Sashe 49
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tunawa da maganar Mahmud yayi wanda yayita bada jimawa ba inda yace " wai Abbah _Teemah_ _zai aura_ _min_ .
Kauda kansa gefe Abbas yayi da sauri daya tino maganar acikin zuciyarsa in banda innalillahi babu abinda yake iya fa'da.
Yana juyowa sai suka ha'da idanu da Mahmud sai yace. " kaima kana tayani mamaki ko Abbas, ni bansan me yasa Abbah na ya yanke wannan hukuncin ba batare da ko yin shawara da ni ba, juyowa yayi da sauri kamar zautacce yayi facing Abbas sannan yaci gaba da maganarsa.
"Kasan wani abu Abbas?
Ni ban ta6a kawo faruwar hakan ba ko da a wasa, hasashe na be ta6a kawo min yiwuwar aure tsakanina da Fatima ba not even in my dreams".
" Fatima fah Abbas, my lovely sis, my lil sis how can I...........
Dafe kansa yayi da sauri ya kasa 'karasa maganar da yayi niyyan fad'i.
Abbas ma rintse idanunsa yayi da 'karfi yayi baya ya jinginu da jikin kujerar daya ke zaune.
Mahmud kansa ya ri'ke da 'karfin gaske dayake mugun sara masa, yanajin da zai iyayin hawaye ayanzu da babu abinda zai hanashi yayi saboda yasan shine ka'dai zaisa ya samu 'dan sassauci amma ina......
Da 'kyar Abbas ya daure ya tashi yakoma kusa dashi ya sa hannunsa ya dafa kafa'dar Mahmud 'din
duk da yanajin wani 'kuna azuciyarsa da be ta6a experiancing akwai irinta ba, amma yah ya iya akan son zuciyar shi bazai iya ya bar Mahmud ya bijire wa maganar mahaifinsa ba, duk da ba wani sanin Abbahn yayi sosai ba amma yasan Abbah bazai ta6a yanke hukuncin da yasan akwai cutarwa aciki ba musamman ga 'dansa na cikinsa, kuma ma idan yayi la'akari da yanayin da suke zumunci must especially labarin da Mahmud yabashi farkon ha'duwarsu a Damaturu ya tabbata Abbah ba zai rasa dalilin da ya sa ya za6i hakan ba.
" Laifina ne, nasani laifina ne da ban bayyana kudurina akanta tun farko ba, na ri'ke abuna acikin raina, ina can ina tunanin yaushe ya kamata na mallaketa!, yaushe zata zamo tawa!!, bansani ba ashe BURINAH da mafarkina bazasu ta6a tabbata ba.
" Amma duk da haka bazan iya barin ka acikin wannan yanayin ba, Mahmud ko ba komai kai abokina ne.
Duk acikin zuciyarsa yake wannan tunanin.
Dan a yanayin da yaga Mahmud 'din sosai ya tausaya masa alamu sunnuna 'karara shi be yi na'am da wannan ha'din ba.
Da 'kyar yasamu ya bud'i bakinsa yafara magana
" kayi hakuri Mahmud kasan Abbah yana sonka bazai ta6a ha'da ka da abinda ba dai dai bane agareka, ka daure ka ya'ki zuciyarka kayi masa biyayya na tabbata zaka ga ribarsa wata rana, ko ba komai iyaye abin girmamawa ne nasan kasan wannan, kuma shi aure ba yana nufin tashin hankali bane, Mahmud aure rahama ne, sannan ibada ne, cikon addini ne. Ni agani na Abbah gata yayi maka tunda har yayi maka za6in matar aure da kansa, kuma ma ai kaga Fatima yarinya ce, kasanta, kasan kalar tarbiyyarta ,kasan damuwarta farin cikinta da ba'kin cikinta kaga baka da matsala da wannan kamar yadda nasan bazaka samu problem da ita ba. Idaan kuma batun *so* ne, na tabbata ahankali zaka so ta basai an 'dauki wani dogon lokaci ba,insha Allahu baza 'a samu matsala ba musamman inkayi la'akari da sanayya da kuma shakuwar dake tsakaninku, inkuma kana tunanin ba ita kake so ba wacce kake so daban, Mahmud ai kai namiji ne kana da damar dazaka auri mata daga 'daya zuwa hu'du inkaga zaka iya"
Muryar Abbas har rawa takeyi da 'kyar yasamu yah dasa ayar maganar tasa tare da numfasawa duk a'ko'karinsa naganin ya taushi Mahmud 'din.
