Sashe 81
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
" _Daga Umar abokina babu wanda yasan dalilin tafiyar danayi wacce nayi ta ne dan neman magani wa matsalar data same ni da ni kaina bansan_ _takamamman lokacin da hakan ya faru ba, daga zuciyata sai Umar sai kuma ke da zan sanar dake ayanzun bayaga haka babu wanda yasan abinda ke damuna. Fateemah ada na kasance mutun ne ni lafiyayye ta ko wani 6angare wanda ni kaina na shaidi hakan bana bu'katar sai nayi_ _wani dogon nazari akan haka, dai-dai da rana 'daya ban ta6a tsintar kaina cikin wata matsala_ _acikin jikina ba, wanda badan nasan hakan ba da babu abinda zai sa in amince da batun auranki, bama ke ba koda kuwa wata_ _macece daban bazan taba yadda in aureta ba ko dan gudun kar na shiga hakkinta_ _ma_ .
_Kwatsam bayan aure na dake sai na tsinci kaina cikin wani hali, halin da baze ta6a barina in rayu da iyalina cikin kwanciyar hankali ba, nakan gode Allah amafi yawancin lokuta daya sanya kece kika kasance mata agareni ba wata daban ba, wanda na tabbata da wata daban ce da yanzu mun da'de da samun matsala da ita ko ma mun_ _rabu, saboda ba kowacce mace bace zata iya zama dani ahaka yanayin da nake mu zauna cikin rufin asiri ba sai ko in nayi sa'a_ , _kinga ke kuwa kin zauna dani ahakan baki ta6a nuna min damuwarki akan haka ba baki ta6a_ _nuna min_ _gazawarki ko canjin fuska akan zama dani ba duk da nasan ba asan ranki bane, ni da kaina_ _nasan kina da bukatar kasancewa da mijinki alokuta da dama ba sai an_ _sanar dani ba ni ni shaida ne akan wannan.Fateema_
_kinga ko awannan 6angaren ma ka'dai dole in godewa Allah na tare da yabawa da za6in_ _Abbah na, domin shi yayi ruwa yayi tsaki wajen ganin kin kasance mata agareni. Ko_ _yanzun ma banyi mamaki ba dan kince kinada bu'katun baby_ _domin nasan wannan shine burin dukkan ma'aurata, ni kaina Fateemah inason baby amma_ _ayanayin dana tsinci kaina kinga dole ne na ha'kura na sanyawa_ _zuciyata salama har zuwa lokacin da Allah ya bani lafiya inda rabona sai kiga yabani"_
Hannuntan yasake kamawa ya rike cikin nashi tare da ran'kwafo da kansa kusa da nata kan sannan yaci gaba da maganarsa.
" _Fateemah kema ina so kiyi ha'kuri kinji kitayani ro'kon Allah ya bani lafiya cikin gaggawa_ _wala Allah ko zamu dace dasamun farin_ _cikinmu_ "
Yana kaiwa nan yasa hannunsa yadafa kanta sai ta juyo ahankali ta kalleshi, take kuma sai ta kauda kanta da barin kallon shi, ita bazatace ga yanayin datake ciki ayanzun ba domin maganganun Yah Mahmud gaba 'daya sun karya mata zuciya tama rasa tunanin me zatayi kwata-kwata, data san hakane ma da bazata kawo maganar babyn ba, ashe ita bata sani ba ashe matsala ce dashi har da take ganin kamar wai shi daban yake harda cewa matar Umar cewa su ba irin zaman dasukeyi ba kenan dashi, batasani ba ashe sirrin aurenta ta fitar.
Mahmud kuwa hannunta dake acikin nasa ya kallah tare da 'dora 'dayan hannun nasa ya lullu6e natan dashi sannan ya 'kira sunanta ahankali.
Kallonsa tajuyo tayi batare datayi magana ba jin yanayin da ya ambace tan cikin slow voice da sanyi, shima Mahmud be saurari jiran amsawarta ba ko hankalinta data bashi ma ka'dai ya wadace shi sai yace.
