Sashe 26
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*****
Wata ranar laraba da azahar tana parlour akwance har aka idar da sallah tanaji gaba d'aya kasantuwar tana fashin sallah yasa bata tashi taje tayi ba, sai ta mik'e kawai tanufi d'akin Abbas dan tasan yana masallaci adai dai wannan lokacin.
Ahankali ta tura k'ofar tashiga idonta baikai ga kan doguwar kujeran dake d'akinba gado kawai takalla dataga wayam shikenan dayake tariga da tasa aranta yana masallaci ne shiyasa bata wani damu da ko yana d'akin ko bayanan ba ita dai oho.
Zuwa tayi bakin gadon ta zauna can kuma sai ta tashi ta nufi gaban madubin dake d'akin, turarensa tafara d'auka dan dama turaren ba k'aramin birgeta yake yiba musamman idan taji ya fesa ajikinta feffeshe jikinta dashi tayi itama dukka sai data fesa turatukan nasa sannan tajawo stool ta zauna sai ta buga tagumi agaban madubin tunaninta ya tsaya cak dan yanzu jitake kamar Yah Abbas kar ya tafi.
Tun shekaran jiya dataji suna maganan komawarshi da Daddynta tarasa meke damunta.
Bata so taji wai zata yi missing d'insa irin yanda tayi missing Yah mahmud dan shi Yah Abbas ba sonta yake ba, amma ga mamkinta sai taga tagagara samun natsuwa gaba d'aya.
Ko yanxun ma ita kanta bata san me yakawo ta d'akinsa ba jitayi kawai tana sha'awar shigowa d'akin.
Shikuwa yana kwance yana ta kallonta da mamakin abinda ya kawota d'akin nasa.
Dayaga hankalinta bai zo gareshi ba ne yagane cewa tayi zaton baya d'akin ne shiyasa ta shigo.
Akwance yake shima tun d'azu, duk ya rasa sukuni yana ji aka k'ira sallahn har aka idar amma bai motsa ba,for the first time yayi missing jam'i tunda ya girma ya san kansa.
Dayaji anyi sallama ne kawai ya yanke shawarar cewa zai bari kawai ya watsa ruwa idan yaso kawai sai ya fita gaba d'aya daganan sai yawuce shagon barbing amar aski da gyaran fuska.
Toh yana kwancen ne sai yaga shigowar Teemah cikin d'akin.
Ita kuwa tana zaune agaban madubin kusan mintina takwas sai kawai ta mik'e tsaye da nufin ficewa daga d'akin dan kar ya dawo ya sameta yaci k'aniyarta.
Fara tafiyan datayi kenan dayake tana rarraba idanu ad'akin sai ta hango shi kwance akan doguwar kujera tsoro yaso ya kamata amma koda taga kamar yana bacci ne sai ta dake ta wani tsaya k'arewa fuskarsa kallo.
Gani tayi yayi mata kyau sosai a yanda yake d'in,take sai tunanin waccen yarinyan yazo ranta wato _Muhibbat_ take sai taji ranta ya 6aci atunaninta itama taga kyan nan dayayi sai ta fara d'aga k'afanta ahankali-ahankali harta tsinci kanta tsaye gaban kujerar dayake kwancen.
Tsayinta ta rage tayi k'asa ta tsugunna daidai yanda kujerar take.
Cigaba tayi da kallonsa sai taji kamar tasashi acikin jaka kar ya tafi yabarta amma tasan inah no way.
Har ta d'ago hannu zata kai kan fuskar tasa sai kuma take fuskar muhibbat ya bayyana mata a idanu dai-dai sanda tafito daga gida ranar daska je dashi d'innan, fuskar _Muhibbat_ d'in k'unshe da murmushi har ana hango wushiryarta, tuna hakan ne yasata ta maida hannun nata k'asa dan wani sabon 6acin rai ne taji ya lullu6eta.
