Sashe 139
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana jin haka ta kwanto jikinsa ta ri'ke hannun rigar sa da kyau tamkar yace mata zai gudu ne, abin tausayi taci gaba da rero kukan ta ajikinsa, " _cikin kukan take fa'din aini matarka ce kuma ita wancen_ _din ai ban san taba_ "
Kafin kace kwabo har ta ji'ka masa gefen rigar jagab da ruwan hawaye.
A hankali ya kai hannayen sa ya rungumo ta da kyau ajikinsa yana fa'din " _sorry.....i'm so sorry kinji bazan sake ba tunda bakyaso kinji_ "
Sosai ya jinjina wa kishin nata, sai da yaga tafara rage kukan sannan yaci gaba da lallashin nata a hankali har ta nutsu amma bata daina ajiyan zuciya ba.
Shima sai ya sake rungumo ta sosai har bacci ya 'dauke ta.
Ganin da yayi baccin ta yayi nisa ne yasa shi maida ta 'daki ya kwantar da ita.
Washe gari da safe ma da ta tashi sai take jin babu da'di har aranta, amma sai ta daure tayi duk wasu abubuwan da ke gabanta ta gama, tare suka yi break fast kuma awurin ma babu wata maganar kirki data shiga tsakanin su har suka tashi awurin.
Har zuwa yamma maganar tsakanin su bata yi yawa ba, dan tsakanin ta da Allah take jin haushin sa ita shikuwa sai ya rin'ka binta ayanda take so 'din bai takurata akan komai ba, dama abinci ne damuwan kuma da kanta ma tana ci basai yayi magana ba.
Dare kuwa data zo bacci a'dakin sa sai ta juya masa baya ta tafi can 'karshen gadon ta du'kun'kune wuri guda.
Yana kallon ta amma bai kulata ba sai daya ga ma abinda yakeyi gaba d'aya sannan ya hauro gadon ya janyota jikinsa.
Kokuwan k'watan kanta tafara sai ya sar'keta da 'kafafunsa takasa motsa wa.
Kansa ya cusa cikin gashin ta yana sha'kan 'kamshin da gashin keyi a hankali yace da ita " _fushi kike yi dani ko kuma kishi_ ?
Sai tace
" _ni kan ka barni Yayah banaso_ "
Tace da nishi.
" _Ni ai inaso, kuma kema k'arya kike yi kina so........kin manta ranar da kika wuni agidan Ummah da kika 'kirani harda cewa yaushe zan zo in dauke ki mu dawo gidan mu...ai nasan kewata kikeyi_ _alokacin kuma abinda kenan kikeso_ "
ya 'karasa maganar tare da maida kansa 'kar'kashin wuyanta yana hura mata numfashin sa.
Teemah kam kukan shagwa6a ta sanya inda cikin kukan tace " _ni bawani bahaka bane_ "
"Naji toh bahakan bane, amma ai naji abinda kika ce da Hannah jiya da safe ko sai na maimaita kafin ki yarda?"
Rintse idanu tayi da 'karfi tana tunano yanda sukayi da Hannah ajiyan, hakan ma yana bathroom ne lokacin da Hannahn ta 'kira take mata tsiyar wai ta tashi bata ganta ba ina ta shiga ?
Sai tace inaga gida mana irin atsare 'din nan Hannah kuwa tace wani gidan kenan bayan banganki ba.
" _Toh ina gida wurin mijina abinda kike so kiji kenan ina kam_ "
Haka tace da Hannah a 'dan hasale.
Hannah kuwa take sai ta wani kwashe da dariya tace " _ai dama na gaya miki Yayah ba zai barki ki kwana ba kika'ki yadda yanzu waye ma'karyaci tsakanin mu_ ?"
Teemah sai tace " _ke de kika sani ni ai banga laifinsa ba 'kauna ce ke sa hakan kin sani kuma ma ai kinga ladan nan 'din yafi nacan so abarmu_ _mu huta please 'kiran naki yayi sassafe madam_ "
Hannah tana dariya tace
" _ehh aikuwa naga 'kauna anan ba 'karya_ "
Iya abin da sukayi da Hannah kenan kuma wannan 'dinma duk batayi zaton yajita ba ashe yaji.
Shiru tayi bata sake yi masa magana ba.
Shikuwa daya ga haka sai ya sake fa'din
" _Wato kina min bu'kula ne dan nayi kasuwa nasami wacce zata so ni ko?, ke bakiga bani da kowa mai sona bane bakya tausayina ko_ ?
Hawayen ta ta goge dake sau'kowa ka'dan-ka'dan sannan ta 'dora hannunta kan nashi.