" _Fateemah......ki yafe min_ _kinji......kiya femin dan Allah nasan ban kyauta miki_ _ba koka'dan ban miki adalci ba dana zauna dake ahalin danake ciki, amma inaso kisani banyi_ _haka dan na 'kuntata wa rayuwarki ba koka'dan face_ _dan rufin asirinmu dana mu, kuma insha Allahu inasa saran samun sau'ki acikin kwanakin_ _nan.......ki daure dan Allah ki taushi zuciyarki ki yafe min hakkinki dana kasa sauke miki a iya zamanmu_ _dake kinji........._
Da sauri ta 'kwaci hannunta ta tashi ta toshe mai baki da hannun nata sai suka tsaya kallon kallo dashi, kanta ta jijjiga masa ahankali tare da fa'din
" _Ni baka min komai ba yayah kuma nasan har abada bazaka_ _ta6a yin wani abu dan ka cutar dani ko rayuwata ba, don Allah ka daina_ _neman gafara ta kaji Yayah_ !
_Kaifa kace ka godewa Allah da ya sanya nice matarka_ , _toh ni me yasa bazaka bani dama ingode masa ba da ya Yah Mahmud yakasance_ _shine miji ba agareni, dan kawai Allah ya jarabcemu da wata kaddara sai hakan_ _ya sanya ka neman yafiyata?, toh in hakane Yayah ni agurin nemo_ _yafiyar_ ?
Hawaye ne yaji suke shirin gangaro masa saboda yanda kalaman nata suka ratsa shi, da sauri ya janyo ta ya rungume ta acikin jikinsa sannan ya lumshe idanu take hawayen nasa suka 'karasa gangarowa suka sau'ka akan wuyan Teemah.
Akan la66ansa ya furta " _Allah ya miki albarka matata Allah ya albarkaci rayuwarki duniya da lahira_ "
Yana gama fa'din haka sai ya rintse idanunsa da 'karfi tare da sake matse ta ajikinsa tamkar wani na shirin 'kwatarta.
Damshin dataji asaman wuyanta ne yasa ta yunkuri ta 'kwaci jikinta daga nashi ta kalli fuskarsa sai taga still yana hawaye.
Da rawar murya ta furta " _kuka kakeyi_ _Yayah_ ?
Yatsansa yasa ya rufe mata baki alamar tayi shiru sai yasake janyota ya rungume ta akan kirjinsa tare da gyara zaman nasa zuwa kwanciya yayinda idanunsa ke kallon ceilling fan 'din dake saman 'dakin, Fateemah kuwa kanta akan kirjinsa ta kwanta tayi shiru itama gaba 'daya jikinta yayi sanyi.
Hannu Mahmud yasa yana bubbuga bayanta ahankali tamkar wata yarinya 'karama yayinda yakejin wani sabon yanayi tattare dashi da be ta6a tsintan kansa aciki game da ita ba sai yanzun, ahankali bakinsa ya furta " _I love u Fateemah, i really love u with all my_ _heart, ha'ki'ka ke daban ce acikin mata, Allah ubangiji yabani lafiya da tsawon rai_ _dan kawai inkula dake da rayuwarki, in cika rayuwarki da soyayya ta yadda bazaki ta6a dana sanin kasancewa tare dani ba_ "
Rasa takamamman yanayin da take ciki tayi alokacin farin ciki ne ko akasin haka kasa ganewa tayi, aru'de ta bu'di baki da niyyar magana
"Ya.......
da sauri Mahmud ya dakatar da ita da fa'din " _shiiiii_ "
Take kuwa tayi shiru kamar yadda ya bu'kata 'din bata 'kara yin magana ba, shima kuma shirun yayi yana cigaba da kar6an duk wani sa'kon da zuciyarsa ke bashi game da Fateemahn, ahaka bacci yayi awon gaba dasu gaba daya.
'Karfe ukun dare yaji Fateemah na mutsu-mutsu ajikinsa sai kuwa ya bu'de idanu akanta gani yayi tana sake cusuwa masa ajiki tare da yamutse jikinta guri guda.