Da 'kyar yasamu Mahmud ya sau'ko ya 'dan kwantar da hankalinsa daga 'karshe bedroom 'din Abbas ya shige shima ya watsa ruwa sannan yazo ya kwanta, cikin sa'a kuwa yana kwanciya bacci ya 'dauke sa.
Se bayan shigan Mahmud ciki kafin Abbas yasamu ya mi'ke akan 3seatern shi fuskan shi na kallon ceilling yayin da ya tsurawa ceilling fan 'din dake juyawa asaman idanunsa, hannun sa yasa ya dafe saitin zuciyarsa dayake jin yana harbawa da 'karfin gaske, daga 'karshe lumshe idanunsa yayi ahankali, wani abu yakeji ya tokare masa 'kirji wani abu da besan mene ba ke damunsa ba, ehh mana be sani ba shin nauyin da yake ji azuciyar san na son Fatima ne ko kuma na ba'kin cikin rabuwa da ita neh.
Be ta6a tunanin irin wannan abin zai iya zuwa ya yanke masa kyakkyawar ala'kar da zuciyarsa ta 'kulla tsakaninsa da Fatima ba.
Jijjiga kansa yayi ahankali kamar da wani yake hira akwancen acikin zuciyarsa yace " ina son...ki..Fati....amma ga dukkan alamu yanzun kinmin nisa".
Bu'de idanunsa yayi sanadiyyar sallama da kuma 'karan 'kofa dayaji alamun anbu'de anshigo.
Hannah ce yagani tsaye ajikin 'kofan tamkar tana tsoron shigowa, daya ga haka sai ya maida idanunsa ya kuma rufesu kamar yanda suke da farko batare da ya kula. Ko kuma amsa sallamar tata ba.
Itan ma data ga haka sai tace masa
" Ummah ce tace in zo in duba ka wai tajika shiru".
Baifi tsayuwar second biyar tayi ba bayan tayi maganan sai ta juya takoma inda ta fito, domin tasan Yayan nata ba magana zai yi mata ba shiyasa ma ta juya batare da ta jira amsa daga gareshi ba.
Kamar be ji me tace dashi ba ,sai can sai ya yun'kura ya tashi tare da saka takalmansa yafita a'dakin.
Parlourn Ummah ya nufah inda ya sameta zaune akan kujera me zaman mutum uku Hannah ma na zaune agefenta.
Ciki-ciki yayi sallama sai suka amsa dukkansu atare suna masu maida hankulansu gareshi saboda yanayinsa daya canju.
Agefe dasu ya zauna sai ya gaida Ummahn nasa tare dayi mata barka da yamma, ita kuwa a gaggauce ta amsa domin damuwa data gani 'karara a fuskan Abbas 'din harma da muryarsa ga idanunsa da suka yi jajir suma.
Hannah ce ta tashi ta bar 'dakin Ummah ma bata lura da ita ba sanda ta fitan domin hankalinta nakan Abbas alokacin.
" me yafaru ne Abbas ko de kana bacci Hannah ta taso da kai,"
Be yi magana ba sai ita ce tacigaba da cewa "ka ganka kuwa, meke damunka ne pls?"
Lumshe idanunsa yayi ahankali koda ya bu'de kuwa sai ya sau'ke su akan fuskan Ummah.
Tasowa yayi ya dawo kujeran da take zaunen inda Hannah ta tashi, koda ya zauna 'din kuwa sai ya zamo ya kwanta tare dayin matashi da cinyar Ummahn, ita kuwa sai binshi takeyi da kallo tana mamakin sa.
