Sashe 17
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Atake kuwa ta tada musu bori da kyar yajata ya kaita gidanta yanata bata hak'uri harda alk'awarin zai sallameta aranar ma ba sai an kwana ba,don ko kad'an baya son 6acin ran mahaifiyarsa.
Itama Anty chideh taji haushin abin sosai zama tayi tafara tunanain mafita na yanda zata 6ullo ma al'amarin.
Shikuwa yana dawowa ya hau rarrashinta da bata baki akan tayi hak'uri akan abinda mahaifiyarsa tayi ma ya ciro kud'i masu yawa ya bata yace ta koma gida zuwa wani lokacin kafin yayi settling da 'yan uwansa.
Bata yi musu ba ta kar6i kud'in daganan taje ta tattara kayanta ta tafi danbata so ya ga nacewarta.
Amma ga mamakinta tunda suka rabu bai sake neman inda take ba har kusan wata biyu sai abin yafara damunta.
Sai ta yanke shawarar dawowa taji inda maganar su ta kwana,amma cikin rashin sa'a data zo bata same shi ba wai yana Cotonou,haka takoma gida cikin jin haushin rashin samun nasa da batayi ba.
Wata guda ta k'ara kafin ta sake nemansa wannan karon kam ta sameshi agida,mamaki yayi daya ganta danshi har ya fara mantawa ma da al'amarinta.
Kusa tasa masa tazo da gudu ta rungume shi tana fad'a masa yanda tayi missing d'insa,shikuwa sai bubbuga bayan ta yake alamar rarrashi.
Daga k'arshe sai yasake bata hak'uri tare da jaddada mata haryanzu mum d'insa tak'i yadda kawai su hak'ura da juna yafi.
Tana jin hakan ta tashi afirgice tana kallonsa shi d'inma tashin yayi yana k'ok'arin yin magana kawai ta suri jakarta tafice da sauri tana me share hawaye.
"Chiddy!
"Chiddy!!
yafara kwalla mata k'ira amma tak'i waiwayowa tayi tafiyarta.
Tun daga lokacin ta fara neman hanyarda zatayi maganinsu gaba d'aya cikin sa'a kuwa ta samu.
Domin dakansa yaje har gidansu ya d'aukota ya dawo da ita gidansa.
Tace yanzu ko cewa tayi ya mari maman nasa toh kuwa marinta zaiyi da rawar jiki ma,rabonsa kuwa da zuwa inda mamar take har ita kanta ta manta,uwar cema ta ke d'an zuwa da kanta,idan kuwa tazo sai tace masa ya kulata kafin zaiyi mata magana,inkuwa bahaka ba harta tafi bazai kulata ba.
Tace yanzu maman ta daina zuwa musu dan kusan kullum idan tazo da kuka take komawa shiyasa ta hak'ura ta daina zuwa inda suke.
Anan Anty ta tambayeta "toh shi miye nashi laifin da har zata dinga bautar dashi haka."
Anty chidehn cewa tayi wai haka ta ga dama."
Har suka rabu mamaki bai bar Anty ba,sosai abin yatsaya mata arai har yasa tafara jin sha'awar aikata irin na Anty chidehn itama saboda guntuwar tunani.
Tun daga lokacin kuwa suka k'ara d'inkewa da Antyn sosai kamar wasa tafara bayyana ra'ayinta ga Anty chidehn.
Da Antyn chidehn taji tasamu passenger kuwa sai ta tayata k'iyayyar itama,nan tajata sukaje gurin mai mata aikin suka fad'i abinda suke so ayi musu.
Takuwa ci nasara don ba k'aramar katanga ta gina atsakanin iyalan gidanta da kuma mummy Khadija ba.
Tun daga lokacin zumuncinsu ya yanke kat.danshi yah yusuf har mantawa yakeyi da batun yana da wata 'yar uwa aduniyah.
Sau tari zasu had'u da daddy har su rabu amma baya tuna tambayarta ma balle ya bada sak'on gaisuwa akawo mata.
Daddy kansa yana mamakin abin,shiyasa idan ya dawo in dai yasan mummy tasan da had'uwar tasu sai yace mata yah yusuf na gaisuwa.
