Sashe 16
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Koda taga yanda Mahmud yake ji da jinjiran nan kuwa haushi kamar ya kasheta,gashi daman zuwan dole tayi tace ma bazata zo ba da farko amma da yah Yusuf ya dage dolenta ta shirya ta taho.
Tunda tazo kuwa take ta shan k'anshi,ta na wani kallon raini a mutane,sukuwa babu wanda yabi ta kanta ma balle tankata suka ci gaba da sabgoginsu.
Ko kunya bata jiba ta tawo Mahmud ta jajja masa kunne akan nacin dayake wa yarinyar.
"Aranta khadija tak m
Sanin halinta da sukayi yasa babu wanda ya tankata,tunda d'anta ne ita ta haifi abinta,kuma ita keda iko da shi.
Khadija aranta take mamakin irin halin Antyn dan kwata-kwata batayi irin halin mahaifinta ba,shi ba haka yake ba sam.
Duk da haka bai fasa ba dan yaro idan yaso abu da wuya ake raba shi da abin,anjima kad'an ya faki idan mamar tasa ya dawo,lokacin Jinjira na hannun Khadija tana shan mama,hannun jinjirar ya kama,yace "Anty miye sunanta ?
Murmushi khadijan tayi sannan tabashi amsa da FATEEMAH sunanta"
"Lah Anty akwai wata 'yar class d'inmu ma sunanta haka amma da TEEMAH kowa yake k'iranta,itama babyn Haka zanna ce mata "
"ko Anty?
Kai ta d'aga masa tana murmushi alamar "ehh"
wasu dake zaune acikin d'akin ma murmushin sukayi suna jinjina wayo irinta yaron.
Kamar wasa kuwa sunan yabita har girmanta.
Haka har taron suna ya watse suka koma kano,kuma tun daga lokacin Antyn bata k'ara waiwayar Gombe ba.
Sai ita mummyn Teemah da zuwan yazame mata dole,domin su kad'ai gareta sai kuma mijinta da 'yarta.
Watanta hud'u da haihuwa taje Kano d'in, zuwa lokacin kuwa yarinya tayi 6ul6ul kamar ba ita ba.
Alokacin kuwa ba k'aramin wulak'anci tasha ba awurin Antyn danko y'ar ma bata ta6a d'auka ba,kuma ta hana d'anta zuwa inda Khadijan take,takaicin hakan na damunta,domin bata san dalilin da yake sa Antyn yin haka ba.
Samun sauk'inta d'aya idan yayanta ya dawo gidan,danshi d'aukan y'ar yake yayi ta mata wasa shida Mahmud yarinya kuwa tayita dariyah.
Khadija tayi ta murmushi ganin yanda suke son y'arta ta.
Koba komai hakan kad'ai ma na sata nishad'i Anty kuwa sai dai ta kauda kai gefe tsabar mugun hali dan babu yadda ta iyah dashi sai dai ido.
Da lokacin komawar ta yayi kuwa yayanta yacikata da kayan amfani sosai yayi mata siyayyah,na kayan sawan jinjirar da kuma nata bayan wanda ya aika mata a suna.
Siyayyah tsakaninsa da Allah yayi mata bawai dan bata dashi ba a'a kawai sai dan yafaranta mata a matsayinta na y'ar uwarsa kwaya d'aya tal daya mallaka.
Hakan da yayi kuwa ba k'aramin cika haushi yayi ba azuciyar Anty,wutar tsanar suce tasake ruruwa azuciyar ta fiye da na baya.
Mahmud kuwa kuka yayi tayi kamar zai shid'e,
"Teemah na!
Teemah na!!
Teemah nah.......!!!
Haka yayita ambata,yana kuka babansa ne yayi ta rarrashinsa dan uwar kam ko kallo ma bai isheta ba da kyar ya hak'ura kuwa yayi shiru.
Wash 😢manage pls👏🏻 nagaji wlh 😅
_Comment & share_ _pls_🤞🏻
*Salmerhn ku ce* 😍
[10/2, 5:55 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all........ *DA* *BAZAR MU MUKE* *TUN'KAHO* 😍
Dedicated to all masoyan CAPTAIN
ABBAS.kuyi hak'urin jina da kuka yi shiru kwana biyu,amin uzuri pls.kunsan jiki da jini......
