Sashe 134
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Kokuwa suke ta faman yi kowa na 'ko'karin ida nufinsa, Teemah so take ta 'kwaci kanta dan ta riga ta gano inda ya dosa ita kuwa a yanzun bata shiryawa hakan ba musamman ma data ke 'dan jin marar ta na 'dan mata ciwo sai take jin bata son damuwa sosai yanzun, kuma tasan muddin ya raba ta da rigar ta to ba 'kyale ta zaiyi ba, bazai barta ba uwar wuya zata sha a wurinsa.
'Karfin su koka'dan ba 'daya bane dan haka tana ji tana gani ya raba ta da kayan jikin ta sai suka tsaya kallon kallo dashi, hannu takai ta rufe 'kirjin ta tana ci gaba da kallon sa.
Ganin tana rurrufe jikinta hakan yasa shi yasa hannun sa duka biyu ya bu'de hannayen ta zuwa gefe da gefen ta sai ya zuba mata idanu yana kallon canjin da jikin ta yayi.
Kwa6e fuska tayi a hankali cikin muryar shagwa6a tace " _Yayah ba nace sorry ba_ ?
Shiru yayi be kulata ba ganin haka sai ta sake ce dashi
" _Plz kayi ha'kuri ka kaji Yayah?, ina ciwon ciki fa_ "
Dawo da idanun sa yayi kan fuskarta ya kalleta, sai ta lumshe masa idanu a hankali ta kuma bu'de su alamar yayi ha'kuri.
Murmushi yayi mata dan ya gama fahimtar ta, Teemah tafiya tsoro dayawa shi kuwa baya son hakan sam.
Kansa yakai a hankali yayi kissing 'din ta a wurin wanda yasa dukkan su lumshe idanu dan dukkan su sai da kowa yaji a jikinsa.
Yana bu'de idanun sai ya sake mata hannun ta ya koma gefen ta ya kwanta, shima yana kallon ceilling kamar yadda take.
Sai yace " _wa ya fa'da miki Abbas na ha'kuri idan akayi masa laifi_ ?
" _Zuciyata_ "
ta bashi amsa a hankali.
sai yace " _to tayi 'karya_ "
Juyowa tayi ta kalle shi sai tace " _to karama_ "
" _Kin amince_ ?
Ya tambaye ta yana murmushi.
Da " _umm_ " ta amsa shi tana kallon shi.
" _Are u sure_ ?
Ya sake tambayar ta.
Kai ta 'daga masa ha'de da lumshe idanu ta kuma bu'dewa.
Sai yasaki wata munafukar murmushi wanda shi ka'dai ne yasan ma'anar ta.
Juyo da kansa yayi ya fuskance ta yana daga inda yake 'din yake kallon cikin idanun ta da nasa lumsassun idanun.
Teemah ma bata kawar da kanta ba sai suka tsaya kallon juna.
Tunowa datayi har yanzu jikin ta abu'de yake yasa ta fara 'ko'karin janyo bedsheet domin rufe jikin nata dashi.
" _Ban ce ba_ "
Yace da ita wanda still yana a yanda yake 'din bai motsa ba tamkar ba shine yayi maganar ba.
Dolen ta ta bari kamar yanda ya bu'kata 'din itama ta maida kallon ta gareshi.
Dai-dai sanda taji ya dawo kusa da ita sai ta rintse ido aranta take fa'din _innalillahi_ dan tasan yau kam mai 'kwatan ta sai Allahu, bata gama tunanin ba kawai sai taji bakin sa akan nata.
Babu abinda ya mata amma sosai ya galabaitar da ita sannan ya 'kyale ta, bakin ta har nayi mata zogi da boobs 'dinta.
Hannah bata 'kara ganin Teemah ba sai da maghrib lokacin ma masallaci ya fita sai ta samu tafito.
Already ma har Hannah tayi musu abinci tagama komai shigan ta 'daki kenan sai ga Teemah ma ta shigo a bayanta da idanun ta wuri-wuri na rashin gaskiya, ita kanta tasan bata kyau ta wa Hannah ba bayan ita ce tayi 'ko'karin ganin an hanata komawa gida, amma ai itama ba laifin ta bane laifin Yayah ne daya hanata sakat.
Murmushi Hannah tayi tace " _Amarya bakya laifi, barka da fitowa kinji_ "
Shiru Teemah kawai tayi ta wuce ta zauna sannan tace " _naga abinci a dinning wai har kin gama kirki ne bansani_ "?
" _Ehh nagama da 'din jiranki zanyi ne ko me?_ cewar Hannah, Teemah shiru tayi bata bata amsa ba.