Amsawa takeyi ita d'inma kawai bawai danta yarda shid'inne ya bada gaisuwar ba.
Dan ko awaya ta k'irashi ma bai fiyah tsaya wa ya saurareta ba,balle ya kaiga gaisuwa.
Uzuri ya fiya bata da alk'awarin sake k'iranta daga baya idan yasamu lokaci,ki'randa bazata ta6a gani ba kenan yawuce ta.
Sau tari kuka take yawan yi idan hakan yafaru daddy ne mai lallashinta ya kuma bata hak'uri akan abin.
Da k'yar ta zo tasaba da hakan dan da kanta ta ta fahimci ehh lallai Yah yusuf dagaske yakeyi yanzu yamanta da ita.
Daga baya sai abin yabi jikinta itama ta daina neman nasu koda awayar ma,amma bata ta6a mantawa dasu ba azuciyarta.
Watan su Yah yusuf hud'u da komawa Lagos Hassan (baban Abbas) shima ya k'aura yakoma Abuja da iyalansa.
Ganin hakan yasa daddyn Teemah yace suma su koma damaturun gaba d'aya tunda harkokinsa sunfi yawa acan.
Dasuka koma damaturun kuwa sau biyu Abbas yakawo musu ziyara alokacin daya samu hutu sosai sukaji dad'in zuwan nasa dan Abbas sam baida rigima irinta yaran nan,kuma mummy nason shi dan nutsuwar shi jininsu ya had'u da shi sosai.
Mummy taso Mahmud ma ya dinga kawo musu ziyara kamar yanda Abbas yayi sai dai inah haka bazai yiwu ba bata san dalili ba amma abin sosai ya ke damunta naganin har zuwa yanzu babu wata shak'uwa tsakanin 'yarta da jinin yayanta.
Zuwan Abbas na 'karshe a damaturun kuma sai alokacin suka fi sabawa da Teemah dan zuwa lokacin tafi da wayo sai dai kuma tunda ya tafi bai sake dawowa ba sai da ya girma yayi passing out d'insa.
Wannan dalilin ne yasa da daddy ya kawo mata maganar cewa Mahmud zai zo yayi service d'insa a damaturu kawai sai tafara hawaye dan tunowa datayi da yayan nata da kuma barinta da ya yi k'arfi da yaji batare da wani 'kwa'kw'kwaran dalili ba.
_Comment and share_ _pls_ 🤞🏻
*Serlmerhn ku ce* 😍
[10/2, 5:55 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all........ *DA* *BAZAR MU MUKE* *TUN'KAHO* 😍
In dedication 2 my sorority sisters
*Ummie*
*Maijee*
*Zuwairah*
*Ameerah*
and my lil baby sis
*miemie.* Allah ya barmin ku....
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
God does not create a lock without its key & God does not give you problems without its solutions! *TRUST* *HIM* .
🅿 *17*
Da daren ranar da Mahmud ya iso ne mummy takewa daddy k'orafin rashin kammala makarantar Mahmud d'in dawuri tace Mahmud d'in fah sa'an Abbas ne amma dubi yanda Abbas ya jima da kammala karatun degree d'insa amma shi Mahmud sai yanzu"
Daddyn cema ta yayi shima abin ya bashi mamaki da Yah yusuf d'in ya ce masa wai Mahmud zai zo dan yin service a damaturu har hakan yasa shi tambayar dalilin dayasa har ya makara haka!
Yah yusuf d'in ne ya bashi amsa da cewa "wallahi matsalar daga mahaifiyar sa ne.
"Hmm Allah ya kyauta"kawai mummyn tace daga nan tayi kwanciyarta tana mai k'ara godewa mahallici.
*****
Mahmud ma ranar kwana yayi batare da ya runtsa ba tunani kawai yakeyi akan halin mahaifiyarsa.