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
It’s not the mistake that matters; it’s how you deal with it, what you learn from it, and how you apply that lesson to your life.
🅿 *16*
Zuwansu kano na k'arshe shine lokacin da Fatima take da shekaru hud'u da haihuwa.
sunje da farin cikin su kuma sun samu tarba agun yah Yusuf da Mahmud kamar yanda yake musu aduk lokacin da suka ziyarce su
Alokacin Mahmud ya yi girma sosai ya 'kara wayo,shine ya kama hannun Teemah ya rink'a kaita neighbours 'dinsu yana nuna ta wai suga 'kanwarsa shima
Daya ke surutacce ne shi hakan yasa itama Teemahn ta sake jikinta dashi aikuwa sunsha yawo babu ruwansa
idan yazo yasa su Khadija agaba da surutu har baya gajiya da yi
"Anty kudawo nan mana muzauna tare!
"Anty kibar min Teemah anan kinji mun zuwa makaranta da ita"!!
"Anty in zaku tafi zan biku nima indai bazaki barmin Teemah ba" !!!
Khadija murmushi take binsa dashi kawai dan tasan acikin maganganunsa faruwar d'aya daga ciki zai yi matuk'ar wahalan gaske.
Tunda tasan tafiyah da Mahmud bazai ta6a yiwu ba dan Anty bazata bari ba kamar yanda ita kanta bazata iya barin 'yarta a gun Antyn ba,itama daya ta tsira balle 'yar cikinta.
Tana iyah hango irin hararar da Anty take binsa dashi idan yana irin wannan maganar,
Afili zaka fahimci manufar Antyn dan k'iri-k'iri take nuna bata k'aunar alak'ar Mahmud d'in dasu
abinda kuma zaiyi mata wahalar gaske wato yanke alak'ar dake tsakaninsu.
Dan Mahmud jininta ne,kamar d'anta yake,ba kama bama Mahmud 'danta ne,me rabata da Mahmud kuwa sai dai Allah.
Sau tari takanyi mamakin halin Antyn ace k'arfi da yaji ka nuna baka son jinin mijinka,ada ta d'auka ko abin Antyn da yarinta ne idan tayi girma zata daina,amma sai taga sam bahaka bane,don zuwa yanzun ai Antyn ta manyanta,
ya kamata ace tasan dacewa da rashin sa basai an karantar da ita ba.
Satinsu d'aya tal suka koma Gombe abinsu,da d'umbin tsaraba daga Yah Yusuf harma da Alhaji muhammad.
Dawowar su kuwa baifi da 7months ba Yah yusuf ya tattara iyalansa gaba 'daya suka koma Lagos da zama.
Kafin su tafin ma Khadija (mummyn Teemah) taso ta koma suyi sallama amma yah Yusuf ya hanata zuwa yace tayi zamanta kawai babu komai.
Bazata kawai tagansu a Gombe shida Mahmud,cikin sa'a kuwa alokacin Daddy yana gari,ranar kam tayi murna sosai dan wannan ne ziyarar farko daya ta6a kawo mata musamman dan ita batare da wani dalili ba.
Amma washegari da yamma suka koma Kano dan k'arasa shirye-shiryen tafiyar tasu bayan ya cika mummy da d'umbin alkhairai.
The next day sukayi sallama da Kano suka d'aga garin ikko.
Toh tun komawarsu Lagos mummy bata k'ara zuwa inda suke ba saboda nisan wuri,haka suma shiru,
sai dai suyi gaisuwa awaya ko kuma idan Daddy ya kawo musu labarin su dayake suna d'an had'uwa da Yah yusuf d'in wani lokaci saboda kasuwancinsu.
Anty kuwa komawa Lagos 'din sai yazame mata abun farin ciki,dan ji tayi kamar dan ita akayi.
Da farko tana d'an d'agun kai da fad'i ma kowa,saboda tanajin kanta cewa ita d'in wata abace daban hakan yasa ta dad'e bata samu ko da wacce zasuyi maganar arziki ba ma balle huld'a.