Sai ya cigaba da fa'din
" _Nima ai inaso asoni ko laifi ne dan na samu wacce zata soni_ ?"
Kamar an matsi bakinta tace
" _Ai kana dashi ba sai ita bace zata so ka "_
Shima sai yace
" _Ni ai bansan kowa ba to in ke kin sani gaya min naji su waye"_
Teemah sai tace
" _Ga su daddy ga Hannah da su Ummah, ga...ga... ga..Nii...ma_ "
Ta 'karashe da in ina.
Cewa yayi
" _Oww dagaske kema kina sona? amma ai banta6a ji kin gaya min ba, wannan kuwa nasan kullum sai tace min I LUV U SWTHRT kuma_ _bazata na min rashin ji ba_ "
Da sauri tace
" _ai nima zan na fa'da maka kuma zan daina rashin jin ni dai bana so tana 'kiranka awaya_ "
" _In_ _baki so to fara fa'da tun yanzu inji ko kin iya, ranar dai naji da ina miki wannan_ _abin nan kamar kince min Yayah i luv u amma bansan ko dagaske bane ko kuma kawai_ _kunnuwa na ne"_
Batayi tunanin wani abu daban yake nufi ba dan haka ranta wasai tace masa " _dakana yi min miye_ ?
Bai yi magana sai kawai yakai hannu 'kasanta cikin panties d'in ta ya shafo da sauri takai hannu ta ri'ke hannunsan da kyau tare da 'kiran sunan shi cikin shagwa6a.
Kiss yabata agefen wuyanta tare da fa'din " _let me Zahra...plz_ "
Kai ta jijjiga masa tace " _tsoro nake ji ni Yayah_ "
Yace mata
" _Ba zafi ai_ "
Yana maganar yana shafa mata mara.
Batayi magana ba illah jijjiga kai.
Sai shine ya sake fa'din
" _Bari in gwada toh mu gani ko da zafin, idan yamiki zafi zan bari amma fah karki min rashin ji gwadawa kawai zanyi kinji_ "
Da wautar ta sai ta 'dage kai sama alamar ta amince.
Abbas be maida hannun ba sai yaci gaba da sunsunan wuyanta har zuwa kirjinta yana bata lafiyayyun kisses a hakan har ya rabata da kayan ta gaba 'daya.
Sosai ya kashe mata jiki da salon wasannin sa masu wuyar bayyanawa yana yi yana tambayar ta akwai zafin?
kai kawai take juyawa tako'ina bata magana tsabar yanda ta hau network.
Gaba d'aya ta manta da damuwar kishin datake ciki illah masifaffaen so da kaunar mijinta dake yawo aduk ilahirin jikinta.
Washe gari data tashi sai ta nemi fushin tarasa gaba ya.
Yau kam bayan sun idar da sallar asubah bai barta tayi bacci ba yasa ta agaba sukayi karatun al-qur'ani mai girma sannan yayi musu addu'o'i.
Sai da suka gama komai kafin ta sake komawa ta kwanta idanunta akan photon sa tana kallo tana murmushi tace
" _Yayah wai dan Allah yaushe zamu sake komawa inje inga Nasreeen ne_ ?"
" _babu rana_ " yace da ita kawai a takaice.
Sai ta mi'ke zaune azabure tace " _haba Yayah dan Allah nifah ina son in ganta ne kawai_ "
" _ba za dai aje 'din ba koma menene_ "
Yace da ita yana shirin shiga bayi.
Kun'kuni tayi 'kasa-'kasa tace " _mutun sai rowa dan ma ba 'yar ka bane_ "
Sai ta murgu'da baki.
Afili kuwa tace masa " _ai nima na ro'ki Allah ya bani nawa in huta da rowa_ "!
Da 'dan 'dagun murya tayi maganar dan ya kusan shigewa ciki.
Sai shima yasake fa'din
" _Dayafi miki ai_ "
yana fa'din haka ya shige bayi.
Teemah sai ta dawo da kallon ta kan photon sa dake sama tana murmushi kuma, wani sabon so da 'kaunar sa ke ratsa dukkan ga6o6i, zuciya da gangan jikinta, tuno abinda yafaru tsakaninsu jiya sai tayi saurin rintse idanu ta juya baya, yanzu kam tana jin bazata iya bari wata banza ta zo ta 'kwace mata miji tana ji tana gani ba, ai in dai biyayyan ne itama ta iya shi babu abinda bata sani ba daya danganci zaman aure kawai dai halin Yayahn ne yake sata yi masa wasu abubuwan kuma wani lokaci sai taji bazata iya daina masa rashin jin ba, amma yanzu dole zata tashi tsaye domin ganin ta katange tsakanin mijinta da dukkan wasu mata musamman masu sharri marasa alkhairi atare dasu, ji takeyi bama zata iya rintse ido ta bu'de ta juri ganin Yayah da wata macen ba, ko ma badan su ba ko dan ta gyara rayuwar auren ta da kyau ta kuma nemi aljannar ta.