Take ta mik'e kamar an bata umarni bata kuma tsaya wata-wata ba ta fice daga d'akin ta nufo nata d'akin.
Sai da yaga ta fita kafin ya bud'e idonsa yabi k'ofar data fitan da kallo.
Mamakinta yaji dan duk abinda ta aikata yana kallonta itace kawai tayi zaton bacci yake, abinda yake zuciyarta ne kawai bai sanda shi ba sai kuma yanda yaga tafita d'akin da zafi-zafi da kuma had'e rai wannan ma bai san manufarsu ba.
Idansa kawai ya bud'e bayan ya gama tunanin kuma yasake kulle su baiyi zaton zata dawo ba amma cikin ikon Allah kwata-kwata bai san dalilin daya sa yagagara motsi ba dan koda d'an yatsansa bai motsa ba murmushi kawai yayi sai ya sake maida idanun ya kulle su.
Cikin haka ne yaji an sake bud'e d'akin an shigo bai wani damu yasan wanda yashigo d'in ba dan baya raba d'ayan biyu itace tashigo jin babu alamun sallama daga bakin mai shigowar.
Ita kuwa kansa tazo ta tsaya hannunta rik'e da robar hair removal cream.
K'asa ta maida idanunta daga gefensa ta k'asa.Tunani takeyi a zuciyarta dan gani take wannan abin da take shirin aikatawan kamar ba dai-dai bane.
Shikuwa hakan da tayinne yabashi chance d'in ganin abinda ke rik'e ahannunta batare da tasan yana kallont ba.
Ahankali ya maida idanunsa ya lumshe bai bari ta lura da bud'e idanun dayayi d'in ba.
Muje zuwa fans,Teemah fah zata yo rigima anan☺
_Vote, share and_ _comment pls_ 🤞🏻
*Salmerhn ku ce*😍
[10/2, 5:58 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated_
_2 all masoyan_ _cApTaIn_ _AbbAs._ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *25*
Tayi tsayuwan mintina yakai hud'u tana tunanin tayi abinda zuciyarta ke raya mata ne ko kuma kartayi.
Kawai sai ta yanke shawarar data ga yafi kwanciya mata azuci......musamman idan ta tuno irin muguntar daya ke yimata da masifah ga kuma _Muhibbat_data mata karan tsaye itama azuci.
Sai take ganin ai idan bahaka tayi masa ba bazata rama abinda yake mata ba.
Dawo da kallonta tayi kan fuskarsa sai taga har yanzu baccinsa yakeyi bai ma san tana tsaye akansa ba.
Kamar wata mai hankali haka ta tsugunna agabansa ahankali idonta na kansa tafara matso mai d'in, koda ta matso sai ta tsaya kallon hannun nata, jin wani kuzari tayi yazo mata farat d'aya ai kuwa batare da wani dogon tunani ba tafara shafa masa man afuskarsa gaba d'aya duk gurbin data ga akwai gashi (beard) sai da tabi tashafa shi.
Shikuwa mamaki ne yaci kasa dayaji abinda take yi masa a fuskarsa, saboda ko lokacin daya ga abin rik'e a hannunta baiyi tunanin shine target d'inta akan abin ba.
Sosai yayi mamakin hali irin na Teemahn da ko da wasa bai ta6a tunanin rigimarta har ta kai haka ba.
Sai yanayin rashin tsoro da kuma k'warin gwiwarta akan abu yaji ya birgesa, duk dama ga dukkan alamu kafin ta aikata hakan sai da tayi d'an nazari akai, duba da yadda tayi tsaye akansa batare da wani dalili ba hakan yana nuni ne da cewa tana jin tsoro, amma still tsoron bai hanata aikata abinda zuciyarta tariga ta sak'a mata ba.
Teemah kuwa harda cije baki sanda take shafawan dan ita a tunaninta idan ta gama shafawa sai tayi tafiyarta ta barshi so ko ya tashi daga baccin ba zaiyi tunanin ita ce ta aikata masa ba.