Sai daga baya Allah ya had'a ta da wata jibgegiyar 'kabilar mata.
Awajen saloon suka had'u acikin unguwan tasu,dayake Allah ya riga da ya tsara had'uwarsu sai bata yiwa matar irin halinta ba,tun a shagon saloon 'din suka saba har da aka gama musu ma suka fito tare.
Ahanya ne suka fahimci cewa ashe ma a kusa suke da juna,shikenan tun daga ranar suka d'inke suka zama aminai na bugawa a jarida.
Anty chideh ake 'kiran matar dashi haifaffiyar garin Lagos ce,sosai tasan Lagos fiye da zaton mai karatu,kuma zata d'an girmi Antyn da kusan shekaru hud'u zuwa biyar ahaife.
Zakuyi mamakin rayuwarta idan kuka gani bata da matsala da komai,sannan bata da 'da ko guda d'aya rayuwarta take yi daga ita sai mijinta _na zo mu_ _zauna_ wanda ya kasance shine abokin rayuwarta alokacin.
Ba aure sukayi ba zamane kawai suke yi najin dad'i idan kaga yadda take ikonta shi abin har zai baka mamaki duk da yake ba 'karamin mutum bane shi amma sharrin mace yasa yazama sokon cikin gida.
Anty ne ta shiga gidan ranar wata asabar domin haka suka saba ajunansu kowa yanada ikon zuwa gun d'an uwan sa aduk sanda yake da lokaci basa ta6a wuni basuga juna ba tunda suka san junansu.
Aduk lokutan da Anty take zuwa gidan bata ta6a had'uwa da mijin Anty chideh ba sai yau.
Mamaki ta tsaya yi bayan tashigo harabar cikin gidan,ganin yanda Anty chidehn tasaka babban mutun agaba yana wanke mata inners d'inta,ita kuma ta kame akujera sai taunan chewing gum takeyi tana bashi orders shikuma jikinsa na rawa yana bin umarni.
Duk da masu aikin da ke gidan da kuma loundary machine amma hakan bai hanata sashi yimata aiki ba dan kawai ta muzanta shi.
Abin haushi abin dariyah,da sassarfa Anty ta k'araso gareta Anty chidehn na ganinta kuwa ta washe hak'ora tareda mik'ewa tsaye.
Hannunta ta kama sukayi ciki,aparlourn Anty chidehn suka yada zango.
Gaisawa sukayi sama-sama da Antyn,gama gaisawan nasu keda wuya Anty Chidehn ta fara kwalla k'iran maid d'inta jin datayi bata amsa ba alamar maid bata kusa sai ta mik'e da kanta dan kawo wa Antyn ruwa.
Dakatar da ita tayi akan cewa tabari kawai bata jin 'kishi ita.
"Why nah, ah' ah"
Mum Mamud u don't want to eat anything in this house why nah"
da fad'a da d'an 6acin rai.
Murmushi Antyn ta mata sannan ta bata amsa da harshen da zata fi fahimtar ta akan cewa bata buk'ata ne kawai shiyasa bazata sha ba.
Nan kuwa in kabar Antyn wai tana kyankyami ne ba zata iyah cin abincin daya fito daga hannun su ba.
Anty batayi k'auran baki ba kuwa tambayarta tayi ya akayi taga oga yana wankin inners bayan ga maid in ita bazata yi da kanta ba.
Nan Anty chidehn tayi dariya sannan tace mata kawai haka ta ga dama dama.
Antyn nuna mata tahau yi akan hakan ai bai kamata ba,tana rage masa darajar sa ne agidan kuma ma ai yafi k'arfin yin agareta.
Jin hakan yasa Anty chidenhn ta hau bata labari dan ita sosai ta yadda da Anty.
Dalilin da yasa ta ke mar hakan wai da farko aure suka so suyi amma danginsa musamman mahaifiyarta suka k'i ta wai bade ita ba sai de ya canja wata.
Alokacin kuwa suna son junansu hakan yasa suka gagara rabuwa har suka fara zaman su ba tare da kowa yasani ba.