Duk rayuwar datakeyi a har yanzun rayuwa ce kalan wadda tayi shi agidan Mahmud bata canja ba, bambancin kawai shi Mahmud baya tilasta ta yin abu, sannan komai tace tana so baya hanata yi baya 'kin sayo mata duk abinda tace tanaso baya mata tsawa ko ihu amma duk tasan hakan dama tun can asali ba halayyarsa bace bashi da fitina shi tun asali, hakan nema yasata tasaki jiki dashi sosai har sukeyin wasu abubuwa tare suyi wanka cin abinci kwana tare da komai ma, tun auren ta da Mahmud basu taba raba makwanci ba, sai dai shi bai ta6a kusantan ta ba har ya koma ga mahallicinsa wani lokaci ne dai ya kan 'dan romancing 'din ta amma ba sosai ba shima dan zata iya irga sau nawa hakan yafaru, iya abinda ke tsakaninsu da shi kenan now that Mahmud yarasu ta dawo mallakin wani daban kuwa wanin ma irin Yayan ta Muhammad Abbas so dole ne sai ta sauya dan ko wani tsuntsu da kalan kukan sa, tana son mijinta kuma tana son zama dashi tana son ta rayu dashi har 'karshen rayuwarta tana so ta haifi babyn ta masu kama dashi da kwarjininsa dayawa, musamman ma data fahimci cewa yana son ta shima so take sai ta 'daura aniyar canza salon ta tabar duk rashin kunya da rashin jin nan a gefe ta runguni mijinta ta dawwama faranta masa.
Da irin wannan tunanin har wani baccin ya sake daukan ta kafin fitowar sa daga bayin.
*****
Acikin kwanakin sosai natsuwa ya shige ta dan Abbas yayi proving kansa akan ba bu wani ala'ka dake tsakanin su da Leesah illah zumunci sai ya zamana ma har awaya yana ha'da su su gaisa, da kansa ya sanar da Leesan cewa Ai Teemahn matar shi ce ta sunnah ba wai sistern sa ka'dai ba.
Kafin kace kwabo har ta ji'ka masa gefen rigar jagab da ruwan hawaye.
A hankali ya kai hannayen sa ya rungumo ta da kyau ajikinsa yana fa'din " _sorry.....i'm so sorry kinji bazan sake ba tunda bakyaso kinji_ "
Sosai ya jinjina wa kishin nata, sai da yaga tafara rage kukan sannan yaci gaba da lallashin nata a hankali har ta nutsu amma bata daina ajiyan zuciya ba.
Shima sai ya sake rungumo ta sosai har bacci ya 'dauke ta.
Ganin da yayi baccin ta yayi nisa ne yasa shi maida ta 'daki ya kwantar da ita.
Washe gari da safe ma da ta tashi sai take jin babu da'di har aranta, amma sai ta daure tayi duk wasu abubuwan da ke gabanta ta gama, tare suka yi break fast kuma awurin ma babu wata maganar kirki data shiga tsakanin su har suka tashi awurin.
Har zuwa yamma maganar tsakanin su bata yi yawa ba, dan tsakanin ta da Allah take jin haushin sa ita shikuwa sai ya rin'ka binta ayanda take so 'din bai takurata akan komai ba, dama abinci ne damuwan kuma da kanta ma tana ci basai yayi magana ba.
Dare kuwa data zo bacci a'dakin sa sai ta juya masa baya ta tafi can 'karshen gadon ta du'kun'kune wuri guda.
Yana kallon ta amma bai kulata ba sai daya ga ma abinda yakeyi gaba d'aya sannan ya hauro gadon ya janyota jikinsa.
Kokuwan k'watan kanta tafara sai ya sar'keta da 'kafafunsa takasa motsa wa.
Kansa ya cusa cikin gashin ta yana sha'kan 'kamshin da gashin keyi a hankali yace da ita " _fushi kike yi dani ko kuma kishi_ ?
Sai tace
" _ni kan ka barni Yayah banaso_ "
Tace da nishi.
