Sashe 114
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Gani tayi ya fara tahowa inda take ai da sauri ta ajiye coolern ta yi 'dakin ta da gudu, tana shiga kuwa ta datse 'kofan ta tsaya maida nunmfashi.
Abbas kam binta yayi da kallo har ta shige 'din sai ya saki guntun tsaki, har zuciyarsa yaji haushin fitan da tayi ahakan bayan yasan akwai maza a harabara gidan, batyan mai gadi yasan dole Hannah da driver zata zo amma shine an ta rai,a shi sai ta fita ahaka tana juya musu jiki, wama yasan irin yanda shigar tan ya birge su.
Wani tsakin ya 'kara ja ya koma 'dakin sa ya 'dauko keyn mota ko ta kan abincin bai bi ba ya yi waje abinsa.
Teemah kam jikin 'kofan ta mannu ta ringa sau'ke ajiyan zuciya, shab ta manta ma akan cewa ya tsani 'kun'kuni shiyasa tayi, da badan haka ba da ba za tayi masa ba acikin irin yanayin da ta ganshi 'dazun......
Afili ta ce " _kai_ _wannan_ _mutumin ba dai mugun hali ba"_
Bata fito ba sai da ta 'dau kusan 40 mins a'dakin sannan ta bu'de 'kofan ahankali ta le'ko, sam bataga alamun mutum ba kamar yadda bata ji motsin kowa ba dan haka sai ta fito gaba 'daya tana san'da ahankali.
Jin shiru a ko'ina ne yasa ta 'dan saki jikin ta ganin kamar baya gidan.
Coolern data bari a hanya 'dazu taje ta 'dauke sannan tafara bubbu'de su tana ganin abincin.
Wainar shinkafan data gani ce ka'dai ya birge ta dan haka sai ta 'diba tafara ci a hankali.
Sai da ta gama sannan ta koma 'dakinsa ta gyara shi da kyau babu wani datti amma sanda ta share shi tas ta kunna burner sai ta ja 'kofan ta rufe tare da komawa nata 'dakin duk sai data bisu ta kintsa su inda cikin 'kan'kanin lokaci 'kamshin gidan ya canja, lungu da sa'ko sassanyan 'kamshin turaren wuta ne kawai ke fitarwa.
Sai da ta gama da wannan sannan taji ta shiru, saboda babu wayar ta tare da ita, gashi kuma tana so tayi 'kira amma bata san yadda zatayi ba, ta manta 'dazu kuma bata ce da Hannah ta kawo mata ba.
Yana fita ko 1hr be kai ba yadawo sai gani tayi ana shigowa da drinks da snacks kala-kala ana ajiyewa.
Abinda kawai ya ha'da su cewa da yayi ta saka drnks 'din a fridge da yawa, ya kuma tsaya sai da yaga ta sa 'din ragowar kuma ta adana su kafin ya sake fita batare da yace da ita komai ba.
Zuwa 11am sai ba'ki suka rin'ka zuwa daga gida, 'yan uwa da dangi kaca-kaca sun kuwa matu'kar 'debe mata kewa dan kuwa hira auka rin'ka yi da su Hannah gashi da isheshshen abincin su suka taho wanda suka ci ya ishe su har da saura ma.
Abbas ma da yake yasan da zuwan ba'kin so bai ko le'ko gidan ba har sai bayan sallar maghrib, a lokacin kuwa dukkan ba'kin sun tafi saura ita 'daya.
Gudun hayaniyar su nema yasa be zo dawuri ba sai da ya tabbatar duk sun tafi dan yasan mata duk inda suka ha'du akwai surutu.
Yana shigowa gidan 'kamshi ya yi masa maraba, sosai da'din 'kamshin ya ratsa masa zuciya, a parlour ya zauna ya wani lumshe idanu yana sha'kan dadda'dan 'kamshin da ke tashi a parlourn.
Tsawon mintina goma sha yana zaune a parlourn, sai daga baya ne ya tashi ya kama hanyar 'dakin sa, yaso ya duba ta kafin ya wuce amma kawai sai ya barta ya shige dan agajiye yake gaba 'daya.
Teemah kam bata ma san ya dawo ba tana can kwance tayi zuru-zuru tsoro duk yabi ya cika mata zuciya, motsin kirki bata iya yi banda 'dan 'karan da fanka keyi babu abinda ke tashi a'dakin.
Tsoronta sake ninkuwa yakeyi aduk lokacin da idanunta ya kai ga kan agogon dake manne a bangon 'dakin, ganin lokaci na 'kara tafiya amma har yanzu shiru, tunanin inda Yayan ya tafi wannan lokacin ka'dai takeyi taso da ace wayarta na hannun ta da ta 'kira shi ko kuma ta 'kira Hannah ta sake ro'kon ta ko zata tausaya mata ta dawo dan taya ta zama.