Sunanta yafara 'kira ahankali yana 'ko'karin tada ita, bata amsa masa ba sai ma kuka data sanya tare da 'ko'karin janye rigarta tamkar rigar na mintsinin jikinta ne fincika take yi da 'karfinta kamar rigar nayi mata 'kai'kayi.
Ganin haka yasa Mahmud ya ri'ke hannun nata sannan ahankali yajanye mata rigar yacire kamar yadda yaga take da burin yi.
Mahmud idanunsa ya 'kura 'kur akan 'kirjinta wanda suka matu'kar tafiya da imaninsa.
Tun aurensa da ita be ta6a tsayawa ya 'kare musu kallo har haka ba sai yanzun, ha'ki'ka Allah yayi halittarsa awannan gurin.
Hannu yakai da niyyar ta6a wa sai yaji sau'kan numfashinta ahankali, dubansa ya mayar kan fuskanta sai ya ga ma har tayi bacci.
Ajiyar numfashi ya sau'ke tare da hamdala azuciyarsa daya kasance abin nata be ja tsayin lokaci ba yau 'din.
Fasa ta6awan yayi kawai sai yaja mayafi ya lullu6a mata.
Yana rufa mata mayafin ya mi'ke ya wuce bathroom alokacin 'karfe uku da mintina ashirin (3:20am) dan haka alwalarsa ya 'dauro yazo ya tada sallah raka'ah hu'du yayi ha'de da sallamarsa guda biyu sannan ya 'daga hannu ya dinga zuba musu addu'o'i na kariya da zaman lafiya harma da nemawa aurensu albarkar mahalicci, yana shafawa ya janyo Al qur'ani yafara karantawa kafin lokacin sallah yayi saida ya karance suratul Ankabut sannan ya rufe karatun nasa da suratul Ikhlas, Nasi da Falaq ya shafa da salatin Annabinmu Muhammad ( S.A.W).
Saida yayi raka'atanil fajri kafin ya kawo sallar asubarsa abayanta.
Be tashi agurin ba sai da yayi azkar 'dinsa na safiya kafin yatashi yaje ga Teemah domin yatashe ta itama tayi tata sallar, alokacinma gari har ya 'dan fara haske.
Koda yatashe tan ma da 'kyar ta bu'de idanunta saboda nawin dataji kanta yamata ga kuma bacci da har alokacin be bar idanunta ba, tana daga kwancen ta bu'de idanunta sai kuwa ta hango windo gani tayi gari har ya fara haske.
Da wuri ta mi'ke arazane ganin lokaci yatafi, sai kuwa takoma da sauri sanadiyyan ganin jikinta bakaya.
Mayafin data yaye ajikin tan ta kuma janyo wa ta 'kara rufe jikinta dashi.
Mahmud yi yayi kamar be ganta ba ya wani fuske ya kauda kansa gefe.
Teemah kuwa baki ta turo gaba tana gunaguni 'kasa baya ma gane mai take fa'di.
Mahmud kuwa murmushi yayi mata kawai tare da fa'din
" _Gara ma ki bu'di baki ki fa'di abinda ke ranki yafiye miki dan kukkuni ba ze kaiki ko'ina ba_ "
Baki ta 'kara turawa gaba tana kalle kalle shikuwa sai ya rin'ka binta da kallo kawai murmushinsa na 'kara yawaita.
Data ga bata samu abinda take neman bane sai ta bu'di baki cikin shagwa6a tace
" _Ni kam wallahi Yayah ka daina ciremin rigata idan ina bacci_ "
Ido ya 'dan zaro waje yace " _waye yagaya miki ni ne_ _na cire miki_ ?
Kamar zatayi kuka tace
" _Ehh mana kaine idan ba kaiba wayene naga ni dakai ne kawai acikin gidan_ "
cewa yayi
" _Dan ke da ni ne kawai agidan kuma sai aka ce miki ni ne na cire ko_ ?
" _Toh waye ne yacire min_ ?
Da muryar kuka
ta tambayeshi tana kallonshi.
