Sashe 11
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bata lura dashi ba har sai da tazo tsakiyar parlourn sannan taganshi,abu yake k'ok'arin d'auka a gefen TV,jitayi kamar tajuya tunda bai ganta ba,amma kafin tayi yunk'urin juyawan har ya d'ago daga inda yake tsayen.
Salati tafara acikin zuciyarta dataga yakafeta da idanunsa,ko kyaftawa bai yi,shikenan wannan mutumin yau kan nashiga uku ahannunsa,tun daga k'afarta yafara bi da kallo ahankali har zuwa cinyoyinta,dayake towel d'in k'arami ne sosai sai hakan yabashi damar kallon surar jikinta da kyau.
"Masha Allah" yace
azuciyarsa,yarinyace amma babu laifi take yaji wani sabon yanayi yana ratsa shi ta ko ina.
Ido yad'aga ya kalli fuskarta sai suka had'a idanu,kunyar ganin jikinta da yasan tasan yayi ne yasashi d'aga k'afafu ahankali ya tunkari inda take,itama kuma da tayi ya fara nufo inda take tsayen, sai ta rintse idanunta da k'arfin gaske jikinta har rawa yakeyi."wayyo Allah nah" take ta nanatawa acikin ranta.
Daf da ita yazo ya tsaya ya wani k'ank'ance idanu kamar gaske bayan yagama morewa kallonta.
Har ya d'aga hannu zai kamo kunnanta sai kuma yafasa ya mai da hannun nasa k'asa,dan yana ganin kamar idan ya mata hakan zai iya sawa d'an guntun Towel d'in dake jikinta ya kunce saboda yanda yaga duk jikinta na rawa abin har yaso bashi dariyah,amma sai yayi murmushi kawai,"shegen tsoro da rashin kunyah duk ta tara".
Jin shiru datayi bayan ta riga ta tabbatar da ya iso inda take tsayen,dan tanda tashi alamun mutun agaban,tsammanin sauk'ar mari tayi amma sai taji shiru 6ud'e ido tayi ahankali.
Sai taganshi tsaye agabanta yana sake kallon k'asan wuyanta.
Baya ta d'anyi da sauri tare da bud'e idanun gaba d'aya.
Matsawan datayi sai ya bada gaf mai d'an tsayi atsakaninsu.
Kuma sai hakan yasa taji wani k'warin gwiwa ya shigeta.
"Ba kijin magana ke ko?
"Nan d'in gidan iskanci ne aka gaya miki"
Ya fad'a da wani serious tune kamar gaske nan kuwa rasa abin fad'a ne yashi cewa hakan.
Batayi magana ba illah kallonsa data keyi itama kamar yadda ya k'ureta da idanu.
"Kunnan k'ashine da ke ko"
Hannunta ta d'aga ahankali ta sada shi da kunnanta, ta6a kunnan tayi,kamar wanda batasan da zamanshi ajikinta ba sai yau.
Jitayi kunnan da laushi.Sai ta sauk'e hannun nata.
"Tambayarki nake kin min shiru"
Ya sake daka mata tsawah.
"Kunnan k'ashi ne dake nace ko"?
Yafad'a awani hasale.
Jijjiga masa kai tayi tana kallonsa,
"Umhm"
ya sake fad'i.
"Kunnena bana k'ashi bane "!
"Toh menene?
Ya sake tambayarta shima.
"Na nama ne "
Ta bashi amsa.
Ji yayi dariya takamasa sosai,da kyar ya samu ya tsare,amma saida ya d'an kalli gefe da gefen sa sannan ya samu ya basar ,maida dariyar yayi tazama murmushin gefen baki.
"Zan kuwa koya miki hankali yau d'in nan"
Yafad'a yana me k'ara nufar inda take,
Ai da gudu tayi hanyar d'akinta,tana shiga ta tura k'ofar ta rufe ta jinginu tana maida numfashi.
Tsayawa yayi yabi bayanta da kallo,yanda mazaunanta ke juyawa lokacin datake cikin gudun har sai da ta 6acewa ganinsa.
Jijjiga kai yayi tare da fad'in " ~astagfirullah~ "
Mena keyi ne wai?.
Sai da ya isa d'akinsa sannan yaji dariyah ta k'wace masa,ya kuwa yi abinsa son ransa,zuwa yanzu duk lokacin day tuna Teemah jiyake kawai tana bashi dariyah,saboda irin ta'asar data iyah
"Yarinyan wallahi tafara bani tsoro"
Ficewa ya sakeyi daga gidan ya tafi yawonsa.