"Abbas meke damunka ne wai "
Tasake maimaita tambayar tata akaro na biyu tare da 'dora hannunta akan sa.
Ahankali yace
" Ummah Abbahn Mahmud yace wai aure zaiyi masa!".
'Kwafah tayi tana kallonsa kana tace
" haba Abbas shine kuma kabi ka 'daga hankalin ka dan Mahmud zaiyi aure"?
" Mahmud baya son auren fah Ummah, kuma ma wai kwanan nan za'a yi auren gashi can duk ya bi ya 'daga hankalinsa akan maganar da kyar nasamu ya sau'ko Ummah".
Daga nan yayi shiru domin daman da 'kyar yake maganar daurewa kawai yayi, in baka sani ba zaka zaton damuwar da Mahmud yake ciki ce shima ta dame shi amma ga wanda yasani kuma sai de yace.......🤔( me za'ace)? _Ni de nace_ _Allah sarki bawan_ _Allah_ .
Comment
Vote
Share
*Salmerh* 😍
[10/2, 6:00 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO* 😍
*Salmerh nayi muku* *fatan alkhairi*
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
👎🏻
🅿 *42*
*ABUJA*
Fa'da Ummah tafara yiwa Abbas atsanake inda take cewa " wato na fahimci dukkanku ra'ayi 'daya gareku ko Abbas?
Gaba 'daya sai kuka ha'du kuka 'daga hankulanku akan batun aure kawai,! saboda Allah me hakan ke nufi kenan? abin mamaki ma se kace wasu yara 'kanana, dube ka fah yanda ka koma kaima kenan inaga shi uban gayyar kuma? kaida ya kamata ace ka bashi baki ya amince sai kuma ka tayashi shiga damuwa wannan ai shirme ne Abbas, daga kai har Mahmud 'dinma ni bansan lokacin dazaku girma ba wallahi, ace dan abokinka zaiyi aure kazama haka toh in kaine kuma ai Allah ne ka'dai yasan ya zakayi........ hakan da kuke yi fah bakomai yake 'karawa ba illah 'kara fito da zallar 'kiyayyar da kuke yiwa aure"
Baki ta kama tace "anya ma lafiyarku qalau kuwa Babana".
Shiru yayi mata be bata amsa ba.
aransa yake cewa " lafiyar mu 'kalau Ummah ,bazaki gane bane!
kowa na tashi damuwar daga ni har Mahmud 'din, ni ita nakeso ina sonta sosai Ummah fiyeh da kaina, amma yanzu kam dole na ha'kura da ita domin tayi min nisan da bazan iya kamota ba har abada, da ace ba Mahmud bane da wallahi babu wanda ya isa ya shiga tsakanina da Fatima ko ma waye shi sai inda 'karfina ya 'kare, amma Mahmud kam dole na ha'kura inba zuciyata ha'kuri domin shi mutun ne, mutum ne da kowa zaiyi alfaharin kasancewar sa atare dashi, bazanso akan mace ala'kata dashi ta rushe ba, da irin wannan tunanin bacci yayi awon gaba dashi akan cinyar Ummahn daman aikin sa kenan idan yadawo gida sai de yayi ta bacci wani lokaci sallah ce ka'dai ke tada shi yana idarwa kuwa zai koma, amma idan yana bakin aikinsa kuwa kusan mantawa ma yakeyi da batun bacci arayuwarsa koda yake yanzun ma zuwan Mahmud ne ya tada shi abaccin kuma badan zuwan Mahmud 'din ba da zai 'dan 'dauki lokaci yana bacci abinsa.
Ita kuwa Ummansa idanu ta zuba mishi kawai tana 'kara mamakin hali irin na sa, shi baya son ace yayi aure sannan kuma ance abokin sa zaiyi nan ma kuma sai duk sauka ha'du suka 'daga hankulansu, " kai yarannan kuna da abin mamaki, Allah dai yakawo muku abokan zama nagari".(Ameen).
