Sashe 135
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Washe gari kuwa da wuri suka yi shiri suka tafi gida, Teemah jitake yi kamar tayi tsuntsuwa dan murna, tun bayan zuwan ta gidan sau 'daya tak ya barta ta fita kafin hakan ma kuma bata ta6a fita yawo acikin garin Abuja ba dan tana kammala iddar ta aka sake 'daura mata aure.
Sosai garin yayi mata ya birge ta taringa kallon hanya har suka isa, Ummah ma tayi farin ciki sosai da ganin su musamman dataga yanda Teemah tayi kyau ga dukkan alamu hankalin ta akwance yake yanzu, sai ma ta'kara fahimtar amincin dake tsakanin su daga yanayin su.
Hidima ta ringayi dasu kamar ta maida su cikin ta, Abbas har da tsokanan ta wai yasan badan shi take yi ba dan 'yarta ne dan haka shi babu ruwan sa baze ci komai ba.
Dariya tayi tace masa " _ai kai ka girma yanzu na yaye ka tuntuni kuma ma gara ka zage kaci tunda bana waje ka iya ci ba dan ya'ta bayan zu zata koma gidan ba balle kasa ran zata sama maka wani abin kaci_ "
" _Yace ni dai na'ki_ "
Teemah kam murmushi takeyi kawai tana kallon su suna birgeta musamman data ga yanda Yayahn yake wa Ummah sakalci son ranshi yama manta da cewa ta na wurin.
Haka suka ringa hira tsakanin su, Teemah kam bata fiya saka musu baki ba domin nauyin Ummah take 'dan ji yanzu ka'dan-ka'dan ba kamar da ba da har kwanciya take yi akan cinyar ta, hakan kuwa yasa ta kasa sakin jiki sosai, Ummah ce ma me yawan janta da hira dan kar ta zama shiru a gefe.
Daga baya Abbas ya tafi ya bar ta anan da Ummah, Allah ya taimake ta ma Hannah da wuri ta dawo.
Da suka ke6e ne sai Teemah take tsokanan ta wai " _sarkin fushi mai yaji_ "
Hannah tace " _ba fushi bane tsare mutuncina nayi kan a koroni, haka kawai sai ku ringa_ _shige wa kuna barina tamkar marainiya bayan nima inada uwata akusa, lalala kinga gara dana nemi_ _hanyata yafi min_ "
Dariya Teemah tayi tace " _ai kin taimaki kanki yarinya_ "
Hannah tace " _aww ashe kingane_ "
" _Ehh mana ai nima ba laifina bane kinsan idan ina tare da Yayah mantawa nake da kowa a_ _duniyan nan shiyasa kema nake mantawa dake_ "
Hannah dariya tayi tana nuna Teemah tace " _ai dama na ta6a gaya miki idan kika fara naki soyayyar sai kin ninkani kika 'ki yadda gashi tun ma ba'aje ko'ina ba kina confessing_ , _shine ranar har da 'kin zuwa dan wai karki barni ni 'daya ko? salon ki sa Yayah yazo ya tsaneni abanza_ _yace na ri'ke masa matarsa_ "
" _Haba kema kinsan ai yayah baze yi haka ba_ "
Cewar Teemah.
Sai Hannah tace " _ke de gama bakin ki anan wannan dodon mijin naki miye ma bazai aikata ba_ "
Teemah ha'de rai tayi tace
" _Ah ah Hannah ya haka kuma kike zagar min shi agabana dan Allah_ ? _Wanann ai cin mutuncine....ke kika san wani dodo amma ni bansan shi ba mijina ka'dai_ _nasani_ "
Dariya Hannah tayi tace " _Lallai!...... gaba-gaba dai amaryar Yayah.... kice abin ya zarce_ _tunani na, da'din abin ma dai inada Bilalu na nima_ "
Teemah ma dan ta tsokane ta sai tace " _may be shine dodon naki_ "
Da sauri Hannah tace
" _Allah ya kiyaye wallahi Bilal ba haka yake ba_ "
Baki Teemah ta ta6e ta kauda kai gefe.
Sai Hannah tace
" _ke ai baki sani ba, dana dawo fa Ummah ta tsare ni wai sai dai na koma ta ya zan taho nan da yamman Allahn nan na barki agida_ _ke ka'dai.....,dayake ban tsara fa'dan komai ba sai na rasa mai zan ce_ _mata ma sai dana ga zata fara masifa shine nace mata ai Yayah ya dawo ne shiyasa na taho_,
_Ummah najin haka kuwa kinsan shiru tayi bata 'kara yimin fa'dan ba_ "
Teemah cewa tayi
" _To dan taji ya dawo ne shiyasa tayi shirun ba dan wani abu ba dai hajiya parrot_ "
" _Ke de.... fa'di gaskiya...... malama_ "
Hannah ta yi maganar tana dariya.