Tun lokacin daya kammala secondary school ta dage wai sai dai an kaishi k'asar waje yaci gaba da karatun acan shi kuma Abbansa yace sam d'ansa bazashi wata k'asa dan yin karatu ba tunda ga makarantu nan a Naija sai wanda ya za6a shi ba zai kashe kud'insa dan zuwa wata k'asa karatu ba, shi bai ma amince wa Mahmud d'in yaje ko'ina ba in dai har ba cikin Nigeria bane toh bada yawunsa ba"
Wannan dalilin ne yasa Mahmud d'in yajima bai cigaba da karatu ba,domin Mahmud d'in kansa da farko ya yi na'am da batun fita abroad d'in amma daga baya daya ga abin kanshi yake shirin cuta sai ya hak'ura kawai,
dan ganin Abbansa bashi da niyyan canja ra'ayinsa kamar yanda Anty ma ta nace akan nata ra'ayin.
Ganin hakan yasa ya yanke shawarar cewa shifa zaiyi karatunsa koma a ina ne yafi mishi da wannan zaman banzan daya keyi.
Akan wannan maganar Anty har fushi tayi dashi wai dan yak'i amincewa da batun data zo dashi,kuma aganinta wai taimakonsa takeyi.
Da kyar ya sha kanta ta hak'ura sai da ya bata baki sosai akan hakan kafin ta hak'ura ta barshi.
Cemata yayi ta bari yayi wannan d'in inyaso idan yagama inzai cigaba sai ya nema awajen ai duk d'aya ne.
Ran Anty baiso ba ta hak'ura duk da irin aikin datasa akayi mata akan al'amarin amma wannan karan batayi nasara ba.
Koda Mahmud yajewa Abbansa da batun zaiyi karatunsa a Naija ba k'aramin dad'i Abban nasa yaji ba har hakan yasa ya bud'i baki yayi ta sanbad'o masa albarkatai gwanin birgewa.
UNILAG mahmud ya nema ya fara karatunsa kamar wasa sai gashi kuwa ya kammala lafiya k'alau.
Toh gurin cika service ne yayi abinsa batare da shawaran kowa ba,dan abin Antyn shima yafara damunsa gani yayi kokad'an bata son yayi ma zancen Antynsa Khadija balle yayi zancen zuwa wurinta.
Hakan yasa ya cika service d'insa da Yobe dan yana da labarin Anty Khadijan nasa a Damaturu jihar Yobe take da zama kuma abakin Antyn yaji hakan.
Itace da kanta ta fad'a masa watarana daya tambayeta,da fad'a-fad'a ma tabashi amsar amma shi ko ajikinsa bai damu ba tunda dai yaji.
Dama niyyansa ya sand'i jiki watarana ya taho Yoben batare da sanin kowa ba amma kafin hakan ya yiwu sai Allah ya dubi niyyarsa ya aiko masa da batun service alokacin da baiyi zaton hakan ba.
Dan har ya isa wurin cikawan ma tunanin cika yobe bai zo kansa ba,wani yaji daga gefensa ya ambato yoben a maganarsa
sai kuwa yaji.
Take shima sai ya tuno da batun Anty Khadijansa.
Murmushi yayi daya tuna wannan ma babban chance ne Allah ya aiko masa tunda iyayensa basu san zumunchi ba,shikam zai yi ne ko ta karfi ma sai yaje yoben nan ko nawa zai kashe kuwa bashi da matsala da hakan matuk'ar zaiga kansa acikin jihar yobe toh he can do anything just to see himself there.
Iyayen nasa dukkansu babu wanda yayi tunanin zai cika da nisa shiyasa ma babu wanda yasa al'amarin akansa.
Cikin sa'a kuwa list na fara fitowa sunanshi ya fito acikin sunayem y'an tafiya yobe state.
Farin ciki yaji kamar yayi fiffike ya tashi sama amma haka ya 6oye murnar tasa acikinsa adole ya sakawa fuskarsa 6acin rai lokacin daya shigo gida.
Koda yazo da slip d'in gida ma mik'awa Abbansa yayi tare da fad'awa kan kujera batare da yayi magana ba.
"Me nake gani ne haka Mahmud?
Abban ya tambaya yana mai sake kallon papern da kyau.
"Abbah yobe aka turani fah"
Zaro ido Abban yayi waje tare da fad'in yobe kayi mai kuma?