Teemah kuwa tashi tayi ta d'auro alwala sannan ta zira wata bak'ar abaya ta tada sallar azahar,
Bayan ta idar ne tacire abayar,kuma se alokacin tafara tunanin abinda ya faru,"mugu kawai dana tsaya k'ila da sai de mummy ta d'auki gawata,dan nasan jibgata zai yi,babu ruwansa.
(Kunjifah🤔 ita damuwarta lpyar jikinta ne bawai kallon bati da ya yiwa jikin nata ba).
shiryawa tayi cikin uniform d'in islamiyarta da zindimemen hijab ta fito.yanzun kam a parlour tasami mummy tana zaune,cewa tayi
"Ah yau har kin shirya dawuri haka,babu latti kenan",murmushi tayi wa mummyn sannan tace
"hadda ta tarumin ne mummy inaso in rage"
"Abinci fah"
"Kai mummy,may be sai na dawo"
Daganan tafitah daga d'akin zuwa cikin gidan.
Bata fi 7mins da fita ba ta dawo ciki,sai da tayi sallamah,kafin tace "mummy gidan fah babu mota ko guda d'aya"
"Haka akayifah namanta ne,Habibu bai dawo ba har yanzu,Abbas kuma inaga ya fitane,zoki d'auki #200 ajakata inaga de kamar akwai,maza ki hau adaidaita ki tafi,kuma in antashi kar ki tsaya jiran driver ki dawo abinki dan ko Habibu ma yadawo zai hutane babu inda zashi sai dai zuwa gobe in Allah ya tashemu.
Da "toh " ta amsawa mummyn tare da shiga d'akin.
Fitowa tayi sannan tace "toh na wuce mummy"
"Uhm Allah ya tsare"
"Ameen" tace sannan tafice daga parlourn.
Abbas ma bai dawo gidan ba sai da yamma,koda ya dawo d'inma kuma zamansa yayi a gaban gidan yana duba abu a system d'insa.
Dawo wanta kenan daga islamiyah ta ganshi zaune aharaban gidan.
Harara ta banka masa kasancewar baya kallonta,tana isowa inda yake kuwa dan dolenta tace masa "ina yini yayah"
"Lafiya "ya amsa mata dashi batare da ya d'ago ya kalleta ba,harta d'an gotashi sai kuma taji yace "ke kinga zonan!
dawowa tayi baya ta tsaya d'an nesa dashi.
"Waye ya kawoki gidan?
"Babu" tabashi amsa dan bata san inda tambayar ta dosa ba.
"i mean keda wa kika dawo, banji anbud'e get ba sai kawai na ganki"?
"Ehh ni kad'ai dawo"
tabashi amsa.
"Habibun fah ko har yanzu bai dawo bane?
"Nima bansani ba" tabashi amsa.
"Ok jeki"
Juyawa tayi tawuce ciki aranta tace
"Mutum sai mugun hali da bak'ar zuciyah"
(Toh fa,ni nakasa gane wanda keda mugun halin acikinsu)
Baijima ba awurin shima ya taso ya shigo ciki,zuwa yayi ya tambayi mummy akan batun rashin dawowar habibun har yanzu,anan takece masa itama abin na ranta wallahi,amma bari tak'irashi taji.
Koda ta k'irashin ma cemata yayi yana hanya yama shigo cikin gari.
Sai da taji haka sannan ta tsinke wayar tare da fad'in "toh Allah ya tsare.
Ba'a dad'e ba kuwa sai gashi ya iso.
Ashe accident yasamu bayan ya sauk'e daddyn ahanyar ta dawowa gida,daya ke ma bai bar cikin maidugurin dawuri ba,sai da yayi sallahr azahar acan,sannan yakamo hanya
cikin tsau tsayi kuma sai wani mai golf yamar karo daga bayan motar,toh shine ya tsaya aka d'an daidaita natsuwar motar kafin yasamu ya iso,jimami sukayi gaba d'ayansu,daga nan mummy tace toh yaje gida yad'an huta koda na sati d'aya ne,sannan tashiga ta kawo mar 'yan kud'ad'e tabashi.
Godiyah yata zubawa mummyn.
"Nagode hajiyah Allah yayi albarka, Allah ya kare zuri'a........Allah ya......... Allah yah.....