Hannah ce tasake fa'din " _a irin hakan ne zaki wani ha'dani dashi ya hana ni tafiya dan gani banda wurin zuwa ko_ ?"
Sai yanzun Teemah ta bu'di baki tace
" _kai Hannah yau 'din nan fa ya dawo dan naje wurin sa kuma shine laifi_ ?
Hannah cewa tayi
" _Laifi nace miki kinyi ne?, ni ba damuwa ta kenan ba so nake in koma_ _nima kusa da uwata tunda kema mijin ki yadawo_ "
" _Hannah wai meke damunki ne dan Allah_ ?"
Temmah tayi maganar cike da haushi dan ta tsani Hannah tana maganar komawan nan sam ita.
Hannah amsa ta bata da fa'din
" _Bakomai dake damuna kawai so nake na baku space a gidan ku ba in zama mai gadi ba_ "
" _Hannah plz ki bar maganan nan in dai wurin Yayah ne ai kema ba'a hanaki zuwa ba_ "
Ido Hannah ta zaro sannan tace " _ni rufa min asiri ban shirya ganin abinda ya girmi tunani ba_ "
Teemah k'asa ta sau'kar da kanta tace " _naji ni dai kiyi ha'kuri karki tafi dan Allah"_
Hannah bata 'kara yi mata magana ba kawai tayi shiru tafara 'ko'karin shgia bayi.
Bawai zaman gidan nasu ne bata so ba, a ah, ita zama a gidan idan Yayah na nan ne sam ta tsana, tafi so takoma gida in yaso bayan ya tafi sai ta dawo amma duk sun ha'de mata baki sun kasa fahimtar ta, su bata damar tafiya, shiyasa take nunawa Teemah kamar taji haushin barin tan datayi ne duk da kuwa ba haka bane a zuciyar ta, in akwai wanda zaiso ganin kusancin su to be wuci iyayen su da suka ha'da auren ba na biyun su kuwa itace.
Basu 'kara ha'duwa da shi ba sai 8:00pm na dare wajen cin abinci, nan kowa ya 'dan tattaba yabari da yake bawani yunwa sosai sukeji ba.
Teemah bata 'kara komawa 'dakin sa ba shima 'din bai damu ba dan yasan dama bazuwan zatayi ba tunda Hannah na nan.
Hannah ce ma taso sata zuwa ita kuwa ta'ki tace bazata ba a haka suka kwana.
Washegari da safe data je gaidashi sai ya tsare ta da tambayar " _me yasa bata dawo jiya ba ko gudnyt kiss bata zo tayi masa ba_ ?
Sai tace " _Hannah na nan fa Yayah_ "
" _Shine me_ ?
_Ba gidanki tazo ba, ina ruwan ki da ita?, kawai kice kin fakecda ita kika gujeni_ "
" _Yayah.....!_
Sai kuma tayi shiru
tambayoyin nasa gaba 'daya sai suka mata kama dana son kai dan tasan shi babu ruwan shi ba kunya ne dashi ba.
" _Uhmm ina jinki_ "
Yace da ita.
A hankali tace masa " _ni dai kunya nakeji gaskiya_ "
Take yace da ita " _me 'karya, bayan kin gama enjoying mijinki shine kuma daga baya kike jin kunya_ ?
" _Ni ba wani enjoying 'din danayi_ ?
tafa'da tana ha'de rai.
Sai yace
" _dagaske_ ?
" _Umm_ "
tasake fa'da, sai yace " _to bari a gwada yanzu dan in sake tabbatar da gaskiyar ki_ "
Kanta ta 6oye ajikin sa tana murmushi shima 'din haka, sai yayi kissing kanta sannan ya sake rumgumar ta ajikinsa yana me cigaba da sha'kan 'kamshin jikinta a haka wani sabon bacci ya 'dauke su gaba 'daya.
Har Hannah ta wuce makaranta basu sani ba, sai da suka tashi a baccin ne kafin Teemah ta tuna da Hannah koda taje ta duba kuwa bata same ta hakan kuwa ya sanya ta taji babu da'di har aranta.
Hannah kuwa bata dawo ba koda suka tashi 'din ma gida ta wuce abinta, suka 'dai suka wuni agidan babu inda Abbas yaje sai masallaci yana idarwa kuwa yake dawowa gida.
Sai da yamma tayi lis Teemah taga Hannah bata dawo ba sannan sai hankalin ta yafara tashi dan bata saba yin irin hakan ba.