"Bautar k'asa Abbah" Mahmud ne yabashi amsa da wani tsarewa alamar shima bayason gurin.
Itama Anty chideh taji haushin abin sosai zama tayi tafara tunanain mafita na yanda zata 6ullo ma al'amarin.
Shikuwa yana dawowa ya hau rarrashinta da bata baki akan tayi hak'uri akan abinda mahaifiyarsa tayi ma ya ciro kud'i masu yawa ya bata yace ta koma gida zuwa wani lokacin kafin yayi settling da 'yan uwansa.
Bata yi musu ba ta kar6i kud'in daganan taje ta tattara kayanta ta tafi danbata so ya ga nacewarta.
Amma ga mamakinta tunda suka rabu bai sake neman inda take ba har kusan wata biyu sai abin yafara damunta.
Sai ta yanke shawarar dawowa taji inda maganar su ta kwana,amma cikin rashin sa'a data zo bata same shi ba wai yana Cotonou,haka takoma gida cikin jin haushin rashin samun nasa da batayi ba.
Wata guda ta k'ara kafin ta sake nemansa wannan karon kam ta sameshi agida,mamaki yayi daya ganta danshi har ya fara mantawa ma da al'amarinta.
Kusa tasa masa tazo da gudu ta rungume shi tana fad'a masa yanda tayi missing d'insa,shikuwa sai bubbuga bayan ta yake alamar rarrashi.
Daga k'arshe sai yasake bata hak'uri tare da jaddada mata haryanzu mum d'insa tak'i yadda kawai su hak'ura da juna yafi.
Tana jin hakan ta tashi afirgice tana kallonsa shi d'inma tashin yayi yana k'ok'arin yin magana kawai ta suri jakarta tafice da sauri tana me share hawaye.
"Chiddy!
"Chiddy!!
yafara kwalla mata k'ira amma tak'i waiwayowa tayi tafiyarta.
Tun daga lokacin ta fara neman hanyarda zatayi maganinsu gaba d'aya cikin sa'a kuwa ta samu.
Domin dakansa yaje har gidansu ya d'aukota ya dawo da ita gidansa.
Tace yanzu ko cewa tayi ya mari maman nasa toh kuwa marinta zaiyi da rawar jiki ma,rabonsa kuwa da zuwa inda mamar take har ita kanta ta manta,uwar cema ta ke d'an zuwa da kanta,idan kuwa tazo sai tace masa ya kulata kafin zaiyi mata magana,inkuwa bahaka ba harta tafi bazai kulata ba.
Tace yanzu maman ta daina zuwa musu dan kusan kullum idan tazo da kuka take komawa shiyasa ta hak'ura ta daina zuwa inda suke.
Anan Anty ta tambayeta "toh shi miye nashi laifin da har zata dinga bautar dashi haka."
Anty chidehn cewa tayi wai haka ta ga dama."
Har suka rabu mamaki bai bar Anty ba,sosai abin yatsaya mata arai har yasa tafara jin sha'awar aikata irin na Anty chidehn itama saboda guntuwar tunani.
Tun daga lokacin kuwa suka k'ara d'inkewa da Antyn sosai kamar wasa tafara bayyana ra'ayinta ga Anty chidehn.
Da Antyn chidehn taji tasamu passenger kuwa sai ta tayata k'iyayyar itama,nan tajata sukaje gurin mai mata aikin suka fad'i abinda suke so ayi musu.
Takuwa ci nasara don ba k'aramar katanga ta gina atsakanin iyalan gidanta da kuma mummy Khadija ba.
Tun daga lokacin zumuncinsu ya yanke kat.danshi yah yusuf har mantawa yakeyi da batun yana da wata 'yar uwa aduniyah.
Sau tari zasu had'u da daddy har su rabu amma baya tuna tambayarta ma balle ya bada sak'on gaisuwa akawo mata.
Daddy kansa yana mamakin abin,shiyasa idan ya dawo in dai yasan mummy tasan da had'uwar tasu sai yace mata yah yusuf na gaisuwa.
Amsawa takeyi ita d'inma kawai bawai danta yarda shid'inne ya bada gaisuwar ba.