Abbas kam yana shiga 'dakin sa yatar da shi tsab a gyare ga wani sassanyan 'kamshi na musamman daya ke fitarwa shima, duk dama ba'a birkice ya bar 'dakin ba amma yanayin daya samo shi a yanzun ya matu'kar birgeshi.
Wanka yashiga inda ya kwashi kimanin mintina 20 kafin ya fito, shiryawa yayi cikin kayan baccinsa masu birgewa sannan yafito yaje ba'kin 'kofar ta yayi mata knock, Teemah naji ta 'dan firgita amma dataji an sake bugawa sai ta taso a 'darare, da rawar murya tace " _waye ne_ ?
Da 'dan hanzari yace da ita
" _Open up pls, wa kike tunanin zaizo_ ?
Tana jin muryarsa ta yi saurin sa hannu ta bu'de 'kofan, shima Abbas juyawa yayi ya koma parlour, itama Teemah sai ta fito ta biyo shi abaya tare da fa'din " _sannu da zuwa Yayah_ "
" _Yauwa matsoraciya_ "
Yace da ita batare da ya waigo ba.
Dai-dai lokacin da ze zauna yace " _me kike yi a 'dakin dama_ "
Da " *bakomai* " tabashi amsa atakaice.
" _Tsoro ko_ ?
Yasake tambayar ta bayan ya daidai ta zamansa da kyau akan kujerar.
Tana tsaye bata zauna ba tace dashi " _Ni ka'dai ce fah agidan tun 'dazu, kuma nace Hannah ta zauna kar ta tafi amma_ _ta'ki yarda sai tayi tafiyarta kuma ni kuma tsoro nakeji_ "
" _Kin fiya tsoro daya ne ke, bagashi na dawo ba idan ta zauna ma me zata kare miki_ "
Yayi maganar yana 'ko'karin canja chanja channel 'din T.V dake faman aiki.
" _Ai zamuyi hira da ita_ "
" _Hmm_ "
Kawai yace batare da ya sake furta komai ba.
Shiru suka yi dukkan su na 'dan wani lokaci banda 'karan T.V babu komai.
Abbas ne ya yanke shirun da fa'din " _bani ruwa plz_ "
Tashi Teemah tayi a hankali ta nufi hanyar kitchen cikin cikin tafiyar ta me 'daukan hankali wanda ita kanta bata ma san tana yi ba, Abbas binta da idanu yayi yana 'kare mata kallo rigar dake jikinta roba ce, amma tabi duk jikinta ta kamata ta ko'ina, ilahirin shape 'din jikinta babu wanda be bayyana ba, harta shige ya daina kallon ta amma be 'dauke idanun sa daga wurin ba sai daya ga ta fito daga kitchen 'din ne yayi saurin juyar da 'kwayan 'idanun sa ka'dai batare da ya motsa kansa ba, gudun karta kama shi yana kallon ta.
Ruwan ta zuba masa cikin wani farin glass cup ta mi'ka masa, Abbas kar6a yayi yana kallon fuskar ta ita kuwa idanunta nakan cup 'din ne so bata san ma yana kallon ta ba, yana kar6a sai ya kai baki ya shanye ya sake mi'ka mata cup 'din.
Tana zubawa yasake shayewa sai ya dire cup 'din.
Teemah kai ta 'daga ganin irin yawan ruwan da ya sha suna ha'de idanu sai ya 'dage mata gira 'daya.
Ita kam kauda kanta tayi gefe tare da 'daukan cup 'din ta mi'ke tsaye domin mai dasu muhallin su, Abbas kam harda kishin gi'da ya sake bin ta da wani sabon kallon har taje ta dawo.
Sai data dawo sannan ya sake maida ta 'dakinsa ta 'dauko magungunan ta, data kawo ya sake sata ta dauko ruwa, zuwa yanzun kam tafara gajiya da aikan nasa, meyasa dama ya barata ta maida ruwan bayan yasan ze ce tasha magani, sai ta fara ha'de ranta tana kwa6a fuska.