" kai ya kaudar gefe cikin ko inkula yace " _toh idan ma ni 'din ne ai ke kika sani, kece kika ce incire miki saboda tana_ _damunki_ "
Yanzun kam kukan tafara yi masa acikin kukan kuwa tace
" _bawani ni kam wallahi ban fa'di haka ba, kawai dan kaga ina bacci na sai kakama kayi_ _min sharri_ "
Ta 'karashe da kukkuni 'kasa-'kasa tace " _kawai ka kama ka wani ganewa mutun jiki abanza_ "
_Kwatsam bayan aure na dake sai na tsinci kaina cikin wani hali, halin da baze ta6a barina in rayu da iyalina cikin kwanciyar hankali ba, nakan gode Allah amafi yawancin lokuta daya sanya kece kika kasance mata agareni ba wata daban ba, wanda na tabbata da wata daban ce da yanzu mun da'de da samun matsala da ita ko ma mun_ _rabu, saboda ba kowacce mace bace zata iya zama dani ahaka yanayin da nake mu zauna cikin rufin asiri ba sai ko in nayi sa'a_ , _kinga ke kuwa kin zauna dani ahakan baki ta6a nuna min damuwarki akan haka ba baki ta6a_ _nuna min_ _gazawarki ko canjin fuska akan zama dani ba duk da nasan ba asan ranki bane, ni da kaina_ _nasan kina da bukatar kasancewa da mijinki alokuta da dama ba sai an_ _sanar dani ba ni ni shaida ne akan wannan.Fateema_
_kinga ko awannan 6angaren ma ka'dai dole in godewa Allah na tare da yabawa da za6in_ _Abbah na, domin shi yayi ruwa yayi tsaki wajen ganin kin kasance mata agareni. Ko_ _yanzun ma banyi mamaki ba dan kince kinada bu'katun baby_ _domin nasan wannan shine burin dukkan ma'aurata, ni kaina Fateemah inason baby amma_ _ayanayin dana tsinci kaina kinga dole ne na ha'kura na sanyawa_ _zuciyata salama har zuwa lokacin da Allah ya bani lafiya inda rabona sai kiga yabani"_
Hannuntan yasake kamawa ya rike cikin nashi tare da ran'kwafo da kansa kusa da nata kan sannan yaci gaba da maganarsa.
" _Fateemah kema ina so kiyi ha'kuri kinji kitayani ro'kon Allah ya bani lafiya cikin gaggawa_ _wala Allah ko zamu dace dasamun farin_ _cikinmu_ "
Yana kaiwa nan yasa hannunsa yadafa kanta sai ta juyo ahankali ta kalleshi, take kuma sai ta kauda kanta da barin kallon shi, ita bazatace ga yanayin datake ciki ayanzun ba domin maganganun Yah Mahmud gaba 'daya sun karya mata zuciya tama rasa tunanin me zatayi kwata-kwata, data san hakane ma da bazata kawo maganar babyn ba, ashe ita bata sani ba ashe matsala ce dashi har da take ganin kamar wai shi daban yake harda cewa matar Umar cewa su ba irin zaman dasukeyi ba kenan dashi, batasani ba ashe sirrin aurenta ta fitar.
Mahmud kuwa hannunta dake acikin nasa ya kallah tare da 'dora 'dayan hannun nasa ya lullu6e natan dashi sannan ya 'kira sunanta ahankali.
Kallonsa tajuyo tayi batare datayi magana ba jin yanayin da ya ambace tan cikin slow voice da sanyi, shima Mahmud be saurari jiran amsawarta ba ko hankalinta data bashi ma ka'dai ya wadace shi sai yace.