Sake matso manli d'in kuwa tayi dayawa ahannunta tafara shafawa amma tana cikin shafawan sai taga ya bud'e idanunsa ras akanta, " yah subhanallah" tace ahankali garin janye hannayenta cikin gaggawa kuma sai ta d'an goche hannun ya shafu a goshinsa, dayake bawani gashi mai yawa bane akannasa sai mai d'in yayi saurin ratsawa har k'asan gashin.
Sa ke lumshe idanu yayi yace " yah salam" dan ya riga yasan ba k'ara min aika-aika tayi masa yau d'in nan ba.
Da sauri ta mik'e tsaye zata gudu shima kuma kamar yasan hakan zai faru sai ya sake bud'e idanunsa sai ko ya ga tana shirin guduwa,sai ya mik'e da sauri ko taku hud'u batayi ba taji anrik'o hannubtaShikuwa mamaki ne yaci kasa dayaji abinda take yi masa a fuskarsa, saboda ko lokacin daya ga abin rik'e a hannunta baiyi tunanin shine target d'inta akan abin ba.
Sosai yayi mamaki hali irin na Teemahn da ko da wasa bai ta6a tunanin rigimarta har ta kai haka ba.
Sai yanayin rashin tsoro da kuma k'warin gwiwarta akan abu yaji ya birgesa, duk dama ga dukkan alamu kafin ta aikata hakan sai da tayi d'an nazari akai, duba da yadda tayi tsaye akansa batare da wani dalili ba, amma still bata ji tsoron yi masa abinda zuciyarta tariga ta sak'a mata ba.
Ita kuwa harda cije baki sanda take shafawan dan ita a tunaninta idan ta gama shafawa sai tayi tafiyarta ta barshi so ko ya tashi daga baccin ba zaiyi tunanin ita ce ta aikata masa ba.
Sake matsowa tayi dayawa kuwa tafara shafawa amma tana cikin shafawan sai taga ya bud'e idanunsa ras akanta, " yah subhanallah" tace ahankali garin janye hannayenta cikin gaggawa kuma sai ta d'an goche hannun ya shafu a goshinsa daya bawani gashi mai yawa bane akai d'in sai mai d'in yayi saurin ratsawa har k'asan gashin.
Sa ke lumshe idanu yayi yace " yah salam".
Da sauri ta mik'e tsaye zata gudu shima kuma kamar yasan hakan zai faru sai ya sake bud'e idanunsa sai ko ya ga tana shirin guduwa, sai ya mik'e da sauri ko taku hud'u batayi ba taji ya rik'o hannunta d'aya, okda ta gwada ja kuwa sai tajita k'yam dan dolenta ta waigo ta kalle shi, suna had'a idanu sai tayi k'asa da kanta.
Shikuwa jan hannun tan daya kama yayi batare da yayi magana ba yajata zuwa gaban madubi suka tsaya awurin, kallon kansa yayi acikin mirror d'in sai ya maida idansa kanta, gani yai idanunta na kallon k'asa a hankali ya k'ira sunanta " _Fateemah_".
Ciki-ciki ta amsa da " na'am" batare da ta d'ago ta kalleshi ba dan tasan yau d'innan mai raba su sai Allah, ita sam bataso yatashi yanzun ba taso sai bayan tagama abinda zatayi tatafi kafin ya tashi amma sai ya 6ata mata plan yatashi da wuri.
" D'ago ki kalleni"
Ta sake jiyo muryar shi yafad'i haka.
Amma sai ta gagara aikata yanda yake so d'in sai ma ta k'ara yin k'asa da idanunta.
Cikin tsawa ya sake cewa " nace ki d'aga kanki ki kalle ni ko!"
Take jikinta yafara 6ari cikin idanunta yafara tara hawaye.
Tsura mata ido yayi yana kallonta batare da ya sake magana ba itanma a hankali tafara d'ago idanunta yayin da ruwan dake cikin idanun suke k'ara yawaita.