Hakade ba iyaka,mummy kuwa sai Ameen taketa fad'i dan acewarta ba'a raina addu'ah ko yaya take bakasan bakin wa yafi albarka ba.
Kafin yafita sai Abbas ya rigashi barin d'akin Habibu nafitowa sai suka had'u a hanya.
Hannu ya mik'awa habibun suka yi musabaha,raba hannun nasu keda wuya habibun yafara zuba wata sabuwar godiyar,shi kuwa bai tsaya ba ya wuce abinsa zuwa d'akinsa.
Ashe shima kud'i yabawa habibun,saboda yana tunanin Habibun da kud'in jikinsa yayi gyaran motar kuma karsu shiga hakkinsa arashin sani,amma dayake bai bari kowa yagani ba sai babu wanda yasan nawa ne.Amma de inaga bazai wuce 20k ba.
Ranar kam ko agun dinning ma basu had'u ba,dan Abbas bai nemi abinci ba ba ranar,
Kuma mummy bata aika ta k'iransa ba.
Tade neme shi a waya anan yace mata,bai jin ci ne yau d'in,tace anya lafiyarsa kuwa ?
"ehh lafiya mummy kawai de ak'oshe nake ne.
"Toshiken Allah ya k'ara lafiya"
"Ameen summah Ameen"yace mata daganan sukayi sallama.
Teemah ranar farin ciki kamar ya fasa mata k'irji haka taji.
_Share nd drop ur_ _comment pls_ 👏🏻
Farin cikina shine comments d'inku🙈
*Salmerhn ku ce* 😍
[10/2, 5:54 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated_
_2 dukkan masoyan_ _cApTaIn_ _AbbAs.Nagode da_ _irin kyawawan_ _addu'o'inku_ _gareni.Nima ina_ _sonku sosai_ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
Sometimes we must get hurt in order to grow, we must fail in order to know, sometimes our vision clears only after our eyes are washed away with tears.
🅿 *12*
Washe gari kuwa Abbas da sassafe ya fice agidan,ko da Teemah tayi shirin makaranta ma sai dai kud'in adaidaita mummy tabata, ranta ma baya son hawan adaidaitan amma babu yanda zatayi tunda Habibu bayanan.
Haka taje ta tari adaidaita ya kaita makarantar,koda aka tashima haka tadawo,amma sai bata dawo dawuri kamar yanda tasaba dawowa kullum ba,koda tadawo d'in kuwa zube wa mummy tayi ajiki da fitina wai kanta na ciwo saboda tsayuwan data yi abakin titi dan jiran adaidaita,gakuma gari akwai zafin rana sosai.
Haka mummy yau kam tayi ta biye mata,dan gaskiya ta d'an tausaya mata ganin yanda duk tayi sanyi.
Ranar ko islamiyah ma batajeba,sai da aka nema mata panadol tasha tayi bacci kafin nan ta warware.
Wasegari ma ba taje makarantar ba,k'in zuwa tayi,ganin haka yasa d following day
Mummy ta kaita ta kuma d'auko ta,next kuma ta tafi a napep Abbas ne yakawota gida.
Kwanan daddy biyar ya dawo,Abbas ne yaje har maiduguri ya d'auko sa zuwa gida,dayake daman tafiyar ba wata qasa bace yaje, lagos ya tafi batun kasuwancin su da suke yi kusan atare shi da yayan mummy,tare ma ake sauk'e musu kaya,yayan mummyn acan yake da zama shida iyalansa.
Dawowar daddyn Teemahn ne yake sanar musu cewa ai Mahmud (d'an yayan mummyn) anan zai zo yayi service d'insa kuma nan da two days zai iso,nextweek zasu shiga camp.
Mummy dataji wannan batun kawai sai ta fara hawayen farin cikin zata ga jinin d'an uwanta bayan tsawon wasu shekaru,babu wanda ya hana ta kukan dan daddy ne kad'ai yasan dalilin kukan nata,Abbas da Teemah kam babu abinda suka sani dan haka suka zuba mata idanu,Abbas mamaki yake yi akan dalilin kukan nata daga jin zasuyi bak'o..............kodai.......kodai.......
Teemah kam dataga mummynta na kuka,da farko itama tsayawa tayi kallon mummyn amma daga baya itama sai ta fara kukan dan bata ta6a kallon mummy tana zubda ruwan hawaye ba tunda tayi wayo.