" _Fateemah......ki yafe min_ _kinji......kiya femin dan Allah nasan ban kyauta miki_ _ba koka'dan ban miki adalci ba dana zauna dake ahalin danake ciki, amma inaso kisani banyi_ _haka dan na 'kuntata wa rayuwarki ba koka'dan face_ _dan rufin asirinmu dana mu, kuma insha Allahu inasa saran samun sau'ki acikin kwanakin_ _nan.......ki daure dan Allah ki taushi zuciyarki ki yafe min hakkinki dana kasa sauke miki a iya zamanmu_ _dake kinji........._
Da sauri ta 'kwaci hannunta ta tashi ta toshe mai baki da hannun nata sai suka tsaya kallon kallo dashi, kanta ta jijjiga masa ahankali tare da fa'din
" _Ni baka min komai ba yayah kuma nasan har abada bazaka_ _ta6a yin wani abu dan ka cutar dani ko rayuwata ba, don Allah ka daina_ _neman gafara ta kaji Yayah_ !
_Kaifa kace ka godewa Allah da ya sanya nice matarka_ , _toh ni me yasa bazaka bani dama ingode masa ba da ya Yah Mahmud yakasance_ _shine miji ba agareni, dan kawai Allah ya jarabcemu da wata kaddara sai hakan_ _ya sanya ka neman yafiyata?, toh in hakane Yayah ni agurin nemo_ _yafiyar_ ?
Hawaye ne yaji suke shirin gangaro masa saboda yanda kalaman nata suka ratsa shi, da sauri ya janyo ta ya rungume ta acikin jikinsa sannan ya lumshe idanu take hawayen nasa suka 'karasa gangarowa suka sau'ka akan wuyan Teemah.
Akan la66ansa ya furta " _Allah ya miki albarka matata Allah ya albarkaci rayuwarki duniya da lahira_ "
Yana gama fa'din haka sai ya rintse idanunsa da 'karfi tare da sake matse ta ajikinsa tamkar wani na shirin 'kwatarta.
Damshin dataji asaman wuyanta ne yasa ta yunkuri ta 'kwaci jikinta daga nashi ta kalli fuskarsa sai taga still yana hawaye.
Da rawar murya ta furta " _kuka kakeyi_ _Yayah_ ?
Yatsansa yasa ya rufe mata baki alamar tayi shiru sai yasake janyota ya rungume ta akan kirjinsa tare da gyara zaman nasa zuwa kwanciya yayinda idanunsa ke kallon ceilling fan 'din dake saman 'dakin, Fateemah kuwa kanta akan kirjinsa ta kwanta tayi shiru itama gaba 'daya jikinta yayi sanyi.
Hannu Mahmud yasa yana bubbuga bayanta ahankali tamkar wata yarinya 'karama yayinda yakejin wani sabon yanayi tattare dashi da be ta6a tsintan kansa aciki game da ita ba sai yanzun, ahankali bakinsa ya furta " _I love u Fateemah, i really love u with all my_ _heart, ha'ki'ka ke daban ce acikin mata, Allah ubangiji yabani lafiya da tsawon rai_ _dan kawai inkula dake da rayuwarki, in cika rayuwarki da soyayya ta yadda bazaki ta6a dana sanin kasancewa tare dani ba_ "
Rasa takamamman yanayin da take ciki tayi alokacin farin ciki ne ko akasin haka kasa ganewa tayi, aru'de ta bu'di baki da niyyar magana
"Ya.......
da sauri Mahmud ya dakatar da ita da fa'din " _shiiiii_ "
Take kuwa tayi shiru kamar yadda ya bu'kata 'din bata 'kara yin magana ba, shima kuma shirun yayi yana cigaba da kar6an duk wani sa'kon da zuciyarsa ke bashi game da Fateemahn, ahaka bacci yayi awon gaba dasu gaba daya.
'Karfe ukun dare yaji Fateemah na mutsu-mutsu ajikinsa sai kuwa ya bu'de idanu akanta gani yayi tana sake cusuwa masa ajiki tare da yamutse jikinta guri guda.
Sunanta yafara 'kira ahankali yana 'ko'karin tada ita, bata amsa masa ba sai ma kuka data sanya tare da 'ko'karin janye rigarta tamkar rigar na mintsinin jikinta ne fincika take yi da 'karfinta kamar rigar nayi mata 'kai'kayi.
Ganin haka yasa Mahmud ya ri'ke hannun nata sannan ahankali yajanye mata rigar yacire kamar yadda yaga take da burin yi.