Wata ranar laraba da azahar tana parlour akwance har aka idar da sallah tanaji gaba d'aya kasantuwar tana fashin sallah yasa bata tashi taje tayi ba, sai ta mik'e kawai tanufi d'akin Abbas dan tasan yana masallaci adai dai wannan lokacin.
Ahankali ta tura k'ofar tashiga idonta baikai ga kan doguwar kujeran dake d'akinba gado kawai takalla dataga wayam shikenan dayake tariga da tasa aranta yana masallaci ne shiyasa bata wani damu da ko yana d'akin ko bayanan ba ita dai oho.
Zuwa tayi bakin gadon ta zauna can kuma sai ta tashi ta nufi gaban madubin dake d'akin, turarensa tafara d'auka dan dama turaren ba k'aramin birgeta yake yiba musamman idan taji ya fesa ajikinta feffeshe jikinta dashi tayi itama dukka sai data fesa turatukan nasa sannan tajawo stool ta zauna sai ta buga tagumi agaban madubin tunaninta ya tsaya cak dan yanzu jitake kamar Yah Abbas kar ya tafi.
Tun shekaran jiya dataji suna maganan komawarshi da Daddynta tarasa meke damunta.
Bata so taji wai zata yi missing d'insa irin yanda tayi missing Yah mahmud dan shi Yah Abbas ba sonta yake ba, amma ga mamkinta sai taga tagagara samun natsuwa gaba d'aya.
Ko yanxun ma ita kanta bata san me yakawo ta d'akinsa ba jitayi kawai tana sha'awar shigowa d'akin.
Shikuwa yana kwance yana ta kallonta da mamakin abinda ya kawota d'akin nasa.
Dayaga hankalinta bai zo gareshi ba ne yagane cewa tayi zaton baya d'akin ne shiyasa ta shigo.
Akwance yake shima tun d'azu, duk ya rasa sukuni yana ji aka k'ira sallahn har aka idar amma bai motsa ba,for the first time yayi missing jam'i tunda ya girma ya san kansa.
Dayaji anyi sallama ne kawai ya yanke shawarar cewa zai bari kawai ya watsa ruwa idan yaso kawai sai ya fita gaba d'aya daganan sai yawuce shagon barbing amar aski da gyaran fuska.
Toh yana kwancen ne sai yaga shigowar Teemah cikin d'akin.
Ita kuwa tana zaune agaban madubin kusan mintina takwas sai kawai ta mik'e tsaye da nufin ficewa daga d'akin dan kar ya dawo ya sameta yaci k'aniyarta.
Fara tafiyan datayi kenan dayake tana rarraba idanu ad'akin sai ta hango shi kwance akan doguwar kujera tsoro yaso ya kamata amma koda taga kamar yana bacci ne sai ta dake ta wani tsaya k'arewa fuskarsa kallo.
Gani tayi yayi mata kyau sosai a yanda yake d'in,take sai tunanin waccen yarinyan yazo ranta wato _Muhibbat_ take sai taji ranta ya 6aci atunaninta itama taga kyan nan dayayi sai ta fara d'aga k'afanta ahankali-ahankali harta tsinci kanta tsaye gaban kujerar dayake kwancen.
Tsayinta ta rage tayi k'asa ta tsugunna daidai yanda kujerar take.
Cigaba tayi da kallonsa sai taji kamar tasashi acikin jaka kar ya tafi yabarta amma tasan inah no way.
Har ta d'ago hannu zata kai kan fuskar tasa sai kuma take fuskar muhibbat ya bayyana mata a idanu dai-dai sanda tafito daga gida ranar daska je dashi d'innan, fuskar _Muhibbat_ d'in k'unshe da murmushi har ana hango wushiryarta, tuna hakan ne yasata ta maida hannun nata k'asa dan wani sabon 6acin rai ne taji ya lullu6eta.