Mumm ganin da tayi y'arta na taya ta kukan sai ta yi k'ok'arin dakatar da nata hawayen,tana murmushi.
Salati tafara acikin zuciyarta dataga yakafeta da idanunsa,ko kyaftawa bai yi,shikenan wannan mutumin yau kan nashiga uku ahannunsa,tun daga k'afarta yafara bi da kallo ahankali har zuwa cinyoyinta,dayake towel d'in k'arami ne sosai sai hakan yabashi damar kallon surar jikinta da kyau.
"Masha Allah" yace
azuciyarsa,yarinyace amma babu laifi take yaji wani sabon yanayi yana ratsa shi ta ko ina.
Ido yad'aga ya kalli fuskarta sai suka had'a idanu,kunyar ganin jikinta da yasan tasan yayi ne yasashi d'aga k'afafu ahankali ya tunkari inda take,itama kuma da tayi ya fara nufo inda take tsayen, sai ta rintse idanunta da k'arfin gaske jikinta har rawa yakeyi."wayyo Allah nah" take ta nanatawa acikin ranta.
Daf da ita yazo ya tsaya ya wani k'ank'ance idanu kamar gaske bayan yagama morewa kallonta.
Har ya d'aga hannu zai kamo kunnanta sai kuma yafasa ya mai da hannun nasa k'asa,dan yana ganin kamar idan ya mata hakan zai iya sawa d'an guntun Towel d'in dake jikinta ya kunce saboda yanda yaga duk jikinta na rawa abin har yaso bashi dariyah,amma sai yayi murmushi kawai,"shegen tsoro da rashin kunyah duk ta tara".
Jin shiru datayi bayan ta riga ta tabbatar da ya iso inda take tsayen,dan tanda tashi alamun mutun agaban,tsammanin sauk'ar mari tayi amma sai taji shiru 6ud'e ido tayi ahankali.
Sai taganshi tsaye agabanta yana sake kallon k'asan wuyanta.
Baya ta d'anyi da sauri tare da bud'e idanun gaba d'aya.
Matsawan datayi sai ya bada gaf mai d'an tsayi atsakaninsu.
Kuma sai hakan yasa taji wani k'warin gwiwa ya shigeta.
"Ba kijin magana ke ko?
"Nan d'in gidan iskanci ne aka gaya miki"
Ya fad'a da wani serious tune kamar gaske nan kuwa rasa abin fad'a ne yashi cewa hakan.
Batayi magana ba illah kallonsa data keyi itama kamar yadda ya k'ureta da idanu.
"Kunnan k'ashine da ke ko"
Hannunta ta d'aga ahankali ta sada shi da kunnanta, ta6a kunnan tayi,kamar wanda batasan da zamanshi ajikinta ba sai yau.
Jitayi kunnan da laushi.Sai ta sauk'e hannun nata.
"Tambayarki nake kin min shiru"
Ya sake daka mata tsawah.
"Kunnan k'ashi ne dake nace ko"?
Yafad'a awani hasale.
Jijjiga masa kai tayi tana kallonsa,
"Umhm"
ya sake fad'i.
"Kunnena bana k'ashi bane "!
"Toh menene?
Ya sake tambayarta shima.
"Na nama ne "
Ta bashi amsa.
Ji yayi dariya takamasa sosai,da kyar ya samu ya tsare,amma saida ya d'an kalli gefe da gefen sa sannan ya samu ya basar ,maida dariyar yayi tazama murmushin gefen baki.
"Zan kuwa koya miki hankali yau d'in nan"
Yafad'a yana me k'ara nufar inda take,
Ai da gudu tayi hanyar d'akinta,tana shiga ta tura k'ofar ta rufe ta jinginu tana maida numfashi.
Tsayawa yayi yabi bayanta da kallo,yanda mazaunanta ke juyawa lokacin datake cikin gudun har sai da ta 6acewa ganinsa.
Jijjiga kai yayi tare da fad'in " ~astagfirullah~ "
Mena keyi ne wai?.
Sai da ya isa d'akinsa sannan yaji dariyah ta k'wace masa,ya kuwa yi abinsa son ransa,zuwa yanzu duk lokacin day tuna Teemah jiyake kawai tana bashi dariyah,saboda irin ta'asar data iyah
"Yarinyan wallahi tafara bani tsoro"
Ficewa ya sakeyi daga gidan ya tafi yawonsa.