Abbas da ya lura da ita sai yayi murmushin gefen baki kawai ya jijjiga kansa, ri'ke take da ruwan ahannun ta, yayin da shi kuma yake 6allan maganin amma ya tsareta da idanu har se da ta maida nata idanun 'kasa sannan shima ya kalli maganin dake hannunsa yace " _Ni kam ina fatan Allah ya nuna min ranar da matata zatayi farin ciki da kasancewar mu, ranar da zan ce tayi min abu ta aikata min batare da ta 6ata ranta ba_ "
Kanta ta 'dago ta kalleshi dan bata san inda kalaman nashi suka dosa ba sai kuwa suka ha'da idanu dashi, ko a fuskar sa da cikin idanunsa Teemah bata fahimci yanayin sa ba dan shi kullun ahakan yake da wuya ka fassara ainahin yanayin da ka ganshi aciki.
Jitayi ya cigaba da magana inda yace
" _Ban sani ba ko sai ranar dana mallaki Zahra ta, may be ita zatafi faranta min bazata dinga gajiya_ _da min hidima ba_ "
Shiru tayi tana tunanin _wacece kuma Zahra dayake magana akai haka_ ?
Maganin Abbas ya mika mata tare da fadin " _Kar6i kisha_ !"
Ita tunanin Zahra ne ya tsaye mata arai koda ya mika mata maganin ma kar6a tayi kawai ta rike a hannu ta zuba ma hannun idanu, sai daya sake cewa da ita tasha sannan ahankali taringa sha da 'dad'daya har ta shanye lokaci-lokaci takan 'daga ido ta kalleshi zuciyarta cike taf da tambaya amma takasa furtawa.
Koma wa yayi jikin kujera ya jingina sannan yace da ita " _ki ringa shan maganin ko bana gida kinga yau ma tun safe baki sha_ _ba_ "
Ahankali tace da shi
" _ai na riga na warke yanzu ni lafiyata 'kalau_ "!
" _Ban yarda ba, ban yarda da half treatment 'din nan ba ki rin'ka sha_ _akan lokaci kinji_ ?
Kai ta 'daga masa alamar taji, daga nan ta mike ta maida cup 'din ruwan inda ta dauko.
Abbas lumshe idanu yayi yanajin zuciyarsa na harbawa sosai yake jin wani sabon yanayi yana ratsa shi.
Koda ta dawo kuwa sai bata zauna ba ta wuce 'dakin ta inda ta watsa ruwa tare da canja shiga zuwa kayan bacci.
Zama tayi a bakin gadon ta tana tunanin wayarta sosai tayi missing wayarta a kwana biyun nan dan zama shirun yafara isan ta sosai, gashi ita ba gwanar zama ta kalli T.V ba da kuwa tasan zai 'debe mata kewa.
Abbas kam binta yayi da kallo har ta shige 'din sai ya saki guntun tsaki, har zuciyarsa yaji haushin fitan da tayi ahakan bayan yasan akwai maza a harabara gidan, batyan mai gadi yasan dole Hannah da driver zata zo amma shine an ta rai,a shi sai ta fita ahaka tana juya musu jiki, wama yasan irin yanda shigar tan ya birge su.
Wani tsakin ya 'kara ja ya koma 'dakin sa ya 'dauko keyn mota ko ta kan abincin bai bi ba ya yi waje abinsa.
Teemah kam jikin 'kofan ta mannu ta ringa sau'ke ajiyan zuciya, shab ta manta ma akan cewa ya tsani 'kun'kuni shiyasa tayi, da badan haka ba da ba za tayi masa ba acikin irin yanayin da ta ganshi 'dazun......
Afili ta ce " _kai_ _wannan_ _mutumin ba dai mugun hali ba"_
Bata fito ba sai da ta 'dau kusan 40 mins a'dakin sannan ta bu'de 'kofan ahankali ta le'ko, sam bataga alamun mutum ba kamar yadda bata ji motsin kowa ba dan haka sai ta fito gaba 'daya tana san'da ahankali.
Jin shiru a ko'ina ne yasa ta 'dan saki jikin ta ganin kamar baya gidan.
Coolern data bari a hanya 'dazu taje ta 'dauke sannan tafara bubbu'de su tana ganin abincin.
Wainar shinkafan data gani ce ka'dai ya birge ta dan haka sai ta 'diba tafara ci a hankali.
Sai da ta gama sannan ta koma 'dakinsa ta gyara shi da kyau babu wani datti amma sanda ta share shi tas ta kunna burner sai ta ja 'kofan ta rufe tare da komawa nata 'dakin duk sai data bisu ta kintsa su inda cikin 'kan'kanin lokaci 'kamshin gidan ya canja, lungu da sa'ko sassanyan 'kamshin turaren wuta ne kawai ke fitarwa.
Sai da ta gama da wannan sannan taji ta shiru, saboda babu wayar ta tare da ita, gashi kuma tana so tayi 'kira amma bata san yadda zatayi ba, ta manta 'dazu kuma bata ce da Hannah ta kawo mata ba.