Kauda kansa gefe Abbas yayi da sauri daya tino maganar acikin zuciyarsa in banda innalillahi babu abinda yake iya fa'da.
Yana juyowa sai suka ha'da idanu da Mahmud sai yace. " kaima kana tayani mamaki ko Abbas, ni bansan me yasa Abbah na ya yanke wannan hukuncin ba batare da ko yin shawara da ni ba, juyowa yayi da sauri kamar zautacce yayi facing Abbas sannan yaci gaba da maganarsa.
"Kasan wani abu Abbas?
Ni ban ta6a kawo faruwar hakan ba ko da a wasa, hasashe na be ta6a kawo min yiwuwar aure tsakanina da Fatima ba not even in my dreams".
" Fatima fah Abbas, my lovely sis, my lil sis how can I...........
Dafe kansa yayi da sauri ya kasa 'karasa maganar da yayi niyyan fad'i.
Abbas ma rintse idanunsa yayi da 'karfi yayi baya ya jinginu da jikin kujerar daya ke zaune.
Mahmud kansa ya ri'ke da 'karfin gaske dayake mugun sara masa, yanajin da zai iyayin hawaye ayanzu da babu abinda zai hanashi yayi saboda yasan shine ka'dai zaisa ya samu 'dan sassauci amma ina......
Da 'kyar Abbas ya daure ya tashi yakoma kusa dashi ya sa hannunsa ya dafa kafa'dar Mahmud 'din
duk da yanajin wani 'kuna azuciyarsa da be ta6a experiancing akwai irinta ba, amma yah ya iya akan son zuciyar shi bazai iya ya bar Mahmud ya bijire wa maganar mahaifinsa ba, duk da ba wani sanin Abbahn yayi sosai ba amma yasan Abbah bazai ta6a yanke hukuncin da yasan akwai cutarwa aciki ba musamman ga 'dansa na cikinsa, kuma ma idan yayi la'akari da yanayin da suke zumunci must especially labarin da Mahmud yabashi farkon ha'duwarsu a Damaturu ya tabbata Abbah ba zai rasa dalilin da ya sa ya za6i hakan ba.
" Laifina ne, nasani laifina ne da ban bayyana kudurina akanta tun farko ba, na ri'ke abuna acikin raina, ina can ina tunanin yaushe ya kamata na mallaketa!, yaushe zata zamo tawa!!, bansani ba ashe BURINAH da mafarkina bazasu ta6a tabbata ba.
" Amma duk da haka bazan iya barin ka acikin wannan yanayin ba, Mahmud ko ba komai kai abokina ne.
Duk acikin zuciyarsa yake wannan tunanin.
Dan a yanayin da yaga Mahmud 'din sosai ya tausaya masa alamu sunnuna 'karara shi be yi na'am da wannan ha'din ba.
Da 'kyar yasamu ya bud'i bakinsa yafara magana
" kayi hakuri Mahmud kasan Abbah yana sonka bazai ta6a ha'da ka da abinda ba dai dai bane agareka, ka daure ka ya'ki zuciyarka kayi masa biyayya na tabbata zaka ga ribarsa wata rana, ko ba komai iyaye abin girmamawa ne nasan kasan wannan, kuma shi aure ba yana nufin tashin hankali bane, Mahmud aure rahama ne, sannan ibada ne, cikon addini ne. Ni agani na Abbah gata yayi maka tunda har yayi maka za6in matar aure da kansa, kuma ma ai kaga Fatima yarinya ce, kasanta, kasan kalar tarbiyyarta ,kasan damuwarta farin cikinta da ba'kin cikinta kaga baka da matsala da wannan kamar yadda nasan bazaka samu problem da ita ba. Idaan kuma batun *so* ne, na tabbata ahankali zaka so ta basai an 'dauki wani dogon lokaci ba,insha Allahu baza 'a samu matsala ba musamman inkayi la'akari da sanayya da kuma shakuwar dake tsakaninku, inkuma kana tunanin ba ita kake so ba wacce kake so daban, Mahmud ai kai namiji ne kana da damar dazaka auri mata daga 'daya zuwa hu'du inkaga zaka iya"
Muryar Abbas har rawa takeyi da 'kyar yasamu yah dasa ayar maganar tasa tare da numfasawa duk a'ko'karinsa naganin ya taushi Mahmud 'din.