Teemah kuwa tashi tayi ta d'auro alwala sannan ta zira wata bak'ar abaya ta tada sallar azahar,
Bayan ta idar ne tacire abayar,kuma se alokacin tafara tunanin abinda ya faru,"mugu kawai dana tsaya k'ila da sai de mummy ta d'auki gawata,dan nasan jibgata zai yi,babu ruwansa.
(Kunjifah🤔 ita damuwarta lpyar jikinta ne bawai kallon bati da ya yiwa jikin nata ba).
shiryawa tayi cikin uniform d'in islamiyarta da zindimemen hijab ta fito.yanzun kam a parlour tasami mummy tana zaune,cewa tayi
"Ah yau har kin shirya dawuri haka,babu latti kenan",murmushi tayi wa mummyn sannan tace
"hadda ta tarumin ne mummy inaso in rage"
"Abinci fah"
"Kai mummy,may be sai na dawo"
Daganan tafitah daga d'akin zuwa cikin gidan.
Bata fi 7mins da fita ba ta dawo ciki,sai da tayi sallamah,kafin tace "mummy gidan fah babu mota ko guda d'aya"
"Haka akayifah namanta ne,Habibu bai dawo ba har yanzu,Abbas kuma inaga ya fitane,zoki d'auki #200 ajakata inaga de kamar akwai,maza ki hau adaidaita ki tafi,kuma in antashi kar ki tsaya jiran driver ki dawo abinki dan ko Habibu ma yadawo zai hutane babu inda zashi sai dai zuwa gobe in Allah ya tashemu.
Da "toh " ta amsawa mummyn tare da shiga d'akin.
Fitowa tayi sannan tace "toh na wuce mummy"
"Uhm Allah ya tsare"
"Ameen" tace sannan tafice daga parlourn.
Abbas ma bai dawo gidan ba sai da yamma,koda ya dawo d'inma kuma zamansa yayi a gaban gidan yana duba abu a system d'insa.
Dawo wanta kenan daga islamiyah ta ganshi zaune aharaban gidan.
Harara ta banka masa kasancewar baya kallonta,tana isowa inda yake kuwa dan dolenta tace masa "ina yini yayah"
"Lafiya "ya amsa mata dashi batare da ya d'ago ya kalleta ba,harta d'an gotashi sai kuma taji yace "ke kinga zonan!
dawowa tayi baya ta tsaya d'an nesa dashi.
"Waye ya kawoki gidan?
"Babu" tabashi amsa dan bata san inda tambayar ta dosa ba.
"i mean keda wa kika dawo, banji anbud'e get ba sai kawai na ganki"?
"Ehh ni kad'ai dawo"
tabashi amsa.
"Habibun fah ko har yanzu bai dawo bane?
"Nima bansani ba" tabashi amsa.
"Ok jeki"
Juyawa tayi tawuce ciki aranta tace
"Mutum sai mugun hali da bak'ar zuciyah"
(Toh fa,ni nakasa gane wanda keda mugun halin acikinsu)
Baijima ba awurin shima ya taso ya shigo ciki,zuwa yayi ya tambayi mummy akan batun rashin dawowar habibun har yanzu,anan takece masa itama abin na ranta wallahi,amma bari tak'irashi taji.
Koda ta k'irashin ma cemata yayi yana hanya yama shigo cikin gari.
Sai da taji haka sannan ta tsinke wayar tare da fad'in "toh Allah ya tsare.
Ba'a dad'e ba kuwa sai gashi ya iso.
Ashe accident yasamu bayan ya sauk'e daddyn ahanyar ta dawowa gida,daya ke ma bai bar cikin maidugurin dawuri ba,sai da yayi sallahr azahar acan,sannan yakamo hanya
cikin tsau tsayi kuma sai wani mai golf yamar karo daga bayan motar,toh shine ya tsaya aka d'an daidaita natsuwar motar kafin yasamu ya iso,jimami sukayi gaba d'ayansu,daga nan mummy tace toh yaje gida yad'an huta koda na sati d'aya ne,sannan tashiga ta kawo mar 'yan kud'ad'e tabashi.
Godiyah yata zubawa mummyn.
"Nagode hajiyah Allah yayi albarka, Allah ya kare zuri'a........Allah ya......... Allah yah.....
Hakade ba iyaka,mummy kuwa sai Ameen taketa fad'i dan acewarta ba'a raina addu'ah ko yaya take bakasan bakin wa yafi albarka ba.