A waya tayi 'kiran ta sai Hannah tace ita kam tana gida, sai lokacin hankalin Teemah ya kwanta da taji inda Hannah take sai dai ta jinjinawa nacin Hannahn.
Da dare kuwa a 'dakinsa suka kwanta kanta akan 'kirjin sa yana ta mata mitan tazama 'katuwa wai zata 6alla masa 'kirji, ita kuwa tace dole sai anan zata 'dora kanta.
A haka suka yi baccin kuwa sai dai bai barta ba sai da ya yamutsa ta tukunna.
Sha biyun dare ta farka daga baccin shi kuwa lokacin yana kan baccin sa, amma sai da ta tashe shi dan rigimar ta, bayan ta gama 'kare masa kallo sai ta saka yatsanta acikin kunnan sa ta ringa juya wa a hankali wanda dole hakan sai da ya sashi ya farka shima.
Kallon kallo suka tsaya yi sai ya tashi ya zauna ya tambaye ta "me kuma ya hanata bacci"
Tace ita ma bata sani ba kawai takasa yin baccin ne, kuma tana jin yunwa"
Da mamaki ya kalle ta yace " _yunwa dai_ ? _Wai anya ke 'din nan lafiyar ki kuwa?_
" _Ni lafiya ta 'kalau_ " tace masa da sauri tun ma kafin abin ya kama ransa.
sai yace
" _Me kike so kici to da wannan daren dan Allah? Ki bari mana sai gari ya_ _waye inyaso sai ki nemi abincin_ "
Tace masa " _ah'ah ita dai yanzu takeso, kawai ya rakata ta ha'do tea shi ka'dai ma ya isheta_ "
Kai ya girgiza sannan ya mi'ke tabiyo bayan sa suka fita da kansa ya ha'da mata tea 'din sannan suka dawo 'dakin nasa.
Bai kwanta ba ya zauna yasa ta agaba yana tunain shikuma wannan salon daga ina tasame shi, sai kace 'karamar yarinya neman abinci da dare, sai da ta shanye tea 'din kafin yasata agaba sukayo alwala yarakata ta 'dauko doguwar riga da hijab suka tada sallah.
Addu'o'i ya dinga jerowa bayan sun idar da sallahn sannan suka koma suka kwanta.
Anan kam Abbas be barta ba har sai daya biya bashin sa na tsawon wata gudan da yayi bayanan kafin ya sarara mata, Teemah har sai da tayi dana sanin tada shi a baccin dan sosai ta galabaita a wurin sa, shikuwa banda albarka babu abinda yake sama ta.
'Karfin su koka'dan ba 'daya bane dan haka tana ji tana gani ya raba ta da kayan jikin ta sai suka tsaya kallon kallo dashi, hannu takai ta rufe 'kirjin ta tana ci gaba da kallon sa.
Ganin tana rurrufe jikinta hakan yasa shi yasa hannun sa duka biyu ya bu'de hannayen ta zuwa gefe da gefen ta sai ya zuba mata idanu yana kallon canjin da jikin ta yayi.
Kwa6e fuska tayi a hankali cikin muryar shagwa6a tace " _Yayah ba nace sorry ba_ ?
Shiru yayi be kulata ba ganin haka sai ta sake ce dashi
" _Plz kayi ha'kuri ka kaji Yayah?, ina ciwon ciki fa_ "
Dawo da idanun sa yayi kan fuskarta ya kalleta, sai ta lumshe masa idanu a hankali ta kuma bu'de su alamar yayi ha'kuri.
Murmushi yayi mata dan ya gama fahimtar ta, Teemah tafiya tsoro dayawa shi kuwa baya son hakan sam.
Kansa yakai a hankali yayi kissing 'din ta a wurin wanda yasa dukkan su lumshe idanu dan dukkan su sai da kowa yaji a jikinsa.
Yana bu'de idanun sai ya sake mata hannun ta ya koma gefen ta ya kwanta, shima yana kallon ceilling kamar yadda take.
Sai yace " _wa ya fa'da miki Abbas na ha'kuri idan akayi masa laifi_ ?
" _Zuciyata_ "
ta bashi amsa a hankali.
sai yace " _to tayi 'karya_ "
Juyowa tayi ta kalle shi sai tace " _to karama_ "
" _Kin amince_ ?
Ya tambaye ta yana murmushi.
Da " _umm_ " ta amsa shi tana kallon shi.
" _Are u sure_ ?
Ya sake tambayar ta.
Kai ta 'daga masa ha'de da lumshe idanu ta kuma bu'dewa.