Da 'kyar yasamu Mahmud ya sau'ko ya 'dan kwantar da hankalinsa daga 'karshe bedroom 'din Abbas ya shige shima ya watsa ruwa sannan yazo ya kwanta, cikin sa'a kuwa yana kwanciya bacci ya 'dauke sa.
Se bayan shigan Mahmud ciki kafin Abbas yasamu ya mi'ke akan 3seatern shi fuskan shi na kallon ceilling yayin da ya tsurawa ceilling fan 'din dake juyawa asaman idanunsa, hannun sa yasa ya dafe saitin zuciyarsa dayake jin yana harbawa da 'karfin gaske, daga 'karshe lumshe idanunsa yayi ahankali, wani abu yakeji ya tokare masa 'kirji wani abu da besan mene ba ke damunsa ba, ehh mana be sani ba shin nauyin da yake ji azuciyar san na son Fatima ne ko kuma na ba'kin cikin rabuwa da ita neh.
Be ta6a tunanin irin wannan abin zai iya zuwa ya yanke masa kyakkyawar ala'kar da zuciyarsa ta 'kulla tsakaninsa da Fatima ba.
Jijjiga kansa yayi ahankali kamar da wani yake hira akwancen acikin zuciyarsa yace " ina son...ki..Fati....amma ga dukkan alamu yanzun kinmin nisa".
Bu'de idanunsa yayi sanadiyyar sallama da kuma 'karan 'kofa dayaji alamun anbu'de anshigo.
Hannah ce yagani tsaye ajikin 'kofan tamkar tana tsoron shigowa, daya ga haka sai ya maida idanunsa ya kuma rufesu kamar yanda suke da farko batare da ya kula. Ko kuma amsa sallamar tata ba.
Itan ma data ga haka sai tace masa
" Ummah ce tace in zo in duba ka wai tajika shiru".
Baifi tsayuwar second biyar tayi ba bayan tayi maganan sai ta juya takoma inda ta fito, domin tasan Yayan nata ba magana zai yi mata ba shiyasa ma ta juya batare da ta jira amsa daga gareshi ba.
Kamar be ji me tace dashi ba ,sai can sai ya yun'kura ya tashi tare da saka takalmansa yafita a'dakin.
Parlourn Ummah ya nufah inda ya sameta zaune akan kujera me zaman mutum uku Hannah ma na zaune agefenta.
Ciki-ciki yayi sallama sai suka amsa dukkansu atare suna masu maida hankulansu gareshi saboda yanayinsa daya canju.
Agefe dasu ya zauna sai ya gaida Ummahn nasa tare dayi mata barka da yamma, ita kuwa a gaggauce ta amsa domin damuwa data gani 'karara a fuskan Abbas 'din harma da muryarsa ga idanunsa da suka yi jajir suma.
Hannah ce ta tashi ta bar 'dakin Ummah ma bata lura da ita ba sanda ta fitan domin hankalinta nakan Abbas alokacin.
" me yafaru ne Abbas ko de kana bacci Hannah ta taso da kai,"
Be yi magana ba sai ita ce tacigaba da cewa "ka ganka kuwa, meke damunka ne pls?"
Lumshe idanunsa yayi ahankali koda ya bu'de kuwa sai ya sau'ke su akan fuskan Ummah.
Tasowa yayi ya dawo kujeran da take zaunen inda Hannah ta tashi, koda ya zauna 'din kuwa sai ya zamo ya kwanta tare dayin matashi da cinyar Ummahn, ita kuwa sai binshi takeyi da kallo tana mamakin sa.