Kafin yafita sai Abbas ya rigashi barin d'akin Habibu nafitowa sai suka had'u a hanya.
Hannu ya mik'awa habibun suka yi musabaha,raba hannun nasu keda wuya habibun yafara zuba wata sabuwar godiyar,shi kuwa bai tsaya ba ya wuce abinsa zuwa d'akinsa.
Ashe shima kud'i yabawa habibun,saboda yana tunanin Habibun da kud'in jikinsa yayi gyaran motar kuma karsu shiga hakkinsa arashin sani,amma dayake bai bari kowa yagani ba sai babu wanda yasan nawa ne.Amma de inaga bazai wuce 20k ba.
Ranar kam ko agun dinning ma basu had'u ba,dan Abbas bai nemi abinci ba ba ranar,
Kuma mummy bata aika ta k'iransa ba.
Tade neme shi a waya anan yace mata,bai jin ci ne yau d'in,tace anya lafiyarsa kuwa ?
"ehh lafiya mummy kawai de ak'oshe nake ne.
"Toshiken Allah ya k'ara lafiya"
"Ameen summah Ameen"yace mata daganan sukayi sallama.
Teemah ranar farin ciki kamar ya fasa mata k'irji haka taji.
_Share nd drop ur_ _comment pls_ 👏🏻
Farin cikina shine comments d'inku🙈
*Salmerhn ku ce* 😍
[10/2, 5:54 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated_
_2 dukkan masoyan_ _cApTaIn_ _AbbAs.Nagode da_ _irin kyawawan_ _addu'o'inku_ _gareni.Nima ina_ _sonku sosai_ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
Sometimes we must get hurt in order to grow, we must fail in order to know, sometimes our vision clears only after our eyes are washed away with tears.
🅿 *12*
Washe gari kuwa Abbas da sassafe ya fice agidan,ko da Teemah tayi shirin makaranta ma sai dai kud'in adaidaita mummy tabata, ranta ma baya son hawan adaidaitan amma babu yanda zatayi tunda Habibu bayanan.
Haka taje ta tari adaidaita ya kaita makarantar,koda aka tashima haka tadawo,amma sai bata dawo dawuri kamar yanda tasaba dawowa kullum ba,koda tadawo d'in kuwa zube wa mummy tayi ajiki da fitina wai kanta na ciwo saboda tsayuwan data yi abakin titi dan jiran adaidaita,gakuma gari akwai zafin rana sosai.
Haka mummy yau kam tayi ta biye mata,dan gaskiya ta d'an tausaya mata ganin yanda duk tayi sanyi.
Ranar ko islamiyah ma batajeba,sai da aka nema mata panadol tasha tayi bacci kafin nan ta warware.
Wasegari ma ba taje makarantar ba,k'in zuwa tayi,ganin haka yasa d following day
Mummy ta kaita ta kuma d'auko ta,next kuma ta tafi a napep Abbas ne yakawota gida.
Kwanan daddy biyar ya dawo,Abbas ne yaje har maiduguri ya d'auko sa zuwa gida,dayake daman tafiyar ba wata qasa bace yaje, lagos ya tafi batun kasuwancin su da suke yi kusan atare shi da yayan mummy,tare ma ake sauk'e musu kaya,yayan mummyn acan yake da zama shida iyalansa.
Dawowar daddyn Teemahn ne yake sanar musu cewa ai Mahmud (d'an yayan mummyn) anan zai zo yayi service d'insa kuma nan da two days zai iso,nextweek zasu shiga camp.
Mummy dataji wannan batun kawai sai ta fara hawayen farin cikin zata ga jinin d'an uwanta bayan tsawon wasu shekaru,babu wanda ya hana ta kukan dan daddy ne kad'ai yasan dalilin kukan nata,Abbas da Teemah kam babu abinda suka sani dan haka suka zuba mata idanu,Abbas mamaki yake yi akan dalilin kukan nata daga jin zasuyi bak'o..............kodai.......kodai.......
Teemah kam dataga mummynta na kuka,da farko itama tsayawa tayi kallon mummyn amma daga baya itama sai ta fara kukan dan bata ta6a kallon mummy tana zubda ruwan hawaye ba tunda tayi wayo.
Mumm ganin da tayi y'arta na taya ta kukan sai ta yi k'ok'arin dakatar da nata hawayen,tana murmushi.