Murmushi Teemah tayi tace " _Allah kin raina ni Hannah, nifa yanzu Yayar ki ce kin sani ko?...Anty_ _ma ya kamata ki fara 'kira na?_
" _Kuma gaskiyar ki ne fa Anty Fateeman Yayah_ "
Teemah sai cewa tayi
" _Yauwa ya kika ji sunan abakin ki dan Allah?_
Tashi Hannah tayi tsaye sannan tace
" _Hmmm, Allah ya shirye ki da son girma ke kam......ba nayo wanka in zo in baki labari, Bilal ya_ _kusan dawowa_ "
Tana gama fa'din haka ta shige bathroom.
Teemah kam baya tayi ta kwanta take sai fuskar Abbas ya zo ranta.
Tashi tayi ta lalu6o wayar ta ta 'kira layinsa yana 'dagawa sai yace " _y'an matan Yayah ya akayi_ ?"
Ita kanta bata san dalilin 'kiran nasa da tayi ba dan haka sai tayi shiru tana murmudhi daga 'dayan 6angaren sai ya sake fa'din " har kin fara missing 'dina ko?"
"Ah ah " tace da shi.
Sai yace " to me kikeyi yanzun?"
Da "bakomai" ta bashi amsa.
Sai yace " in zo in dawo dake gida wurin mijin ko? , ai nasan dama ba iya zaman zakiyi ba "
Tace
" _Nifa bahaka bane Yayah_ "
Tana turo baki.
Abbas cewa yayi
" _Oww murya ta kike son ji kawai_ ?"
Teemah kam kashe wayar tayi da hanzari tana murmushi, shima 'din murmushin yayi jin ta yanke 'kiran.
_Comment_
_Vote_
_Share_
*Salmerh ce* 😍
[10/13, 1:58 AM] 🌸Salmerh🌸: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated to my family_ .🥰
*Bismillahir rahmanir raheem*
_The greatest thing in life is finding someone who knows all ur mistakes nd weaknesses nd still loves u nd thinks u ar d best thing in there life!_
🅿 *87*
A haka Hannah ta fito daga bathroom 'din ta same ta tana murmushi ita ka'dai.
Batayi mamaki ba dan hakan sai tace " luv thing-thing"
"Ke kika sani ai amoebo"
Dariya Hannah tayi tace "na canka dai-dai kenan?
Teemah batayi magana ba sai tayi murmushi kawai ta sake d'ago wayar ta.
" _murmushin fa na menene ko duk na soyayyar Yayah ne_ ? Hannah ta tambayeta.
Teemah sai tace
" _ke ni 'kyaleni Mummy zan 'kira_ "
" _Zama ki fa'di gaskiya ai_ "
Hannah tace tana mai goge jikinta.
Teemah Mummy ta 'kira da Anty duk suka gaisa da yake tana cikin farin ciki tayi 'kiran shiyasa ta sanya zu'katan su suma cikin farin cikin sosai ganin ta saki jiki agidan ta.
Da Mummy ta tambaye ta lafiyar ta sai tace " _lafiyata 'kalau Mummy, amma yanzu kullun bana iya bacci mai kyau da dare kuma sai in tajin yunwa sosai kuma fah bana son hakan ni Mummy_ "
Murmushi Mummy tayi dan tashin farko ta fahimci meke damun Teemahn amma ganin bata sani ba itan sai Mummy ma ta bita a hakan tace da ita "bakomai ai is normal watarana bazatayi hakan ba"
Kafin tayi maganar Hannah tazo ta 'kwace wayar ta kai kunnan sannan tace da Mummy " _Allah Mummy Teemah chop-chop ta zama sai kinga yanda tazama, har ta nin kani sau biyu_ "
Hannah kam harda kari tayi dan bawani jikin kirki har na azo agani Teemah tayi ba kawai dai ta d'an canza ne kuma bai 6ata ba sai kyau da wani fresh ta sake yi abinta.
Teemah na daga inda take tace " _Allah Mummy 'karyan Hannah ne dama ita ai tsililiyace kawai tana kishi dan taga na fita kyau ne_ "
" _Hmmm, Toh Allah dai yasa lafiya ne_ "
Fa'din Mummy kenan tana murmushi.