Watarana Maman san sai takawo masa ziyara kawai sai ta ganta agidan,itama tayi mamaki dan atunaninta sun rabu da jimawa amma sai ta ganta agidan.
Tunda tazo kuwa take ta shan k'anshi,ta na wani kallon raini a mutane,sukuwa babu wanda yabi ta kanta ma balle tankata suka ci gaba da sabgoginsu.
Ko kunya bata jiba ta tawo Mahmud ta jajja masa kunne akan nacin dayake wa yarinyar.
"Aranta khadija tak m
Sanin halinta da sukayi yasa babu wanda ya tankata,tunda d'anta ne ita ta haifi abinta,kuma ita keda iko da shi.
Khadija aranta take mamakin irin halin Antyn dan kwata-kwata batayi irin halin mahaifinta ba,shi ba haka yake ba sam.
Duk da haka bai fasa ba dan yaro idan yaso abu da wuya ake raba shi da abin,anjima kad'an ya faki idan mamar tasa ya dawo,lokacin Jinjira na hannun Khadija tana shan mama,hannun jinjirar ya kama,yace "Anty miye sunanta ?
Murmushi khadijan tayi sannan tabashi amsa da FATEEMAH sunanta"
"Lah Anty akwai wata 'yar class d'inmu ma sunanta haka amma da TEEMAH kowa yake k'iranta,itama babyn Haka zanna ce mata "
"ko Anty?
Kai ta d'aga masa tana murmushi alamar "ehh"
wasu dake zaune acikin d'akin ma murmushin sukayi suna jinjina wayo irinta yaron.
Kamar wasa kuwa sunan yabita har girmanta.
Haka har taron suna ya watse suka koma kano,kuma tun daga lokacin Antyn bata k'ara waiwayar Gombe ba.
Sai ita mummyn Teemah da zuwan yazame mata dole,domin su kad'ai gareta sai kuma mijinta da 'yarta.
Watanta hud'u da haihuwa taje Kano d'in, zuwa lokacin kuwa yarinya tayi 6ul6ul kamar ba ita ba.
Alokacin kuwa ba k'aramin wulak'anci tasha ba awurin Antyn danko y'ar ma bata ta6a d'auka ba,kuma ta hana d'anta zuwa inda Khadijan take,takaicin hakan na damunta,domin bata san dalilin da yake sa Antyn yin haka ba.
Samun sauk'inta d'aya idan yayanta ya dawo gidan,danshi d'aukan y'ar yake yayi ta mata wasa shida Mahmud yarinya kuwa tayita dariyah.
Khadija tayi ta murmushi ganin yanda suke son y'arta ta.
Koba komai hakan kad'ai ma na sata nishad'i Anty kuwa sai dai ta kauda kai gefe tsabar mugun hali dan babu yadda ta iyah dashi sai dai ido.
Da lokacin komawar ta yayi kuwa yayanta yacikata da kayan amfani sosai yayi mata siyayyah,na kayan sawan jinjirar da kuma nata bayan wanda ya aika mata a suna.
Siyayyah tsakaninsa da Allah yayi mata bawai dan bata dashi ba a'a kawai sai dan yafaranta mata a matsayinta na y'ar uwarsa kwaya d'aya tal daya mallaka.
Hakan da yayi kuwa ba k'aramin cika haushi yayi ba azuciyar Anty,wutar tsanar suce tasake ruruwa azuciyar ta fiye da na baya.
Mahmud kuwa kuka yayi tayi kamar zai shid'e,
"Teemah na!
Teemah na!!
Teemah nah.......!!!
Haka yayita ambata,yana kuka babansa ne yayi ta rarrashinsa dan uwar kam ko kallo ma bai isheta ba da kyar ya hak'ura kuwa yayi shiru.
Wash 😢manage pls👏🏻 nagaji wlh 😅
_Comment & share_ _pls_🤞🏻
*Salmerhn ku ce* 😍
[10/2, 5:55 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all........ *DA* *BAZAR MU MUKE* *TUN'KAHO* 😍
Dedicated to all masoyan CAPTAIN
ABBAS.kuyi hak'urin jina da kuka yi shiru kwana biyu,amin uzuri pls.kunsan jiki da jini......
