Sashe 34
Muhibba Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tafiya mai d’an tsawo sukai cikin Masarautar kafin Ta hangi Giwa da Jakadiya sunja sun tsaya jikin wani gajeren garu wanda saika kula sosai ka fahimci akwai d’aki wajen... Muhibbah ta kuma mak’alewa jikin gini tana mamakin mai sukeyi tsaye wajen nan.... Cen bada jimawa ba ta hango wani mutumi ya k’araso ya nufi k’ofan gajeren ginin yana k’ok’arin bud’ewa... Sam bazakai zaton akwai gini wajen ba... Tsananin mamaki ya kamata... Wai dama d’aki ne a wannan wajen.... Take ta kuma jin tana san ganin menene cikin d’akin nan... Ta d’an sad’d’o had’ida fitowa daga mab’oyar nata sanda taga sun sunkuya Sun shige cikin ‘yar d’akin nan....
Cikin sand’a Muhibbah ta k’araso jikin d’akin k’irjinta na tsananta fad’uwa.... Hankalinta bai ida tashi ba saida ta lek’a cikin d’akin yanda ta hango Giwa tsaye gaban wata mata dake duk’e gabanta an d’add’aureta da manyan sark’a.... Tsoro da firgici sosai ya kama Muhibbah ganin wannan matar dake d’aure da manyan sark’ok’i ba kowa bace illa wannan Mahaikaciyar da suka fara arba da ita farkon shigowarsu Masarautar....
Jikin Muhibbah ya d’auki rawa, take taji k’afafuwanta na yunk’urin gaza d’aukarta, hawaye taji na k’ok’arin ciko idanunta... Tai saurin saka hannayenta biyu ta toshe bakinta dan ko shakka babu kuka ne sosai Ke k’ok’arin b’alle mata... Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un... Kalaman da zuciyarta Ke iya nanatawa kenan... Tai saurin komawa da baya ta jingina jikin garu har lokacin hawaye basu daina zarya a fuskarta ba... Hannayenta kuwa sosai ta k’unshe bakinta dasu dan karma sautin kukan ya bayyana.... Cikin sauri Tai k’ok’arin barin waje dan take taji duniyar na juya mata, take taji tana kewan gida, tana son kasancewa da Ansar da kuma Mummy....
Da k’yar ma ta fahimci hanyar databi har Ta samu Ta k’araso masauk’i... Tana k’arasowa d’aki ta fad’a saman gado tana kuka mai tsuma zuciya....
Tana a haka taji k’aran shigowan sak’o... Tai k’ok’arin mik’ewa Ta janyo wayar nata tana mai goge hawayen fuskarta... Ansar ne ya turo mata sak’on barkada safiya kaman yanda yakeyi ko wace safiya, yakan turo mata sak’o dan jin ya Ta kwana Ta kuma tashi....
Ta kuma saka bayan hannunta tana share hawayen bayan Ta ida karantawa... Ta saki murmushi a hankali tana mai jin dad’in sak’on da Ansar ya turo mata wanda ko yaushe sai ya fad’i mata how much he loves and misses her... Sosai taji tana son tafiya gida bayan ganin mahaukaciyar nan da tai cikin tsananin ukuba... Lallai Giwa tayi nisa a mugunta, azzaluma ce wacce batasan ta yanda zata misalta kalan zaluncinta ba... She wasn’t mistaken, she was right all along... Wannan masarauta babu komai cikinsa face bak’in zalunci.... Take Ta turama Ansar sak’o cewa tana zuwa gida gobe....
Koda Ansar yai receiving sak’onta yayita kiranta amma bata d’agawa, k’arshe haka ya hak’ura ya zubawa sarautar Allah ido dan yasan halin kayansa idan batayi niyyan bazata d’aga ba.... Haka nan take da kafiya akan dik abinda Ta saka gaba...
***
Washe gari kaw Ta kama monday tsaf tai shirinta da zummar tafiya makaranta, sassafe Ta shirya tin k’arfe bakwai ta nufo tasha ta d’auki hanyar Bauchi.... A hanya take ganin kiran Umaima, bata d’aga ba sai sak’o data tura mata cewa ta tafi makaranta tanada aji tin daga safiya har zuwa yamma, Umaima ta tura mata da sak’on nasara da fatan alkhairi... Murmushi Muhibbah tai tana ayyanawa cikin zuciyarta cewa tabbas Umaima ta banbanta da mutanen wannan masarauta...