Take ta mik'e kamar an bata umarni bata kuma tsaya wata-wata ba ta fice daga d'akin ta nufo nata d'akin.
Sai da yaga ta fita kafin ya bud'e idonsa yabi k'ofar data fitan da kallo.
Mamakinta yaji dan duk abinda ta aikata yana kallonta itace kawai tayi zaton bacci yake, abinda yake zuciyarta ne kawai bai sanda shi ba sai kuma yanda yaga tafita d'akin da zafi-zafi da kuma had'e rai wannan ma bai san manufarsu ba.
Idansa kawai ya bud'e bayan ya gama tunanin kuma yasake kulle su baiyi zaton zata dawo ba amma cikin ikon Allah kwata-kwata bai san dalilin daya sa yagagara motsi ba dan koda d'an yatsansa bai motsa ba murmushi kawai yayi sai ya sake maida idanun ya kulle su.
Cikin haka ne yaji an sake bud'e d'akin an shigo bai wani damu yasan wanda yashigo d'in ba dan baya raba d'ayan biyu itace tashigo jin babu alamun sallama daga bakin mai shigowar.
Ita kuwa kansa tazo ta tsaya hannunta rik'e da robar hair removal cream.
K'asa ta maida idanunta daga gefensa ta k'asa.Tunani takeyi a zuciyarta dan gani take wannan abin da take shirin aikatawan kamar ba dai-dai bane.
Shikuwa hakan da tayinne yabashi chance d'in ganin abinda ke rik'e ahannunta batare da tasan yana kallont ba.
Ahankali ya maida idanunsa ya lumshe bai bari ta lura da bud'e idanun dayayi d'in ba.
Muje zuwa fans,Teemah fah zata yo rigima anan☺
_Vote, share and_ _comment pls_ 🤞🏻
*Salmerhn ku ce*😍
[10/2, 5:58 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated_
_2 all masoyan_ _cApTaIn_ _AbbAs._ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *25*
Tayi tsayuwan mintina yakai hud'u tana tunanin tayi abinda zuciyarta ke raya mata ne ko kuma kartayi.
Kawai sai ta yanke shawarar data ga yafi kwanciya mata azuci......musamman idan ta tuno irin muguntar daya ke yimata da masifah ga kuma _Muhibbat_data mata karan tsaye itama azuci.
Sai take ganin ai idan bahaka tayi masa ba bazata rama abinda yake mata ba.
Dawo da kallonta tayi kan fuskarsa sai taga har yanzu baccinsa yakeyi bai ma san tana tsaye akansa ba.
Kamar wata mai hankali haka ta tsugunna agabansa ahankali idonta na kansa tafara matso mai d'in, koda ta matso sai ta tsaya kallon hannun nata, jin wani kuzari tayi yazo mata farat d'aya ai kuwa batare da wani dogon tunani ba tafara shafa masa man afuskarsa gaba d'aya duk gurbin data ga akwai gashi (beard) sai da tabi tashafa shi.
Shikuwa mamaki ne yaci kasa dayaji abinda take yi masa a fuskarsa, saboda ko lokacin daya ga abin rik'e a hannunta baiyi tunanin shine target d'inta akan abin ba.
Sosai yayi mamakin hali irin na Teemahn da ko da wasa bai ta6a tunanin rigimarta har ta kai haka ba.
Sai yanayin rashin tsoro da kuma k'warin gwiwarta akan abu yaji ya birgesa, duk dama ga dukkan alamu kafin ta aikata hakan sai da tayi d'an nazari akai, duba da yadda tayi tsaye akansa batare da wani dalili ba hakan yana nuni ne da cewa tana jin tsoro, amma still tsoron bai hanata aikata abinda zuciyarta tariga ta sak'a mata ba.
Teemah kuwa harda cije baki sanda take shafawan dan ita a tunaninta idan ta gama shafawa sai tayi tafiyarta ta barshi so ko ya tashi daga baccin ba zaiyi tunanin ita ce ta aikata masa ba.