"Abbas meke damunka ne wai "
Tasake maimaita tambayar tata akaro na biyu tare da 'dora hannunta akan sa.
Ahankali yace
" Ummah Abbahn Mahmud yace wai aure zaiyi masa!".
'Kwafah tayi tana kallonsa kana tace
" haba Abbas shine kuma kabi ka 'daga hankalin ka dan Mahmud zaiyi aure"?
" Mahmud baya son auren fah Ummah, kuma ma wai kwanan nan za'a yi auren gashi can duk ya bi ya 'daga hankalinsa akan maganar da kyar nasamu ya sau'ko Ummah".
Daga nan yayi shiru domin daman da 'kyar yake maganar daurewa kawai yayi, in baka sani ba zaka zaton damuwar da Mahmud yake ciki ce shima ta dame shi amma ga wanda yasani kuma sai de yace.......🤔( me za'ace)? _Ni de nace_ _Allah sarki bawan_ _Allah_ .
Comment
Vote
Share
*Salmerh* 😍
[10/2, 6:00 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO* 😍
*Salmerh nayi muku* *fatan alkhairi*
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
👎🏻
🅿 *42*
*ABUJA*
Fa'da Ummah tafara yiwa Abbas atsanake inda take cewa " wato na fahimci dukkanku ra'ayi 'daya gareku ko Abbas?
Gaba 'daya sai kuka ha'du kuka 'daga hankulanku akan batun aure kawai,! saboda Allah me hakan ke nufi kenan? abin mamaki ma se kace wasu yara 'kanana, dube ka fah yanda ka koma kaima kenan inaga shi uban gayyar kuma? kaida ya kamata ace ka bashi baki ya amince sai kuma ka tayashi shiga damuwa wannan ai shirme ne Abbas, daga kai har Mahmud 'dinma ni bansan lokacin dazaku girma ba wallahi, ace dan abokinka zaiyi aure kazama haka toh in kaine kuma ai Allah ne ka'dai yasan ya zakayi........ hakan da kuke yi fah bakomai yake 'karawa ba illah 'kara fito da zallar 'kiyayyar da kuke yiwa aure"
Baki ta kama tace "anya ma lafiyarku qalau kuwa Babana".
Shiru yayi mata be bata amsa ba.
aransa yake cewa " lafiyar mu 'kalau Ummah ,bazaki gane bane!
kowa na tashi damuwar daga ni har Mahmud 'din, ni ita nakeso ina sonta sosai Ummah fiyeh da kaina, amma yanzu kam dole na ha'kura da ita domin tayi min nisan da bazan iya kamota ba har abada, da ace ba Mahmud bane da wallahi babu wanda ya isa ya shiga tsakanina da Fatima ko ma waye shi sai inda 'karfina ya 'kare, amma Mahmud kam dole na ha'kura inba zuciyata ha'kuri domin shi mutun ne, mutum ne da kowa zaiyi alfaharin kasancewar sa atare dashi, bazanso akan mace ala'kata dashi ta rushe ba, da irin wannan tunanin bacci yayi awon gaba dashi akan cinyar Ummahn daman aikin sa kenan idan yadawo gida sai de yayi ta bacci wani lokaci sallah ce ka'dai ke tada shi yana idarwa kuwa zai koma, amma idan yana bakin aikinsa kuwa kusan mantawa ma yakeyi da batun bacci arayuwarsa koda yake yanzun ma zuwan Mahmud ne ya tada shi abaccin kuma badan zuwan Mahmud 'din ba da zai 'dan 'dauki lokaci yana bacci abinsa.
Ita kuwa Ummansa idanu ta zuba mishi kawai tana 'kara mamakin hali irin na sa, shi baya son ace yayi aure sannan kuma ance abokin sa zaiyi nan ma kuma sai duk sauka ha'du suka 'daga hankulansu, " kai yarannan kuna da abin mamaki, Allah dai yakawo muku abokan zama nagari".(Ameen).