Dan ko awaya ta k'irashi ma bai fiyah tsaya wa ya saurareta ba,balle ya kaiga gaisuwa.
Uzuri ya fiya bata da alk'awarin sake k'iranta daga baya idan yasamu lokaci,ki'randa bazata ta6a gani ba kenan yawuce ta.
Sau tari kuka take yawan yi idan hakan yafaru daddy ne mai lallashinta ya kuma bata hak'uri akan abin.
Da k'yar ta zo tasaba da hakan dan da kanta ta ta fahimci ehh lallai Yah yusuf dagaske yakeyi yanzu yamanta da ita.
Daga baya sai abin yabi jikinta itama ta daina neman nasu koda awayar ma,amma bata ta6a mantawa dasu ba azuciyarta.
Watan su Yah yusuf hud'u da komawa Lagos Hassan (baban Abbas) shima ya k'aura yakoma Abuja da iyalansa.
Ganin hakan yasa daddyn Teemah yace suma su koma damaturun gaba d'aya tunda harkokinsa sunfi yawa acan.
Dasuka koma damaturun kuwa sau biyu Abbas yakawo musu ziyara alokacin daya samu hutu sosai sukaji dad'in zuwan nasa dan Abbas sam baida rigima irinta yaran nan,kuma mummy nason shi dan nutsuwar shi jininsu ya had'u da shi sosai.
Mummy taso Mahmud ma ya dinga kawo musu ziyara kamar yanda Abbas yayi sai dai inah haka bazai yiwu ba bata san dalili ba amma abin sosai ya ke damunta naganin har zuwa yanzu babu wata shak'uwa tsakanin 'yarta da jinin yayanta.
Zuwan Abbas na 'karshe a damaturun kuma sai alokacin suka fi sabawa da Teemah dan zuwa lokacin tafi da wayo sai dai kuma tunda ya tafi bai sake dawowa ba sai da ya girma yayi passing out d'insa.
Wannan dalilin ne yasa da daddy ya kawo mata maganar cewa Mahmud zai zo yayi service d'insa a damaturu kawai sai tafara hawaye dan tunowa datayi da yayan nata da kuma barinta da ya yi k'arfi da yaji batare da wani 'kwa'kw'kwaran dalili ba.
_Comment and share_ _pls_ 🤞🏻
*Serlmerhn ku ce* 😍
[10/2, 5:55 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all........ *DA* *BAZAR MU MUKE* *TUN'KAHO* 😍
In dedication 2 my sorority sisters
*Ummie*
*Maijee*
*Zuwairah*
*Ameerah*
and my lil baby sis
*miemie.* Allah ya barmin ku....
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
God does not create a lock without its key & God does not give you problems without its solutions! *TRUST* *HIM* .
🅿 *17*
Da daren ranar da Mahmud ya iso ne mummy takewa daddy k'orafin rashin kammala makarantar Mahmud d'in dawuri tace Mahmud d'in fah sa'an Abbas ne amma dubi yanda Abbas ya jima da kammala karatun degree d'insa amma shi Mahmud sai yanzu"
Daddyn cema ta yayi shima abin ya bashi mamaki da Yah yusuf d'in ya ce masa wai Mahmud zai zo dan yin service a damaturu har hakan yasa shi tambayar dalilin dayasa har ya makara haka!
Yah yusuf d'in ne ya bashi amsa da cewa "wallahi matsalar daga mahaifiyar sa ne.
"Hmm Allah ya kyauta"kawai mummyn tace daga nan tayi kwanciyarta tana mai k'ara godewa mahallici.
*****
Mahmud ma ranar kwana yayi batare da ya runtsa ba tunani kawai yakeyi akan halin mahaifiyarsa.