Haka Fu’ad da Zahra suka tasa Umaima gaba da tambayar ko Ina Muhibbah, nan Umaiman Ta sanar dasu kaman yanda Muhibbah ta sanar da ita....
Fu’ad ya d’an dubi Umaima kana yace “Perfect place kenan for us be meeting nida ita....”
Umaima ta d’an murmusa kana tace “Prince F naga alama zuciyarka fah tai nisa bata jin kira...!”
Ya murmusa kad’an cikeda k’asaita wanda Ke k’ara masa kyau ba tareda yace komai ba....
**
BAUCHI
(Tambari Housing Estate)
Misalin k’arfe 8:30am ya shigo cikin parlorn sanye da tracksuit d’insa da alama daga motsa jiki yake.... Mummy da fitowarta daga kitchen kenan tai tsaye sororo tana dubansa...
“Kai kuma fah...? Wai ba ce min kai kamada appointment a asibiti 8:30am ba, ya na ganka a nan...?!”
Rage kayan jikinsa yake yana fad’in “Nayi shifting d’insa zuwa yamma ne...!” Ya fad’i yana nufa dining table...
Mahaifiyar tasa ta d’an kuma dubansa kana Ta tab’e baki kad’an tace “Wani wajen zaka jene...?”
Ya d’an girgiza kai kad’an yana mai bud’e foodflask d’in dake bisa dining table d’in lokaci guda yake furta “Ina nan a gida Mommy....!”
Ta d’anyi Jim tana dubansa kana Ta jinjina kai tana mai furta “Toh Allah shi taimaka....” Lokaci guda Ta nufi corridor ta barsa nan tsaye jikin dining table sai kuma shafa wayar salulansa yake...
Wayarta yaketa k’ok’arin nema amma bai samunta, gajeren tsaki ya saki a hankali kana ya fice daga parlorn ya nufi d’akinsa danyin wanka....
Wajajen k’arfe 9:30am Mommy na tsaye parking lot tana k’ok’arin bud’e mota da zummar tafiya aiki sai hango Muhibbah tai tana shigowa... Baki sake Mommy Ke dubanta, motar da bata shige ba Ta karkata sosai tana kuma dubanta...
Muhibbah na hango Mummy ta tafi da gudu ta rungumeta harda ‘yar tsallenta...
Mommy ta d’ago sosai tana dubanta kana tace “Wai wa nake gani haka kaman Hibba... Daga tafiya sch ko sati bakiyi ba shine har kinzo...?”
Muhibbah Ta d’an cuno baki gaba kana tace “Kai Mommy nifa kewarki nake sosai bazan iya sati ban ganki ba...”
Mommy ta d’an harareta kana tace “Toh mai amfanin wayarki basai muyi vid call ba....”
Kafad’a ta d’an mak’ake kana tace “Vid call daban zuwa daban Mommy...!”
Dungurinta Ta d’anyi tana fad’in “Kyaji da gulmarki dai... Kinga ni Office na nufa ma...”
Rik’eta Muhibbah tai tana fad’in “Chabb! Ai wllhi mommy tinda dai nazo ba wani tafiya Office nida yau yau zan juya Jos... Haba Mommy...!” Ta k’arashe tana kwantar da kai cikin jikinta had’ida janyota suka nufi cikin gida...
Ansar dake tsaye daga cen k’ofar parlornsa hannaye sakale cikin aljihun wandonsa ya nufo yanda suke...
Sukaima juna K’uri daga shi har Muhibbar....
Mommy Ta dubesu kana Ta jinjina kai tace “No wonder kak’i tafiya office ashe ta sanar dakai tana tafe... Kun k’ulla abunku dama tare..!”
Itadai Muhibbah murmushi kawai take shi kuwa Ansar babu wani walwala saman fuskarsa, saima kallon tuhuma da yake bin Muhibbar dashi....
Dikda ganin irin duban da Ansar ke mata hakan baisa tabi takansa ba saima dad’a shigewa jikin Mommy da tai tana fad’in yanda tayi kewarta...