Mahmud idanunsa ya 'kura 'kur akan 'kirjinta wanda suka matu'kar tafiya da imaninsa.
Tun aurensa da ita be ta6a tsayawa ya 'kare musu kallo har haka ba sai yanzun, ha'ki'ka Allah yayi halittarsa awannan gurin.
Hannu yakai da niyyar ta6a wa sai yaji sau'kan numfashinta ahankali, dubansa ya mayar kan fuskanta sai ya ga ma har tayi bacci.
Ajiyar numfashi ya sau'ke tare da hamdala azuciyarsa daya kasance abin nata be ja tsayin lokaci ba yau 'din.
Fasa ta6awan yayi kawai sai yaja mayafi ya lullu6a mata.
Yana rufa mata mayafin ya mi'ke ya wuce bathroom alokacin 'karfe uku da mintina ashirin (3:20am) dan haka alwalarsa ya 'dauro yazo ya tada sallah raka'ah hu'du yayi ha'de da sallamarsa guda biyu sannan ya 'daga hannu ya dinga zuba musu addu'o'i na kariya da zaman lafiya harma da nemawa aurensu albarkar mahalicci, yana shafawa ya janyo Al qur'ani yafara karantawa kafin lokacin sallah yayi saida ya karance suratul Ankabut sannan ya rufe karatun nasa da suratul Ikhlas, Nasi da Falaq ya shafa da salatin Annabinmu Muhammad ( S.A.W).
Saida yayi raka'atanil fajri kafin ya kawo sallar asubarsa abayanta.
Be tashi agurin ba sai da yayi azkar 'dinsa na safiya kafin yatashi yaje ga Teemah domin yatashe ta itama tayi tata sallar, alokacinma gari har ya 'dan fara haske.
Koda yatashe tan ma da 'kyar ta bu'de idanunta saboda nawin dataji kanta yamata ga kuma bacci da har alokacin be bar idanunta ba, tana daga kwancen ta bu'de idanunta sai kuwa ta hango windo gani tayi gari har ya fara haske.
Da wuri ta mi'ke arazane ganin lokaci yatafi, sai kuwa takoma da sauri sanadiyyan ganin jikinta bakaya.
Mayafin data yaye ajikin tan ta kuma janyo wa ta 'kara rufe jikinta dashi.
Mahmud yi yayi kamar be ganta ba ya wani fuske ya kauda kansa gefe.
Teemah kuwa baki ta turo gaba tana gunaguni 'kasa baya ma gane mai take fa'di.
Mahmud kuwa murmushi yayi mata kawai tare da fa'din
" _Gara ma ki bu'di baki ki fa'di abinda ke ranki yafiye miki dan kukkuni ba ze kaiki ko'ina ba_ "
Baki ta 'kara turawa gaba tana kalle kalle shikuwa sai ya rin'ka binta da kallo kawai murmushinsa na 'kara yawaita.
Data ga bata samu abinda take neman bane sai ta bu'di baki cikin shagwa6a tace
" _Ni kam wallahi Yayah ka daina ciremin rigata idan ina bacci_ "
Ido ya 'dan zaro waje yace " _waye yagaya miki ni ne_ _na cire miki_ ?
Kamar zatayi kuka tace
" _Ehh mana kaine idan ba kaiba wayene naga ni dakai ne kawai acikin gidan_ "
cewa yayi
" _Dan ke da ni ne kawai agidan kuma sai aka ce miki ni ne na cire ko_ ?
" _Toh waye ne yacire min_ ?
Da muryar kuka
ta tambayeshi tana kallonshi.
" kai ya kaudar gefe cikin ko inkula yace " _toh idan ma ni 'din ne ai ke kika sani, kece kika ce incire miki saboda tana_ _damunki_ "
Yanzun kam kukan tafara yi masa acikin kukan kuwa tace
" _bawani ni kam wallahi ban fa'di haka ba, kawai dan kaga ina bacci na sai kakama kayi_ _min sharri_ "
Ta 'karashe da kukkuni 'kasa-'kasa tace " _kawai ka kama ka wani ganewa mutun jiki abanza_ "