" _Ni ai inaso, kuma kema k'arya kike yi kina so........kin manta ranar da kika wuni agidan Ummah da kika 'kirani harda cewa yaushe zan zo in dauke ki mu dawo gidan mu...ai nasan kewata kikeyi_ _alokacin kuma abinda kenan kikeso_ "
ya 'karasa maganar tare da maida kansa 'kar'kashin wuyanta yana hura mata numfashin sa.
Teemah kam kukan shagwa6a ta sanya inda cikin kukan tace " _ni bawani bahaka bane_ "
"Naji toh bahakan bane, amma ai naji abinda kika ce da Hannah jiya da safe ko sai na maimaita kafin ki yarda?"
Rintse idanu tayi da 'karfi tana tunano yanda sukayi da Hannah ajiyan, hakan ma yana bathroom ne lokacin da Hannahn ta 'kira take mata tsiyar wai ta tashi bata ganta ba ina ta shiga ?
Sai tace inaga gida mana irin atsare 'din nan Hannah kuwa tace wani gidan kenan bayan banganki ba.
" _Toh ina gida wurin mijina abinda kike so kiji kenan ina kam_ "
Haka tace da Hannah a 'dan hasale.
Hannah kuwa take sai ta wani kwashe da dariya tace " _ai dama na gaya miki Yayah ba zai barki ki kwana ba kika'ki yadda yanzu waye ma'karyaci tsakanin mu_ ?"
Teemah sai tace " _ke de kika sani ni ai banga laifinsa ba 'kauna ce ke sa hakan kin sani kuma ma ai kinga ladan nan 'din yafi nacan so abarmu_ _mu huta please 'kiran naki yayi sassafe madam_ "
Hannah tana dariya tace
" _ehh aikuwa naga 'kauna anan ba 'karya_ "
Iya abin da sukayi da Hannah kenan kuma wannan 'dinma duk batayi zaton yajita ba ashe yaji.
Shiru tayi bata sake yi masa magana ba.
Shikuwa daya ga haka sai ya sake fa'din
" _Wato kina min bu'kula ne dan nayi kasuwa nasami wacce zata so ni ko?, ke bakiga bani da kowa mai sona bane bakya tausayina ko_ ?
Hawayen ta ta goge dake sau'kowa ka'dan-ka'dan sannan ta 'dora hannunta kan nashi.
Sai ya cigaba da fa'din
" _Nima ai inaso asoni ko laifi ne dan na samu wacce zata soni_ ?"
Kamar an matsi bakinta tace
" _Ai kana dashi ba sai ita bace zata so ka "_
Shima sai yace
" _Ni ai bansan kowa ba to in ke kin sani gaya min naji su waye"_
Teemah sai tace
" _Ga su daddy ga Hannah da su Ummah, ga...ga... ga..Nii...ma_ "
Ta 'karashe da in ina.
Cewa yayi
" _Oww dagaske kema kina sona? amma ai banta6a ji kin gaya min ba, wannan kuwa nasan kullum sai tace min I LUV U SWTHRT kuma_ _bazata na min rashin ji ba_ "
Da sauri tace
" _ai nima zan na fa'da maka kuma zan daina rashin jin ni dai bana so tana 'kiranka awaya_ "
" _In_ _baki so to fara fa'da tun yanzu inji ko kin iya, ranar dai naji da ina miki wannan_ _abin nan kamar kince min Yayah i luv u amma bansan ko dagaske bane ko kuma kawai_ _kunnuwa na ne"_
Batayi tunanin wani abu daban yake nufi ba dan haka ranta wasai tace masa " _dakana yi min miye_ ?
Bai yi magana sai kawai yakai hannu 'kasanta cikin panties d'in ta ya shafo da sauri takai hannu ta ri'ke hannunsan da kyau tare da 'kiran sunan shi cikin shagwa6a.
Kiss yabata agefen wuyanta tare da fa'din " _let me Zahra...plz_ "
Kai ta jijjiga masa tace " _tsoro nake ji ni Yayah_ "
Yace mata
" _Ba zafi ai_ "
Yana maganar yana shafa mata mara.
Batayi magana ba illah jijjiga kai.
Sai shine ya sake fa'din
" _Bari in gwada toh mu gani ko da zafin, idan yamiki zafi zan bari amma fah karki min rashin ji gwadawa kawai zanyi kinji_ "
Da wautar ta sai ta 'dage kai sama alamar ta amince.
Abbas be maida hannun ba sai yaci gaba da sunsunan wuyanta har zuwa kirjinta yana bata lafiyayyun kisses a hakan har ya rabata da kayan ta gaba 'daya.
Sosai ya kashe mata jiki da salon wasannin sa masu wuyar bayyanawa yana yi yana tambayar ta akwai zafin?
kai kawai take juyawa tako'ina bata magana tsabar yanda ta hau network.