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
It’s not the mistake that matters; it’s how you deal with it, what you learn from it, and how you apply that lesson to your life.
🅿 *16*
Zuwansu kano na k'arshe shine lokacin da Fatima take da shekaru hud'u da haihuwa.
sunje da farin cikin su kuma sun samu tarba agun yah Yusuf da Mahmud kamar yanda yake musu aduk lokacin da suka ziyarce su
Alokacin Mahmud ya yi girma sosai ya 'kara wayo,shine ya kama hannun Teemah ya rink'a kaita neighbours 'dinsu yana nuna ta wai suga 'kanwarsa shima
Daya ke surutacce ne shi hakan yasa itama Teemahn ta sake jikinta dashi aikuwa sunsha yawo babu ruwansa
idan yazo yasa su Khadija agaba da surutu har baya gajiya da yi
"Anty kudawo nan mana muzauna tare!
"Anty kibar min Teemah anan kinji mun zuwa makaranta da ita"!!
"Anty in zaku tafi zan biku nima indai bazaki barmin Teemah ba" !!!
Khadija murmushi take binsa dashi kawai dan tasan acikin maganganunsa faruwar d'aya daga ciki zai yi matuk'ar wahalan gaske.
Tunda tasan tafiyah da Mahmud bazai ta6a yiwu ba dan Anty bazata bari ba kamar yanda ita kanta bazata iya barin 'yarta a gun Antyn ba,itama daya ta tsira balle 'yar cikinta.
Tana iyah hango irin hararar da Anty take binsa dashi idan yana irin wannan maganar,
Afili zaka fahimci manufar Antyn dan k'iri-k'iri take nuna bata k'aunar alak'ar Mahmud d'in dasu
abinda kuma zaiyi mata wahalar gaske wato yanke alak'ar dake tsakaninsu.
Dan Mahmud jininta ne,kamar d'anta yake,ba kama bama Mahmud 'danta ne,me rabata da Mahmud kuwa sai dai Allah.
Sau tari takanyi mamakin halin Antyn ace k'arfi da yaji ka nuna baka son jinin mijinka,ada ta d'auka ko abin Antyn da yarinta ne idan tayi girma zata daina,amma sai taga sam bahaka bane,don zuwa yanzun ai Antyn ta manyanta,
ya kamata ace tasan dacewa da rashin sa basai an karantar da ita ba.
Satinsu d'aya tal suka koma Gombe abinsu,da d'umbin tsaraba daga Yah Yusuf harma da Alhaji muhammad.
Dawowar su kuwa baifi da 7months ba Yah yusuf ya tattara iyalansa gaba 'daya suka koma Lagos da zama.
Kafin su tafin ma Khadija (mummyn Teemah) taso ta koma suyi sallama amma yah Yusuf ya hanata zuwa yace tayi zamanta kawai babu komai.
Bazata kawai tagansu a Gombe shida Mahmud,cikin sa'a kuwa alokacin Daddy yana gari,ranar kam tayi murna sosai dan wannan ne ziyarar farko daya ta6a kawo mata musamman dan ita batare da wani dalili ba.
Amma washegari da yamma suka koma Kano dan k'arasa shirye-shiryen tafiyar tasu bayan ya cika mummy da d'umbin alkhairai.
The next day sukayi sallama da Kano suka d'aga garin ikko.
Toh tun komawarsu Lagos mummy bata k'ara zuwa inda suke ba saboda nisan wuri,haka suma shiru,
sai dai suyi gaisuwa awaya ko kuma idan Daddy ya kawo musu labarin su dayake suna d'an had'uwa da Yah yusuf d'in wani lokaci saboda kasuwancinsu.
Anty kuwa komawa Lagos 'din sai yazame mata abun farin ciki,dan ji tayi kamar dan ita akayi.
Da farko tana d'an d'agun kai da fad'i ma kowa,saboda tanajin kanta cewa ita d'in wata abace daban hakan yasa ta dad'e bata samu ko da wacce zasuyi maganar arziki ba ma balle huld'a.
Sai daga baya Allah ya had'a ta da wata jibgegiyar 'kabilar mata.