Sai yasaki wata munafukar murmushi wanda shi ka'dai ne yasan ma'anar ta.
Juyo da kansa yayi ya fuskance ta yana daga inda yake 'din yake kallon cikin idanun ta da nasa lumsassun idanun.
Teemah ma bata kawar da kanta ba sai suka tsaya kallon juna.
Tunowa datayi har yanzu jikin ta abu'de yake yasa ta fara 'ko'karin janyo bedsheet domin rufe jikin nata dashi.
" _Ban ce ba_ "
Yace da ita wanda still yana a yanda yake 'din bai motsa ba tamkar ba shine yayi maganar ba.
Dolen ta ta bari kamar yanda ya bu'kata 'din itama ta maida kallon ta gareshi.
Dai-dai sanda taji ya dawo kusa da ita sai ta rintse ido aranta take fa'din _innalillahi_ dan tasan yau kam mai 'kwatan ta sai Allahu, bata gama tunanin ba kawai sai taji bakin sa akan nata.
Babu abinda ya mata amma sosai ya galabaitar da ita sannan ya 'kyale ta, bakin ta har nayi mata zogi da boobs 'dinta.
Hannah bata 'kara ganin Teemah ba sai da maghrib lokacin ma masallaci ya fita sai ta samu tafito.
Already ma har Hannah tayi musu abinci tagama komai shigan ta 'daki kenan sai ga Teemah ma ta shigo a bayanta da idanun ta wuri-wuri na rashin gaskiya, ita kanta tasan bata kyau ta wa Hannah ba bayan ita ce tayi 'ko'karin ganin an hanata komawa gida, amma ai itama ba laifin ta bane laifin Yayah ne daya hanata sakat.
Murmushi Hannah tayi tace " _Amarya bakya laifi, barka da fitowa kinji_ "
Shiru Teemah kawai tayi ta wuce ta zauna sannan tace " _naga abinci a dinning wai har kin gama kirki ne bansani_ "?
" _Ehh nagama da 'din jiranki zanyi ne ko me?_ cewar Hannah, Teemah shiru tayi bata bata amsa ba.
Hannah ce tasake fa'din " _a irin hakan ne zaki wani ha'dani dashi ya hana ni tafiya dan gani banda wurin zuwa ko_ ?"
Sai yanzun Teemah ta bu'di baki tace
" _kai Hannah yau 'din nan fa ya dawo dan naje wurin sa kuma shine laifi_ ?
Hannah cewa tayi
" _Laifi nace miki kinyi ne?, ni ba damuwa ta kenan ba so nake in koma_ _nima kusa da uwata tunda kema mijin ki yadawo_ "
" _Hannah wai meke damunki ne dan Allah_ ?"
Temmah tayi maganar cike da haushi dan ta tsani Hannah tana maganar komawan nan sam ita.
Hannah amsa ta bata da fa'din
" _Bakomai dake damuna kawai so nake na baku space a gidan ku ba in zama mai gadi ba_ "
" _Hannah plz ki bar maganan nan in dai wurin Yayah ne ai kema ba'a hanaki zuwa ba_ "
Ido Hannah ta zaro sannan tace " _ni rufa min asiri ban shirya ganin abinda ya girmi tunani ba_ "
Teemah k'asa ta sau'kar da kanta tace " _naji ni dai kiyi ha'kuri karki tafi dan Allah"_
Hannah bata 'kara yi mata magana ba kawai tayi shiru tafara 'ko'karin shgia bayi.
Bawai zaman gidan nasu ne bata so ba, a ah, ita zama a gidan idan Yayah na nan ne sam ta tsana, tafi so takoma gida in yaso bayan ya tafi sai ta dawo amma duk sun ha'de mata baki sun kasa fahimtar ta, su bata damar tafiya, shiyasa take nunawa Teemah kamar taji haushin barin tan datayi ne duk da kuwa ba haka bane a zuciyar ta, in akwai wanda zaiso ganin kusancin su to be wuci iyayen su da suka ha'da auren ba na biyun su kuwa itace.
Basu 'kara ha'duwa da shi ba sai 8:00pm na dare wajen cin abinci, nan kowa ya 'dan tattaba yabari da yake bawani yunwa sosai sukeji ba.
Teemah bata 'kara komawa 'dakin sa ba shima 'din bai damu ba dan yasan dama bazuwan zatayi ba tunda Hannah na nan.
Hannah ce ma taso sata zuwa ita kuwa ta'ki tace bazata ba a haka suka kwana.