Tun lokacin daya kammala secondary school ta dage wai sai dai an kaishi k'asar waje yaci gaba da karatun acan shi kuma Abbansa yace sam d'ansa bazashi wata k'asa dan yin karatu ba tunda ga makarantu nan a Naija sai wanda ya za6a shi ba zai kashe kud'insa dan zuwa wata k'asa karatu ba, shi bai ma amince wa Mahmud d'in yaje ko'ina ba in dai har ba cikin Nigeria bane toh bada yawunsa ba"
Wannan dalilin ne yasa Mahmud d'in yajima bai cigaba da karatu ba,domin Mahmud d'in kansa da farko ya yi na'am da batun fita abroad d'in amma daga baya daya ga abin kanshi yake shirin cuta sai ya hak'ura kawai,
dan ganin Abbansa bashi da niyyan canja ra'ayinsa kamar yanda Anty ma ta nace akan nata ra'ayin.
Ganin hakan yasa ya yanke shawarar cewa shifa zaiyi karatunsa koma a ina ne yafi mishi da wannan zaman banzan daya keyi.
Akan wannan maganar Anty har fushi tayi dashi wai dan yak'i amincewa da batun data zo dashi,kuma aganinta wai taimakonsa takeyi.
Da kyar ya sha kanta ta hak'ura sai da ya bata baki sosai akan hakan kafin ta hak'ura ta barshi.
Cemata yayi ta bari yayi wannan d'in inyaso idan yagama inzai cigaba sai ya nema awajen ai duk d'aya ne.
Ran Anty baiso ba ta hak'ura duk da irin aikin datasa akayi mata akan al'amarin amma wannan karan batayi nasara ba.
Koda Mahmud yajewa Abbansa da batun zaiyi karatunsa a Naija ba k'aramin dad'i Abban nasa yaji ba har hakan yasa ya bud'i baki yayi ta sanbad'o masa albarkatai gwanin birgewa.
UNILAG mahmud ya nema ya fara karatunsa kamar wasa sai gashi kuwa ya kammala lafiya k'alau.
Toh gurin cika service ne yayi abinsa batare da shawaran kowa ba,dan abin Antyn shima yafara damunsa gani yayi kokad'an bata son yayi ma zancen Antynsa Khadija balle yayi zancen zuwa wurinta.
Hakan yasa ya cika service d'insa da Yobe dan yana da labarin Anty Khadijan nasa a Damaturu jihar Yobe take da zama kuma abakin Antyn yaji hakan.
Itace da kanta ta fad'a masa watarana daya tambayeta,da fad'a-fad'a ma tabashi amsar amma shi ko ajikinsa bai damu ba tunda dai yaji.
Dama niyyansa ya sand'i jiki watarana ya taho Yoben batare da sanin kowa ba amma kafin hakan ya yiwu sai Allah ya dubi niyyarsa ya aiko masa da batun service alokacin da baiyi zaton hakan ba.
Dan har ya isa wurin cikawan ma tunanin cika yobe bai zo kansa ba,wani yaji daga gefensa ya ambato yoben a maganarsa
sai kuwa yaji.
Take shima sai ya tuno da batun Anty Khadijansa.
Murmushi yayi daya tuna wannan ma babban chance ne Allah ya aiko masa tunda iyayensa basu san zumunchi ba,shikam zai yi ne ko ta karfi ma sai yaje yoben nan ko nawa zai kashe kuwa bashi da matsala da hakan matuk'ar zaiga kansa acikin jihar yobe toh he can do anything just to see himself there.
Iyayen nasa dukkansu babu wanda yayi tunanin zai cika da nisa shiyasa ma babu wanda yasa al'amarin akansa.
Cikin sa'a kuwa list na fara fitowa sunanshi ya fito acikin sunayem y'an tafiya yobe state.
Farin ciki yaji kamar yayi fiffike ya tashi sama amma haka ya 6oye murnar tasa acikinsa adole ya sakawa fuskarsa 6acin rai lokacin daya shigo gida.
Koda yazo da slip d'in gida ma mik'awa Abbansa yayi tare da fad'awa kan kujera batare da yayi magana ba.
"Me nake gani ne haka Mahmud?
Abban ya tambaya yana mai sake kallon papern da kyau.
"Abbah yobe aka turani fah"
Zaro ido Abban yayi waje tare da fad'in yobe kayi mai kuma?
"Bautar k'asa Abbah" Mahmud ne yabashi amsa da wani tsarewa alamar shima bayason gurin.