Awajen saloon suka had'u acikin unguwan tasu,dayake Allah ya riga da ya tsara had'uwarsu sai bata yiwa matar irin halinta ba,tun a shagon saloon 'din suka saba har da aka gama musu ma suka fito tare.
Ahanya ne suka fahimci cewa ashe ma a kusa suke da juna,shikenan tun daga ranar suka d'inke suka zama aminai na bugawa a jarida.
Anty chideh ake 'kiran matar dashi haifaffiyar garin Lagos ce,sosai tasan Lagos fiye da zaton mai karatu,kuma zata d'an girmi Antyn da kusan shekaru hud'u zuwa biyar ahaife.
Zakuyi mamakin rayuwarta idan kuka gani bata da matsala da komai,sannan bata da 'da ko guda d'aya rayuwarta take yi daga ita sai mijinta _na zo mu_ _zauna_ wanda ya kasance shine abokin rayuwarta alokacin.
Ba aure sukayi ba zamane kawai suke yi najin dad'i idan kaga yadda take ikonta shi abin har zai baka mamaki duk da yake ba 'karamin mutum bane shi amma sharrin mace yasa yazama sokon cikin gida.
Anty ne ta shiga gidan ranar wata asabar domin haka suka saba ajunansu kowa yanada ikon zuwa gun d'an uwan sa aduk sanda yake da lokaci basa ta6a wuni basuga juna ba tunda suka san junansu.
Aduk lokutan da Anty take zuwa gidan bata ta6a had'uwa da mijin Anty chideh ba sai yau.
Mamaki ta tsaya yi bayan tashigo harabar cikin gidan,ganin yanda Anty chidehn tasaka babban mutun agaba yana wanke mata inners d'inta,ita kuma ta kame akujera sai taunan chewing gum takeyi tana bashi orders shikuma jikinsa na rawa yana bin umarni.
Duk da masu aikin da ke gidan da kuma loundary machine amma hakan bai hanata sashi yimata aiki ba dan kawai ta muzanta shi.
Abin haushi abin dariyah,da sassarfa Anty ta k'araso gareta Anty chidehn na ganinta kuwa ta washe hak'ora tareda mik'ewa tsaye.
Hannunta ta kama sukayi ciki,aparlourn Anty chidehn suka yada zango.
Gaisawa sukayi sama-sama da Antyn,gama gaisawan nasu keda wuya Anty Chidehn ta fara kwalla k'iran maid d'inta jin datayi bata amsa ba alamar maid bata kusa sai ta mik'e da kanta dan kawo wa Antyn ruwa.
Dakatar da ita tayi akan cewa tabari kawai bata jin 'kishi ita.
"Why nah, ah' ah"
Mum Mamud u don't want to eat anything in this house why nah"
da fad'a da d'an 6acin rai.
Murmushi Antyn ta mata sannan ta bata amsa da harshen da zata fi fahimtar ta akan cewa bata buk'ata ne kawai shiyasa bazata sha ba.
Nan kuwa in kabar Antyn wai tana kyankyami ne ba zata iyah cin abincin daya fito daga hannun su ba.
Anty batayi k'auran baki ba kuwa tambayarta tayi ya akayi taga oga yana wankin inners bayan ga maid in ita bazata yi da kanta ba.
Nan Anty chidehn tayi dariya sannan tace mata kawai haka ta ga dama dama.
Antyn nuna mata tahau yi akan hakan ai bai kamata ba,tana rage masa darajar sa ne agidan kuma ma ai yafi k'arfin yin agareta.
Jin hakan yasa Anty chidenhn ta hau bata labari dan ita sosai ta yadda da Anty.
Dalilin da yasa ta ke mar hakan wai da farko aure suka so suyi amma danginsa musamman mahaifiyarta suka k'i ta wai bade ita ba sai de ya canja wata.
Alokacin kuwa suna son junansu hakan yasa suka gagara rabuwa har suka fara zaman su ba tare da kowa yasani ba.
Watarana Maman san sai takawo masa ziyara kawai sai ta ganta agidan,itama tayi mamaki dan atunaninta sun rabu da jimawa amma sai ta ganta agidan.