Office d’in da Mommy bataje ba kenan suka b’ige da hira da d’iyarta har saida akai mata waya daga office d’in ana nemanta cikin gaggawa kafin ta kuma shirin fita...
Har bakin haraban gidan Muhibbah ta rako Mommy tana fad’in da la’asar zata wuce Jos ba lallai ta dawo ta sameta ba...
Mommy Ta d’an dafata kad’an kana tace “Banso kina tafiyan yamma yanzu lokaci ne na damuna Ki bari da safe Ansar ya maidake...”
Muhibbah ta d’an sadda kai kana tace “Mommy zanso hakan but first thing tomorrow morning inada class mai mahimmanci ne shisa...”
Mommy Ta d’anyi Jim kana tace “Oh is that so...? Toh ko na bar tafiya Office d’in na maidaki ne...”
Gaban Muhibbah ya ya Ke ya fad’I tai k’ok’arin saita kanta kana tace “No Mommy you don’t need to worry ai zan iya komawa da kaina...”
Girgiza mata kai Mommy tai kana tace “Ni drivers d’in nan ne ban wani aminta da tuk’insu ba musamman duba da yanda suke gudun fitan hankali saman kwalta ga kuma lokaci na damina....”
Kafin Muhibbah takaiga bata amsa suka sinkayo muryar Ansar yana fad’in “Zan mayar da ita Mommy..!”
Dubansa Mommy tai kana ta jinjina kai tace “Toh shikenan hakan yayi, amma kaima idan ka kaita sai kaika kwana cen Jos d’in gobe da safe idan Allah ya kaimu ido na ganin ido saika komo...”
Ansar ya jinjina mata kai yana mai amsawa... Mommy suka kuma yin sallama da Muhibbah kana ta shige mota tana fad’iwa Muhibbar “Nacewa Larai yau Ta girka favorite d’inki for lunch...”
Murmusawa Muhibbah ta kumayi cikedajin dad’i da k’aunar mommy kana suka kumayin sallama sannan Mommy ta fice tana mai mata fatan alkhairi...
Motar mommy na ficewa ta juyo kad’an tana duban Ansar dake jingine jikin k’arfen parking lot har lokacin fuskarsa babu walwala...
K’arasowa tai itama nata Fuskar babu walwala kana tace “Maiyasa ka cewa Mommy zaka maidani bayan ko gaisuwata baka amsa ba...?”
Da wutsiyar ido yake dubanta kana yace “Kaman bakisan laifin da kikai ba....!”
Ta kuma dubansa kad’an kana tace “Laifi kuma... wane irin laifi...?”
Faran kujera dake gefe ya janyo ya ajiye mata kana yace “Zauna..!” Babu musu ta gyara kujeran ta zauna shima ya janyo wata kujerar ya zauna...
Ansar yace “duba wayarki kiga sau nawa na kiraki...”
Murmusawa Ta d’anyi kana tace “Wannan ne yasa ake fushi dani Likita...?”
Ya d’an dubeta kana yace “Not only that... Maiyasa bazaki bari nazo na kawoki gida ba na maidake dakaina kaman yanda muka faro...Maiyasa zaki taso Ke d’ayanki Ki fito... What if wani abin yaje ya sameki Hibbah...?” Ya k’arashe cikeda damuwa...
“Relax Doc, babu abinda ya sameni... Haba saikace wata k’aramar yarinya... I can take care of myself fah Yaya Dr, kuma kaima bai kamata na katse maka aikinka ba ai... Nifa zan iya komawa ma, kawai kayi saurin fad’iwa Mommy zaka maidani ne...!”
Girgiza kansa yai kad’an kana yace “So tell me... Meke faruwa a cen Masarautar...?”
Gyara zamanta ta d’anyi had’ida fuzar da huci kad’an kana tace “Let’s not talk about that...besides nazo nan ne na mance da abubuwan dake faruwa, na d’an sami fresh air naga gida da mutanen da nayi kewarsu..”
Ansar ya d’an fito daga cikin kujeran fuska fal damuwa yake fad’in “Tell me did they do something to you..? Did they hot you...? Talk to me Hibbah... Mai suka miki...?!” Ya k’arashe cikeda tashin hankali...