Da haka suka gama wayar kowa na farin ciki haka kawai suka tsinci kawunansu cikin annashuwa da farin ciki mara misaltuwa.
Bayan sun gama da wayar ne Hannah ta bawa Teemah labarin zuwan Bilal, akan yace zai dawo ayi maganar auren su sai ya koma.
Teemah najin haka tace " _kice nima dai na kusa in huta da rainon ki kenan_ "
Hannah da wuri ta tare ta da fa'din " _kut amma kin gama dani wallah, ni dake waye me rainon wani fisabillahi, duk_ _wahalan da kike bani ki hana ni baccin dare ki hanani sakewa a gado shine zaki ce wani kina raino na, ni Allah ma yasa_ _Yayah ya tafi dake can garin na huta da rigimar ki_ _wallahi_ "
Musu suka hau yi a tsakanin su kowa na depending kansa kamar wasu 'kananun yara har sai da Ummah tazo sannan sukayi shiru.
Hannah da Teemah ne sukayi girki da dare, Ummah tayi-tayi su bari ko dan saboda Teemah ma amma suka 'ki, bayan sun gama suka sake yin wanka sukayi sallar maghrib da isha'i sannan suka ci abinci.
'Daki suka koma, Teemah kam ganin har 8:00 ta gota bai dawo ba sai tayi shirin bacci gashi dama duk jikinta ciwo yakei mata kamar wacce akaiwa dukan tsiya haka take ji, rigar bacci mai kyau ta 'dauka a cikin kayan Hannah tasa ka, riga da wando wanda bai gama kaiwa 'kasan 'kafarta ba, dan ita tafi son nighty mai wando dan tafi sakewa dashi.
Hannah na mata mitan an gaya mata anan zata kwana ne da har take wani saka nighty?
Da " _ehh mana baki ga dare yayi sosai bane_ " ta amsa mata tana mai cigaba da shirinta.
" _Hmm Allah yasa Yayah ya barki toh_ " kawai Hannah tace daga nan bata 'kara magana ba.
Teemah na kwanciya bacci yayi gaba da ita Hannah ce ma ta 'dan ja lokaci saboda tana duba wani handbook 'din ta.
Abbas be zo gidan ba sai kusan 9:30pm Ummah sai tace ya dubo su itama taji shiru tun 'dazu tana kyautata zaton sun riga sunyi bacci, tace dashi amma idan sunyi baccin ya 'kyale su yayi tafiyar sa.
Da " _uhumm_ " ya amsa mata bawai dan zai iya barin nata ba.
Sosai garin yayi mata ya birge ta taringa kallon hanya har suka isa, Ummah ma tayi farin ciki sosai da ganin su musamman dataga yanda Teemah tayi kyau ga dukkan alamu hankalin ta akwance yake yanzu, sai ma ta'kara fahimtar amincin dake tsakanin su daga yanayin su.
Hidima ta ringayi dasu kamar ta maida su cikin ta, Abbas har da tsokanan ta wai yasan badan shi take yi ba dan 'yarta ne dan haka shi babu ruwan sa baze ci komai ba.
Dariya tayi tace masa " _ai kai ka girma yanzu na yaye ka tuntuni kuma ma gara ka zage kaci tunda bana waje ka iya ci ba dan ya'ta bayan zu zata koma gidan ba balle kasa ran zata sama maka wani abin kaci_ "
" _Yace ni dai na'ki_ "
Teemah kam murmushi takeyi kawai tana kallon su suna birgeta musamman data ga yanda Yayahn yake wa Ummah sakalci son ranshi yama manta da cewa ta na wurin.
Haka suka ringa hira tsakanin su, Teemah kam bata fiya saka musu baki ba domin nauyin Ummah take 'dan ji yanzu ka'dan-ka'dan ba kamar da ba da har kwanciya take yi akan cinyar ta, hakan kuwa yasa ta kasa sakin jiki sosai, Ummah ce ma me yawan janta da hira dan kar ta zama shiru a gefe.
Daga baya Abbas ya tafi ya bar ta anan da Ummah, Allah ya taimake ta ma Hannah da wuri ta dawo.