Yana fita ko 1hr be kai ba yadawo sai gani tayi ana shigowa da drinks da snacks kala-kala ana ajiyewa.
Abinda kawai ya ha'da su cewa da yayi ta saka drnks 'din a fridge da yawa, ya kuma tsaya sai da yaga ta sa 'din ragowar kuma ta adana su kafin ya sake fita batare da yace da ita komai ba.
Zuwa 11am sai ba'ki suka rin'ka zuwa daga gida, 'yan uwa da dangi kaca-kaca sun kuwa matu'kar 'debe mata kewa dan kuwa hira auka rin'ka yi da su Hannah gashi da isheshshen abincin su suka taho wanda suka ci ya ishe su har da saura ma.
Abbas ma da yake yasan da zuwan ba'kin so bai ko le'ko gidan ba har sai bayan sallar maghrib, a lokacin kuwa dukkan ba'kin sun tafi saura ita 'daya.
Gudun hayaniyar su nema yasa be zo dawuri ba sai da ya tabbatar duk sun tafi dan yasan mata duk inda suka ha'du akwai surutu.
Yana shigowa gidan 'kamshi ya yi masa maraba, sosai da'din 'kamshin ya ratsa masa zuciya, a parlour ya zauna ya wani lumshe idanu yana sha'kan dadda'dan 'kamshin da ke tashi a parlourn.
Tsawon mintina goma sha yana zaune a parlourn, sai daga baya ne ya tashi ya kama hanyar 'dakin sa, yaso ya duba ta kafin ya wuce amma kawai sai ya barta ya shige dan agajiye yake gaba 'daya.
Teemah kam bata ma san ya dawo ba tana can kwance tayi zuru-zuru tsoro duk yabi ya cika mata zuciya, motsin kirki bata iya yi banda 'dan 'karan da fanka keyi babu abinda ke tashi a'dakin.
Tsoronta sake ninkuwa yakeyi aduk lokacin da idanunta ya kai ga kan agogon dake manne a bangon 'dakin, ganin lokaci na 'kara tafiya amma har yanzu shiru, tunanin inda Yayan ya tafi wannan lokacin ka'dai takeyi taso da ace wayarta na hannun ta da ta 'kira shi ko kuma ta 'kira Hannah ta sake ro'kon ta ko zata tausaya mata ta dawo dan taya ta zama.
Abbas kam yana shiga 'dakin sa yatar da shi tsab a gyare ga wani sassanyan 'kamshi na musamman daya ke fitarwa shima, duk dama ba'a birkice ya bar 'dakin ba amma yanayin daya samo shi a yanzun ya matu'kar birgeshi.
Wanka yashiga inda ya kwashi kimanin mintina 20 kafin ya fito, shiryawa yayi cikin kayan baccinsa masu birgewa sannan yafito yaje ba'kin 'kofar ta yayi mata knock, Teemah naji ta 'dan firgita amma dataji an sake bugawa sai ta taso a 'darare, da rawar murya tace " _waye ne_ ?
Da 'dan hanzari yace da ita
" _Open up pls, wa kike tunanin zaizo_ ?
Tana jin muryarsa ta yi saurin sa hannu ta bu'de 'kofan, shima Abbas juyawa yayi ya koma parlour, itama Teemah sai ta fito ta biyo shi abaya tare da fa'din " _sannu da zuwa Yayah_ "
" _Yauwa matsoraciya_ "
Yace da ita batare da ya waigo ba.
Dai-dai lokacin da ze zauna yace " _me kike yi a 'dakin dama_ "
Da " *bakomai* " tabashi amsa atakaice.
" _Tsoro ko_ ?
Yasake tambayar ta bayan ya daidai ta zamansa da kyau akan kujerar.
Tana tsaye bata zauna ba tace dashi " _Ni ka'dai ce fah agidan tun 'dazu, kuma nace Hannah ta zauna kar ta tafi amma_ _ta'ki yarda sai tayi tafiyarta kuma ni kuma tsoro nakeji_ "
" _Kin fiya tsoro daya ne ke, bagashi na dawo ba idan ta zauna ma me zata kare miki_ "
Yayi maganar yana 'ko'karin canja chanja channel 'din T.V dake faman aiki.
" _Ai zamuyi hira da ita_ "
" _Hmm_ "
Kawai yace batare da ya sake furta komai ba.
Shiru suka yi dukkan su na 'dan wani lokaci banda 'karan T.V babu komai.