Ganin yanda hankalinsa gaba d’aya ya kad’u sai ya bata tausayi, sosai Ansar ya damu da ita fiyeda yanda ta damu da kanta...
Girgiza masa kai kad’an tai kana tace “Basu mun komai ba.. But naga abinda ya d’aga min hankali ne... Ansar mutanen nan basuda imani...!”
Ansar ya kuma gyara zamansa yana fad’in “Tell me, mai kika gani...?”
Cikin sand’a Muhibbah ta k’araso jikin d’akin k’irjinta na tsananta fad’uwa.... Hankalinta bai ida tashi ba saida ta lek’a cikin d’akin yanda ta hango Giwa tsaye gaban wata mata dake duk’e gabanta an d’add’aureta da manyan sark’a.... Tsoro da firgici sosai ya kama Muhibbah ganin wannan matar dake d’aure da manyan sark’ok’i ba kowa bace illa wannan Mahaikaciyar da suka fara arba da ita farkon shigowarsu Masarautar....
Jikin Muhibbah ya d’auki rawa, take taji k’afafuwanta na yunk’urin gaza d’aukarta, hawaye taji na k’ok’arin ciko idanunta... Tai saurin saka hannayenta biyu ta toshe bakinta dan ko shakka babu kuka ne sosai Ke k’ok’arin b’alle mata... Innalillahi wa inna’ilaihi raji’un... Kalaman da zuciyarta Ke iya nanatawa kenan... Tai saurin komawa da baya ta jingina jikin garu har lokacin hawaye basu daina zarya a fuskarta ba... Hannayenta kuwa sosai ta k’unshe bakinta dasu dan karma sautin kukan ya bayyana.... Cikin sauri Tai k’ok’arin barin waje dan take taji duniyar na juya mata, take taji tana kewan gida, tana son kasancewa da Ansar da kuma Mummy....
Da k’yar ma ta fahimci hanyar databi har Ta samu Ta k’araso masauk’i... Tana k’arasowa d’aki ta fad’a saman gado tana kuka mai tsuma zuciya....
Tana a haka taji k’aran shigowan sak’o... Tai k’ok’arin mik’ewa Ta janyo wayar nata tana mai goge hawayen fuskarta... Ansar ne ya turo mata sak’on barkada safiya kaman yanda yakeyi ko wace safiya, yakan turo mata sak’o dan jin ya Ta kwana Ta kuma tashi....
Ta kuma saka bayan hannunta tana share hawayen bayan Ta ida karantawa... Ta saki murmushi a hankali tana mai jin dad’in sak’on da Ansar ya turo mata wanda ko yaushe sai ya fad’i mata how much he loves and misses her... Sosai taji tana son tafiya gida bayan ganin mahaukaciyar nan da tai cikin tsananin ukuba... Lallai Giwa tayi nisa a mugunta, azzaluma ce wacce batasan ta yanda zata misalta kalan zaluncinta ba... She wasn’t mistaken, she was right all along... Wannan masarauta babu komai cikinsa face bak’in zalunci.... Take Ta turama Ansar sak’o cewa tana zuwa gida gobe....
Koda Ansar yai receiving sak’onta yayita kiranta amma bata d’agawa, k’arshe haka ya hak’ura ya zubawa sarautar Allah ido dan yasan halin kayansa idan batayi niyyan bazata d’aga ba.... Haka nan take da kafiya akan dik abinda Ta saka gaba...
***
Washe gari kaw Ta kama monday tsaf tai shirinta da zummar tafiya makaranta, sassafe Ta shirya tin k’arfe bakwai ta nufo tasha ta d’auki hanyar Bauchi.... A hanya take ganin kiran Umaima, bata d’aga ba sai sak’o data tura mata cewa ta tafi makaranta tanada aji tin daga safiya har zuwa yamma, Umaima ta tura mata da sak’on nasara da fatan alkhairi... Murmushi Muhibbah tai tana ayyanawa cikin zuciyarta cewa tabbas Umaima ta banbanta da mutanen wannan masarauta...
Haka Fu’ad da Zahra suka tasa Umaima gaba da tambayar ko Ina Muhibbah, nan Umaiman Ta sanar dasu kaman yanda Muhibbah ta sanar da ita....