Da suka ke6e ne sai Teemah take tsokanan ta wai " _sarkin fushi mai yaji_ "
Hannah tace " _ba fushi bane tsare mutuncina nayi kan a koroni, haka kawai sai ku ringa_ _shige wa kuna barina tamkar marainiya bayan nima inada uwata akusa, lalala kinga gara dana nemi_ _hanyata yafi min_ "
Dariya Teemah tayi tace " _ai kin taimaki kanki yarinya_ "
Hannah tace " _aww ashe kingane_ "
" _Ehh mana ai nima ba laifina bane kinsan idan ina tare da Yayah mantawa nake da kowa a_ _duniyan nan shiyasa kema nake mantawa dake_ "
Hannah dariya tayi tana nuna Teemah tace " _ai dama na ta6a gaya miki idan kika fara naki soyayyar sai kin ninkani kika 'ki yadda gashi tun ma ba'aje ko'ina ba kina confessing_ , _shine ranar har da 'kin zuwa dan wai karki barni ni 'daya ko? salon ki sa Yayah yazo ya tsaneni abanza_ _yace na ri'ke masa matarsa_ "
" _Haba kema kinsan ai yayah baze yi haka ba_ "
Cewar Teemah.
Sai Hannah tace " _ke de gama bakin ki anan wannan dodon mijin naki miye ma bazai aikata ba_ "
Teemah ha'de rai tayi tace
" _Ah ah Hannah ya haka kuma kike zagar min shi agabana dan Allah_ ? _Wanann ai cin mutuncine....ke kika san wani dodo amma ni bansan shi ba mijina ka'dai_ _nasani_ "
Dariya Hannah tayi tace " _Lallai!...... gaba-gaba dai amaryar Yayah.... kice abin ya zarce_ _tunani na, da'din abin ma dai inada Bilalu na nima_ "
Teemah ma dan ta tsokane ta sai tace " _may be shine dodon naki_ "
Da sauri Hannah tace
" _Allah ya kiyaye wallahi Bilal ba haka yake ba_ "
Baki Teemah ta ta6e ta kauda kai gefe.
Sai Hannah tace
" _ke ai baki sani ba, dana dawo fa Ummah ta tsare ni wai sai dai na koma ta ya zan taho nan da yamman Allahn nan na barki agida_ _ke ka'dai.....,dayake ban tsara fa'dan komai ba sai na rasa mai zan ce_ _mata ma sai dana ga zata fara masifa shine nace mata ai Yayah ya dawo ne shiyasa na taho_,
_Ummah najin haka kuwa kinsan shiru tayi bata 'kara yimin fa'dan ba_ "
Teemah cewa tayi
" _To dan taji ya dawo ne shiyasa tayi shirun ba dan wani abu ba dai hajiya parrot_ "
" _Ke de.... fa'di gaskiya...... malama_ "
Hannah ta yi maganar tana dariya.
Murmushi Teemah tayi tace " _Allah kin raina ni Hannah, nifa yanzu Yayar ki ce kin sani ko?...Anty_ _ma ya kamata ki fara 'kira na?_
" _Kuma gaskiyar ki ne fa Anty Fateeman Yayah_ "
Teemah sai cewa tayi
" _Yauwa ya kika ji sunan abakin ki dan Allah?_
Tashi Hannah tayi tsaye sannan tace
" _Hmmm, Allah ya shirye ki da son girma ke kam......ba nayo wanka in zo in baki labari, Bilal ya_ _kusan dawowa_ "
Tana gama fa'din haka ta shige bathroom.
Teemah kam baya tayi ta kwanta take sai fuskar Abbas ya zo ranta.
Tashi tayi ta lalu6o wayar ta ta 'kira layinsa yana 'dagawa sai yace " _y'an matan Yayah ya akayi_ ?"
Ita kanta bata san dalilin 'kiran nasa da tayi ba dan haka sai tayi shiru tana murmudhi daga 'dayan 6angaren sai ya sake fa'din " har kin fara missing 'dina ko?"
"Ah ah " tace da shi.
Sai yace " to me kikeyi yanzun?"
Da "bakomai" ta bashi amsa.
Sai yace " in zo in dawo dake gida wurin mijin ko? , ai nasan dama ba iya zaman zakiyi ba "
Tace
" _Nifa bahaka bane Yayah_ "
Tana turo baki.
Abbas cewa yayi
" _Oww murya ta kike son ji kawai_ ?"
Teemah kam kashe wayar tayi da hanzari tana murmushi, shima 'din murmushin yayi jin ta yanke 'kiran.
_Comment_
_Vote_
_Share_
*Salmerh ce* 😍
[10/13, 1:58 AM] 🌸Salmerh🌸: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated to my family_ .🥰
*Bismillahir rahmanir raheem*
_The greatest thing in life is finding someone who knows all ur mistakes nd weaknesses nd still loves u nd thinks u ar d best thing in there life!_
🅿 *87*
A haka Hannah ta fito daga bathroom 'din ta same ta tana murmushi ita ka'dai.