Abbas ne ya yanke shirun da fa'din " _bani ruwa plz_ "
Tashi Teemah tayi a hankali ta nufi hanyar kitchen cikin cikin tafiyar ta me 'daukan hankali wanda ita kanta bata ma san tana yi ba, Abbas binta da idanu yayi yana 'kare mata kallo rigar dake jikinta roba ce, amma tabi duk jikinta ta kamata ta ko'ina, ilahirin shape 'din jikinta babu wanda be bayyana ba, harta shige ya daina kallon ta amma be 'dauke idanun sa daga wurin ba sai daya ga ta fito daga kitchen 'din ne yayi saurin juyar da 'kwayan 'idanun sa ka'dai batare da ya motsa kansa ba, gudun karta kama shi yana kallon ta.
Ruwan ta zuba masa cikin wani farin glass cup ta mi'ka masa, Abbas kar6a yayi yana kallon fuskar ta ita kuwa idanunta nakan cup 'din ne so bata san ma yana kallon ta ba, yana kar6a sai ya kai baki ya shanye ya sake mi'ka mata cup 'din.
Tana zubawa yasake shayewa sai ya dire cup 'din.
Teemah kai ta 'daga ganin irin yawan ruwan da ya sha suna ha'de idanu sai ya 'dage mata gira 'daya.
Ita kam kauda kanta tayi gefe tare da 'daukan cup 'din ta mi'ke tsaye domin mai dasu muhallin su, Abbas kam harda kishin gi'da ya sake bin ta da wani sabon kallon har taje ta dawo.
Sai data dawo sannan ya sake maida ta 'dakinsa ta 'dauko magungunan ta, data kawo ya sake sata ta dauko ruwa, zuwa yanzun kam tafara gajiya da aikan nasa, meyasa dama ya barata ta maida ruwan bayan yasan ze ce tasha magani, sai ta fara ha'de ranta tana kwa6a fuska.
Abbas da ya lura da ita sai yayi murmushin gefen baki kawai ya jijjiga kansa, ri'ke take da ruwan ahannun ta, yayin da shi kuma yake 6allan maganin amma ya tsareta da idanu har se da ta maida nata idanun 'kasa sannan shima ya kalli maganin dake hannunsa yace " _Ni kam ina fatan Allah ya nuna min ranar da matata zatayi farin ciki da kasancewar mu, ranar da zan ce tayi min abu ta aikata min batare da ta 6ata ranta ba_ "
Kanta ta 'dago ta kalleshi dan bata san inda kalaman nashi suka dosa ba sai kuwa suka ha'da idanu dashi, ko a fuskar sa da cikin idanunsa Teemah bata fahimci yanayin sa ba dan shi kullun ahakan yake da wuya ka fassara ainahin yanayin da ka ganshi aciki.
Jitayi ya cigaba da magana inda yace
" _Ban sani ba ko sai ranar dana mallaki Zahra ta, may be ita zatafi faranta min bazata dinga gajiya_ _da min hidima ba_ "
Shiru tayi tana tunanin _wacece kuma Zahra dayake magana akai haka_ ?
Maganin Abbas ya mika mata tare da fadin " _Kar6i kisha_ !"
Ita tunanin Zahra ne ya tsaye mata arai koda ya mika mata maganin ma kar6a tayi kawai ta rike a hannu ta zuba ma hannun idanu, sai daya sake cewa da ita tasha sannan ahankali taringa sha da 'dad'daya har ta shanye lokaci-lokaci takan 'daga ido ta kalleshi zuciyarta cike taf da tambaya amma takasa furtawa.
Koma wa yayi jikin kujera ya jingina sannan yace da ita " _ki ringa shan maganin ko bana gida kinga yau ma tun safe baki sha_ _ba_ "
Ahankali tace da shi
" _ai na riga na warke yanzu ni lafiyata 'kalau_ "!
" _Ban yarda ba, ban yarda da half treatment 'din nan ba ki rin'ka sha_ _akan lokaci kinji_ ?
Kai ta 'daga masa alamar taji, daga nan ta mike ta maida cup 'din ruwan inda ta dauko.
Abbas lumshe idanu yayi yanajin zuciyarsa na harbawa sosai yake jin wani sabon yanayi yana ratsa shi.
Koda ta dawo kuwa sai bata zauna ba ta wuce 'dakin ta inda ta watsa ruwa tare da canja shiga zuwa kayan bacci.
Zama tayi a bakin gadon ta tana tunanin wayarta sosai tayi missing wayarta a kwana biyun nan dan zama shirun yafara isan ta sosai, gashi ita ba gwanar zama ta kalli T.V ba da kuwa tasan zai 'debe mata kewa.