Fu’ad ya d’an dubi Umaima kana yace “Perfect place kenan for us be meeting nida ita....”
Umaima ta d’an murmusa kana tace “Prince F naga alama zuciyarka fah tai nisa bata jin kira...!”
Ya murmusa kad’an cikeda k’asaita wanda Ke k’ara masa kyau ba tareda yace komai ba....
**
BAUCHI
(Tambari Housing Estate)
Misalin k’arfe 8:30am ya shigo cikin parlorn sanye da tracksuit d’insa da alama daga motsa jiki yake.... Mummy da fitowarta daga kitchen kenan tai tsaye sororo tana dubansa...
“Kai kuma fah...? Wai ba ce min kai kamada appointment a asibiti 8:30am ba, ya na ganka a nan...?!”
Rage kayan jikinsa yake yana fad’in “Nayi shifting d’insa zuwa yamma ne...!” Ya fad’i yana nufa dining table...
Mahaifiyar tasa ta d’an kuma dubansa kana Ta tab’e baki kad’an tace “Wani wajen zaka jene...?”
Ya d’an girgiza kai kad’an yana mai bud’e foodflask d’in dake bisa dining table d’in lokaci guda yake furta “Ina nan a gida Mommy....!”
Ta d’anyi Jim tana dubansa kana Ta jinjina kai tana mai furta “Toh Allah shi taimaka....” Lokaci guda Ta nufi corridor ta barsa nan tsaye jikin dining table sai kuma shafa wayar salulansa yake...
Wayarta yaketa k’ok’arin nema amma bai samunta, gajeren tsaki ya saki a hankali kana ya fice daga parlorn ya nufi d’akinsa danyin wanka....
Wajajen k’arfe 9:30am Mommy na tsaye parking lot tana k’ok’arin bud’e mota da zummar tafiya aiki sai hango Muhibbah tai tana shigowa... Baki sake Mommy Ke dubanta, motar da bata shige ba Ta karkata sosai tana kuma dubanta...
Muhibbah na hango Mummy ta tafi da gudu ta rungumeta harda ‘yar tsallenta...
Mommy ta d’ago sosai tana dubanta kana tace “Wai wa nake gani haka kaman Hibba... Daga tafiya sch ko sati bakiyi ba shine har kinzo...?”
Muhibbah Ta d’an cuno baki gaba kana tace “Kai Mommy nifa kewarki nake sosai bazan iya sati ban ganki ba...”
Mommy ta d’an harareta kana tace “Toh mai amfanin wayarki basai muyi vid call ba....”
Kafad’a ta d’an mak’ake kana tace “Vid call daban zuwa daban Mommy...!”
Dungurinta Ta d’anyi tana fad’in “Kyaji da gulmarki dai... Kinga ni Office na nufa ma...”
Rik’eta Muhibbah tai tana fad’in “Chabb! Ai wllhi mommy tinda dai nazo ba wani tafiya Office nida yau yau zan juya Jos... Haba Mommy...!” Ta k’arashe tana kwantar da kai cikin jikinta had’ida janyota suka nufi cikin gida...
Ansar dake tsaye daga cen k’ofar parlornsa hannaye sakale cikin aljihun wandonsa ya nufo yanda suke...
Sukaima juna K’uri daga shi har Muhibbar....
Mommy Ta dubesu kana Ta jinjina kai tace “No wonder kak’i tafiya office ashe ta sanar dakai tana tafe... Kun k’ulla abunku dama tare..!”
Itadai Muhibbah murmushi kawai take shi kuwa Ansar babu wani walwala saman fuskarsa, saima kallon tuhuma da yake bin Muhibbar dashi....
Dikda ganin irin duban da Ansar ke mata hakan baisa tabi takansa ba saima dad’a shigewa jikin Mommy da tai tana fad’in yanda tayi kewarta...
Office d’in da Mommy bataje ba kenan suka b’ige da hira da d’iyarta har saida akai mata waya daga office d’in ana nemanta cikin gaggawa kafin ta kuma shirin fita...
Har bakin haraban gidan Muhibbah ta rako Mommy tana fad’in da la’asar zata wuce Jos ba lallai ta dawo ta sameta ba...