Batayi mamaki ba dan hakan sai tace " luv thing-thing"
"Ke kika sani ai amoebo"
Dariya Hannah tayi tace "na canka dai-dai kenan?
Teemah batayi magana ba sai tayi murmushi kawai ta sake d'ago wayar ta.
" _murmushin fa na menene ko duk na soyayyar Yayah ne_ ? Hannah ta tambayeta.
Teemah sai tace
" _ke ni 'kyaleni Mummy zan 'kira_ "
" _Zama ki fa'di gaskiya ai_ "
Hannah tace tana mai goge jikinta.
Teemah Mummy ta 'kira da Anty duk suka gaisa da yake tana cikin farin ciki tayi 'kiran shiyasa ta sanya zu'katan su suma cikin farin cikin sosai ganin ta saki jiki agidan ta.
Da Mummy ta tambaye ta lafiyar ta sai tace " _lafiyata 'kalau Mummy, amma yanzu kullun bana iya bacci mai kyau da dare kuma sai in tajin yunwa sosai kuma fah bana son hakan ni Mummy_ "
Murmushi Mummy tayi dan tashin farko ta fahimci meke damun Teemahn amma ganin bata sani ba itan sai Mummy ma ta bita a hakan tace da ita "bakomai ai is normal watarana bazatayi hakan ba"
Kafin tayi maganar Hannah tazo ta 'kwace wayar ta kai kunnan sannan tace da Mummy " _Allah Mummy Teemah chop-chop ta zama sai kinga yanda tazama, har ta nin kani sau biyu_ "
Hannah kam harda kari tayi dan bawani jikin kirki har na azo agani Teemah tayi ba kawai dai ta d'an canza ne kuma bai 6ata ba sai kyau da wani fresh ta sake yi abinta.
Teemah na daga inda take tace " _Allah Mummy 'karyan Hannah ne dama ita ai tsililiyace kawai tana kishi dan taga na fita kyau ne_ "
" _Hmmm, Toh Allah dai yasa lafiya ne_ "
Fa'din Mummy kenan tana murmushi.
Da haka suka gama wayar kowa na farin ciki haka kawai suka tsinci kawunansu cikin annashuwa da farin ciki mara misaltuwa.
Bayan sun gama da wayar ne Hannah ta bawa Teemah labarin zuwan Bilal, akan yace zai dawo ayi maganar auren su sai ya koma.
Teemah najin haka tace " _kice nima dai na kusa in huta da rainon ki kenan_ "
Hannah da wuri ta tare ta da fa'din " _kut amma kin gama dani wallah, ni dake waye me rainon wani fisabillahi, duk_ _wahalan da kike bani ki hana ni baccin dare ki hanani sakewa a gado shine zaki ce wani kina raino na, ni Allah ma yasa_ _Yayah ya tafi dake can garin na huta da rigimar ki_ _wallahi_ "
Musu suka hau yi a tsakanin su kowa na depending kansa kamar wasu 'kananun yara har sai da Ummah tazo sannan sukayi shiru.
Hannah da Teemah ne sukayi girki da dare, Ummah tayi-tayi su bari ko dan saboda Teemah ma amma suka 'ki, bayan sun gama suka sake yin wanka sukayi sallar maghrib da isha'i sannan suka ci abinci.
'Daki suka koma, Teemah kam ganin har 8:00 ta gota bai dawo ba sai tayi shirin bacci gashi dama duk jikinta ciwo yakei mata kamar wacce akaiwa dukan tsiya haka take ji, rigar bacci mai kyau ta 'dauka a cikin kayan Hannah tasa ka, riga da wando wanda bai gama kaiwa 'kasan 'kafarta ba, dan ita tafi son nighty mai wando dan tafi sakewa dashi.
Hannah na mata mitan an gaya mata anan zata kwana ne da har take wani saka nighty?
Da " _ehh mana baki ga dare yayi sosai bane_ " ta amsa mata tana mai cigaba da shirinta.
" _Hmm Allah yasa Yayah ya barki toh_ " kawai Hannah tace daga nan bata 'kara magana ba.
Teemah na kwanciya bacci yayi gaba da ita Hannah ce ma ta 'dan ja lokaci saboda tana duba wani handbook 'din ta.
Abbas be zo gidan ba sai kusan 9:30pm Ummah sai tace ya dubo su itama taji shiru tun 'dazu tana kyautata zaton sun riga sunyi bacci, tace dashi amma idan sunyi baccin ya 'kyale su yayi tafiyar sa.
Da " _uhumm_ " ya amsa mata bawai dan zai iya barin nata ba.