Sake matso manli d'in kuwa tayi dayawa ahannunta tafara shafawa amma tana cikin shafawan sai taga ya bud'e idanunsa ras akanta, " yah subhanallah" tace ahankali garin janye hannayenta cikin gaggawa kuma sai ta d'an goche hannun ya shafu a goshinsa, dayake bawani gashi mai yawa bane akannasa sai mai d'in yayi saurin ratsawa har k'asan gashin.
Sa ke lumshe idanu yayi yace " yah salam" dan ya riga yasan ba k'ara min aika-aika tayi masa yau d'in nan ba.
Da sauri ta mik'e tsaye zata gudu shima kuma kamar yasan hakan zai faru sai ya sake bud'e idanunsa sai ko ya ga tana shirin guduwa,sai ya mik'e da sauri ko taku hud'u batayi ba taji anrik'o hannubtaShikuwa mamaki ne yaci kasa dayaji abinda take yi masa a fuskarsa, saboda ko lokacin daya ga abin rik'e a hannunta baiyi tunanin shine target d'inta akan abin ba.
Sosai yayi mamaki hali irin na Teemahn da ko da wasa bai ta6a tunanin rigimarta har ta kai haka ba.
Sai yanayin rashin tsoro da kuma k'warin gwiwarta akan abu yaji ya birgesa, duk dama ga dukkan alamu kafin ta aikata hakan sai da tayi d'an nazari akai, duba da yadda tayi tsaye akansa batare da wani dalili ba, amma still bata ji tsoron yi masa abinda zuciyarta tariga ta sak'a mata ba.
Ita kuwa harda cije baki sanda take shafawan dan ita a tunaninta idan ta gama shafawa sai tayi tafiyarta ta barshi so ko ya tashi daga baccin ba zaiyi tunanin ita ce ta aikata masa ba.
Sake matsowa tayi dayawa kuwa tafara shafawa amma tana cikin shafawan sai taga ya bud'e idanunsa ras akanta, " yah subhanallah" tace ahankali garin janye hannayenta cikin gaggawa kuma sai ta d'an goche hannun ya shafu a goshinsa daya bawani gashi mai yawa bane akai d'in sai mai d'in yayi saurin ratsawa har k'asan gashin.
Sa ke lumshe idanu yayi yace " yah salam".
Da sauri ta mik'e tsaye zata gudu shima kuma kamar yasan hakan zai faru sai ya sake bud'e idanunsa sai ko ya ga tana shirin guduwa, sai ya mik'e da sauri ko taku hud'u batayi ba taji ya rik'o hannunta d'aya, okda ta gwada ja kuwa sai tajita k'yam dan dolenta ta waigo ta kalle shi, suna had'a idanu sai tayi k'asa da kanta.
Shikuwa jan hannun tan daya kama yayi batare da yayi magana ba yajata zuwa gaban madubi suka tsaya awurin, kallon kansa yayi acikin mirror d'in sai ya maida idansa kanta, gani yai idanunta na kallon k'asa a hankali ya k'ira sunanta " _Fateemah_".
Ciki-ciki ta amsa da " na'am" batare da ta d'ago ta kalleshi ba dan tasan yau d'innan mai raba su sai Allah, ita sam bataso yatashi yanzun ba taso sai bayan tagama abinda zatayi tatafi kafin ya tashi amma sai ya 6ata mata plan yatashi da wuri.
" D'ago ki kalleni"
Ta sake jiyo muryar shi yafad'i haka.
Amma sai ta gagara aikata yanda yake so d'in sai ma ta k'ara yin k'asa da idanunta.
Cikin tsawa ya sake cewa " nace ki d'aga kanki ki kalle ni ko!"
Take jikinta yafara 6ari cikin idanunta yafara tara hawaye.
Tsura mata ido yayi yana kallonta batare da ya sake magana ba itanma a hankali tafara d'ago idanunta yayin da ruwan dake cikin idanun suke k'ara yawaita.