Mommy Ta d’an dafata kad’an kana tace “Banso kina tafiyan yamma yanzu lokaci ne na damuna Ki bari da safe Ansar ya maidake...”
Muhibbah ta d’an sadda kai kana tace “Mommy zanso hakan but first thing tomorrow morning inada class mai mahimmanci ne shisa...”
Mommy Ta d’anyi Jim kana tace “Oh is that so...? Toh ko na bar tafiya Office d’in na maidaki ne...”
Gaban Muhibbah ya ya Ke ya fad’I tai k’ok’arin saita kanta kana tace “No Mommy you don’t need to worry ai zan iya komawa da kaina...”
Girgiza mata kai Mommy tai kana tace “Ni drivers d’in nan ne ban wani aminta da tuk’insu ba musamman duba da yanda suke gudun fitan hankali saman kwalta ga kuma lokaci na damina....”
Kafin Muhibbah takaiga bata amsa suka sinkayo muryar Ansar yana fad’in “Zan mayar da ita Mommy..!”
Dubansa Mommy tai kana ta jinjina kai tace “Toh shikenan hakan yayi, amma kaima idan ka kaita sai kaika kwana cen Jos d’in gobe da safe idan Allah ya kaimu ido na ganin ido saika komo...”
Ansar ya jinjina mata kai yana mai amsawa... Mommy suka kuma yin sallama da Muhibbah kana ta shige mota tana fad’iwa Muhibbar “Nacewa Larai yau Ta girka favorite d’inki for lunch...”
Murmusawa Muhibbah ta kumayi cikedajin dad’i da k’aunar mommy kana suka kumayin sallama sannan Mommy ta fice tana mai mata fatan alkhairi...
Motar mommy na ficewa ta juyo kad’an tana duban Ansar dake jingine jikin k’arfen parking lot har lokacin fuskarsa babu walwala...
K’arasowa tai itama nata Fuskar babu walwala kana tace “Maiyasa ka cewa Mommy zaka maidani bayan ko gaisuwata baka amsa ba...?”
Da wutsiyar ido yake dubanta kana yace “Kaman bakisan laifin da kikai ba....!”
Ta kuma dubansa kad’an kana tace “Laifi kuma... wane irin laifi...?”
Faran kujera dake gefe ya janyo ya ajiye mata kana yace “Zauna..!” Babu musu ta gyara kujeran ta zauna shima ya janyo wata kujerar ya zauna...
Ansar yace “duba wayarki kiga sau nawa na kiraki...”
Murmusawa Ta d’anyi kana tace “Wannan ne yasa ake fushi dani Likita...?”
Ya d’an dubeta kana yace “Not only that... Maiyasa bazaki bari nazo na kawoki gida ba na maidake dakaina kaman yanda muka faro...Maiyasa zaki taso Ke d’ayanki Ki fito... What if wani abin yaje ya sameki Hibbah...?” Ya k’arashe cikeda damuwa...
“Relax Doc, babu abinda ya sameni... Haba saikace wata k’aramar yarinya... I can take care of myself fah Yaya Dr, kuma kaima bai kamata na katse maka aikinka ba ai... Nifa zan iya komawa ma, kawai kayi saurin fad’iwa Mommy zaka maidani ne...!”
Girgiza kansa yai kad’an kana yace “So tell me... Meke faruwa a cen Masarautar...?”
Gyara zamanta ta d’anyi had’ida fuzar da huci kad’an kana tace “Let’s not talk about that...besides nazo nan ne na mance da abubuwan dake faruwa, na d’an sami fresh air naga gida da mutanen da nayi kewarsu..”
Ansar ya d’an fito daga cikin kujeran fuska fal damuwa yake fad’in “Tell me did they do something to you..? Did they hot you...? Talk to me Hibbah... Mai suka miki...?!” Ya k’arashe cikeda tashin hankali...
Ganin yanda hankalinsa gaba d’aya ya kad’u sai ya bata tausayi, sosai Ansar ya damu da ita fiyeda yanda ta damu da kanta...
Girgiza masa kai kad’an tai kana tace “Basu mun komai ba.. But naga abinda ya d’aga min hankali ne... Ansar mutanen nan basuda imani...!”
Ansar ya kuma gyara zamansa yana fad’in “Tell me, mai kika gani...?”