Washegari da safe data je gaidashi sai ya tsare ta da tambayar " _me yasa bata dawo jiya ba ko gudnyt kiss bata zo tayi masa ba_ ?
Sai tace " _Hannah na nan fa Yayah_ "
" _Shine me_ ?
_Ba gidanki tazo ba, ina ruwan ki da ita?, kawai kice kin fakecda ita kika gujeni_ "
" _Yayah.....!_
Sai kuma tayi shiru
tambayoyin nasa gaba 'daya sai suka mata kama dana son kai dan tasan shi babu ruwan shi ba kunya ne dashi ba.
" _Uhmm ina jinki_ "
Yace da ita.
A hankali tace masa " _ni dai kunya nakeji gaskiya_ "
Take yace da ita " _me 'karya, bayan kin gama enjoying mijinki shine kuma daga baya kike jin kunya_ ?
" _Ni ba wani enjoying 'din danayi_ ?
tafa'da tana ha'de rai.
Sai yace
" _dagaske_ ?
" _Umm_ "
tasake fa'da, sai yace " _to bari a gwada yanzu dan in sake tabbatar da gaskiyar ki_ "
Kanta ta 6oye ajikin sa tana murmushi shima 'din haka, sai yayi kissing kanta sannan ya sake rumgumar ta ajikinsa yana me cigaba da sha'kan 'kamshin jikinta a haka wani sabon bacci ya 'dauke su gaba 'daya.
Har Hannah ta wuce makaranta basu sani ba, sai da suka tashi a baccin ne kafin Teemah ta tuna da Hannah koda taje ta duba kuwa bata same ta hakan kuwa ya sanya ta taji babu da'di har aranta.
Hannah kuwa bata dawo ba koda suka tashi 'din ma gida ta wuce abinta, suka 'dai suka wuni agidan babu inda Abbas yaje sai masallaci yana idarwa kuwa yake dawowa gida.
Sai da yamma tayi lis Teemah taga Hannah bata dawo ba sannan sai hankalin ta yafara tashi dan bata saba yin irin hakan ba.
A waya tayi 'kiran ta sai Hannah tace ita kam tana gida, sai lokacin hankalin Teemah ya kwanta da taji inda Hannah take sai dai ta jinjinawa nacin Hannahn.
Da dare kuwa a 'dakinsa suka kwanta kanta akan 'kirjin sa yana ta mata mitan tazama 'katuwa wai zata 6alla masa 'kirji, ita kuwa tace dole sai anan zata 'dora kanta.
A haka suka yi baccin kuwa sai dai bai barta ba sai da ya yamutsa ta tukunna.
Sha biyun dare ta farka daga baccin shi kuwa lokacin yana kan baccin sa, amma sai da ta tashe shi dan rigimar ta, bayan ta gama 'kare masa kallo sai ta saka yatsanta acikin kunnan sa ta ringa juya wa a hankali wanda dole hakan sai da ya sashi ya farka shima.
Kallon kallo suka tsaya yi sai ya tashi ya zauna ya tambaye ta "me kuma ya hanata bacci"
Tace ita ma bata sani ba kawai takasa yin baccin ne, kuma tana jin yunwa"
Da mamaki ya kalle ta yace " _yunwa dai_ ? _Wai anya ke 'din nan lafiyar ki kuwa?_
" _Ni lafiya ta 'kalau_ " tace masa da sauri tun ma kafin abin ya kama ransa.
sai yace
" _Me kike so kici to da wannan daren dan Allah? Ki bari mana sai gari ya_ _waye inyaso sai ki nemi abincin_ "
Tace masa " _ah'ah ita dai yanzu takeso, kawai ya rakata ta ha'do tea shi ka'dai ma ya isheta_ "
Kai ya girgiza sannan ya mi'ke tabiyo bayan sa suka fita da kansa ya ha'da mata tea 'din sannan suka dawo 'dakin nasa.
Bai kwanta ba ya zauna yasa ta agaba yana tunain shikuma wannan salon daga ina tasame shi, sai kace 'karamar yarinya neman abinci da dare, sai da ta shanye tea 'din kafin yasata agaba sukayo alwala yarakata ta 'dauko doguwar riga da hijab suka tada sallah.
Addu'o'i ya dinga jerowa bayan sun idar da sallahn sannan suka koma suka kwanta.
Anan kam Abbas be barta ba har sai daya biya bashin sa na tsawon wata gudan da yayi bayanan kafin ya sarara mata, Teemah har sai da tayi dana sanin tada shi a baccin dan sosai ta galabaita a wurin sa, shikuwa banda albarka babu abinda yake sama ta.