Gaba d'aya ta manta da damuwar kishin datake ciki illah masifaffaen so da kaunar mijinta dake yawo aduk ilahirin jikinta.
Washe gari data tashi sai ta nemi fushin tarasa gaba ya.
Yau kam bayan sun idar da sallar asubah bai barta tayi bacci ba yasa ta agaba sukayi karatun al-qur'ani mai girma sannan yayi musu addu'o'i.
Sai da suka gama komai kafin ta sake komawa ta kwanta idanunta akan photon sa tana kallo tana murmushi tace
" _Yayah wai dan Allah yaushe zamu sake komawa inje inga Nasreeen ne_ ?"
" _babu rana_ " yace da ita kawai a takaice.
Sai ta mi'ke zaune azabure tace " _haba Yayah dan Allah nifah ina son in ganta ne kawai_ "
" _ba za dai aje 'din ba koma menene_ "
Yace da ita yana shirin shiga bayi.
Kun'kuni tayi 'kasa-'kasa tace " _mutun sai rowa dan ma ba 'yar ka bane_ "
Sai ta murgu'da baki.
Afili kuwa tace masa " _ai nima na ro'ki Allah ya bani nawa in huta da rowa_ "!
Da 'dan 'dagun murya tayi maganar dan ya kusan shigewa ciki.
Sai shima yasake fa'din
" _Dayafi miki ai_ "
yana fa'din haka ya shige bayi.
Teemah sai ta dawo da kallon ta kan photon sa dake sama tana murmushi kuma, wani sabon so da 'kaunar sa ke ratsa dukkan ga6o6i, zuciya da gangan jikinta, tuno abinda yafaru tsakaninsu jiya sai tayi saurin rintse idanu ta juya baya, yanzu kam tana jin bazata iya bari wata banza ta zo ta 'kwace mata miji tana ji tana gani ba, ai in dai biyayyan ne itama ta iya shi babu abinda bata sani ba daya danganci zaman aure kawai dai halin Yayahn ne yake sata yi masa wasu abubuwan kuma wani lokaci sai taji bazata iya daina masa rashin jin ba, amma yanzu dole zata tashi tsaye domin ganin ta katange tsakanin mijinta da dukkan wasu mata musamman masu sharri marasa alkhairi atare dasu, ji takeyi bama zata iya rintse ido ta bu'de ta juri ganin Yayah da wata macen ba, ko ma badan su ba ko dan ta gyara rayuwar auren ta da kyau ta kuma nemi aljannar ta.
Duk rayuwar datakeyi a har yanzun rayuwa ce kalan wadda tayi shi agidan Mahmud bata canja ba, bambancin kawai shi Mahmud baya tilasta ta yin abu, sannan komai tace tana so baya hanata yi baya 'kin sayo mata duk abinda tace tanaso baya mata tsawa ko ihu amma duk tasan hakan dama tun can asali ba halayyarsa bace bashi da fitina shi tun asali, hakan nema yasata tasaki jiki dashi sosai har sukeyin wasu abubuwa tare suyi wanka cin abinci kwana tare da komai ma, tun auren ta da Mahmud basu taba raba makwanci ba, sai dai shi bai ta6a kusantan ta ba har ya koma ga mahallicinsa wani lokaci ne dai ya kan 'dan romancing 'din ta amma ba sosai ba shima dan zata iya irga sau nawa hakan yafaru, iya abinda ke tsakaninsu da shi kenan now that Mahmud yarasu ta dawo mallakin wani daban kuwa wanin ma irin Yayan ta Muhammad Abbas so dole ne sai ta sauya dan ko wani tsuntsu da kalan kukan sa, tana son mijinta kuma tana son zama dashi tana son ta rayu dashi har 'karshen rayuwarta tana so ta haifi babyn ta masu kama dashi da kwarjininsa dayawa, musamman ma data fahimci cewa yana son ta shima so take sai ta 'daura aniyar canza salon ta tabar duk rashin kunya da rashin jin nan a gefe ta runguni mijinta ta dawwama faranta masa.
Da irin wannan tunanin har wani baccin ya sake daukan ta kafin fitowar sa daga bayin.
*****
Acikin kwanakin sosai natsuwa ya shige ta dan Abbas yayi proving kansa akan ba bu wani ala'ka dake tsakanin su da Leesah illah zumunci sai ya zamana ma har awaya yana ha'da su su gaisa, da kansa ya sanar da Leesan cewa Ai Teemahn matar shi ce ta sunnah ba wai sistern sa ka'dai ba.