Sashe 63
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Lokacin da Abbas ya shigo domin ya gaisa da su Mummyn ya kuma yi musu sallama dan daga nan wucewa yake so yayi be gansu ba shikuma ba son ratsa cikin taron matan nan yake ba takaici yake ji idan ya gansu ayanzu bashi da burin daya wuce yaga ya bar garin Damaturu, yana ganin zai fi jin sassauci.
Koda yashigo bai gansu mummyn ba sai ya ciri wayarsa ya 'kira layinta sai kuma bata 'dauka ba, haka ma na Ummahn sa itama bata 'daga ba.
Hakan yasa da ya shigo kawai sai ya wuche 'dakin Mummyn direct dan zatan shi acan suke tunda bai gansu a babban palourn ba.
Da sallamar sa ya shiga 'dakin Hannah ce kawai ta amsa sallamar yayin da Teemah taji ta wata mummnar fa'duwar gaba ta zubawa 'kofar idanu har ya shigo, shima yana shigowa idanunsa akanta ya fara sau'ka.
Kallon kallo suka tsaya yi wa junansu, Abbas kyan da Teemahn tayi ne ya tafi da imanisa sai yaji wani 'daci azuciyarsa na takaicin dakilin kwalliyar tata.
Tunowa da yayi cewa yanzu fah Fateema matar mutun ce bashi da damar yi mata irin wannan kallon, take sai ya kauda kansa gefe tare da yin istigfari acikin ransa.
Dubansa ya mayar gun Hannah data tsaya tana 'kare musu kallo da mamaki inda ta kasa tsaida idanunta kan mutun 'aya sai juya idanunta take idan ta kalli wannan sai ta dawo ta kalli wannan.
_"Hannah ina Ummah na 'kira layinta bata 'daga ba?"_
Cikin sanyi yai maganar.
'Ko'karin fita daga 'dakin Hannah take yi tare da fa'din " _bari_ _indubo ta"_
Dakatar da jta yayi da fa'din _" a'a '_ _kyaleta ki sanar da ita na wuche kawai "_
_"Bata yi nisa bafa Yayah kuma ma dama tana so ta ganka injita"._
_"Toh sauri ki dabata karki 6ata lokaci "_ Inji Abbas 'din tare nufar wajen window ya tsaya yana kallon waje.
Teemah ma bayansa ta kalla ahankali ta tashi tare da saka takalmanta ta bar masa 'dakin dan bata san me zata ce dashi ba, wani lokaci sai ta ji tarasa 'kwarin gwiwar da har zata iya yimasa magana , ballantana yanzu da taganshi duk yayi sanyi sai taji ya cika mata idanu bazata iya ce da shi komai ba shiyasa ta yanke shawarar barin 'dakin.
Sallama yayi da su bayan Teemah ta'kira Mummyn saboda Ummah abubuwan dake gabanta dayawa, dama Hannah tace ya tsayan ne saboda ta tunawa Ummah fa'da mishi batun sar'kar ta data ke so ya siyan mata itama sai kuma Ummah bata samu daman zuwa sai dai Mummy duk da haka sai da ta tuna wa Mummyn.
Murmushi mummy tayi sannan tace.
_" ki bari bayanzu ba bayan kwana biyu idan ya koma da kaina zan sanar dashi kin ga lokacin_ _taro duk ya 'kare kowa hankalinsa ya dawo jikinsa zai fi_ _fahimta amma yanzu kinga al'amuran jama'ah_ _ko"_ .
_"Hakane mummy amma pls karki manta fah"_
" _Bazan manta ba insha Allahu"_
Duka akan tafiya sukayi wannan maganar daga nan suka yi shiru suka 'karasa 'dakin mummyn inda Abbas yake, Ummah ma ana tasame su bayan tagama abinda ke gabanta.
Abbas yau ko hanyar maiduguri be kalla bakawai ya shiga Tasha ya hau motar Kaduna dan takaici bai ko tsaya ya wuni agidan ba.
Ana idar da sallar azahar alace za'a tafi da amarya saboda yanayin nisa n da gurin ke da shi.
Tun lokacin da Teemah taji labarin tafiyar tafara kuka, hatta sabo shirin da ake sake yimata ma acikin kuka aka yishi har aka gama sai de ba'ayi mata make-up ba saboda hawayenta ya'ki tsayawa.
Daddy da kansaya ratso cikin matan yazo har 'dakin Mummy yakama hannunta izuwa sashen sa. Shi kanshi dadyn dauriya kawai yakeyi amma zuciyarsa ba da'di sam sai dai bazai iya barin hakan ya baiyana afili ba dan baya son Fateemah taga kasawarshi koka'dan, dan haka sai ya zaunar da ita agefensa akan kujera ganin su Daddyn Abuja na 'dakin sai ta zamo ta dawo 'kasa ta zauna tana maici gaba da kukanta.
Mahmud ne yasgigo shima da sallamarshi dan Abbah ne ya'kira shi awaya yace yazo nan'din yanzun nan shiyasa ya taho.
Dukkansu aka ha'da si aka yi musu fa'da sosai akan rayuwa Abbah ne yafara nasa akan kyautata mu'amala sai Daddyn Abuja yayi nasa akan tsoron Allah da bin dokokin sa azaman takewarsu, Daddy ne yayi daga 'karshe inda yaja hankalinsu akan ha'kuri da kaiwa zuciya nesa, Sosai nasihohin nasu suka ratsa su Teemah sai kuka takeyi harda shashshe'ka.
Dasuka gama ne Abbah, Daddyn Abuja harma da Mahmud 'din suka tafi suka bar 'dakin domin zuwa fara arranging yadda tafiya da amaryan zai kasance aka bar Daddy da Fateemansa ka'dai.
Dawowa tayi da kanta akan cinyar Daddyn ta kwantar dashi tana mai cigaba da kukanta.
Daddy sai ya fara bubbuga mata kai 'din ahankali alamar rarrashi tare da fa'din _" Haba_ _Daddy's Angel stop crying mana"!_
Cikin kukan tace
_"Dad...dy ni bana son in....tafi inbarku, bana son......auren Da...ddy "_
" _Kiyi ha'kuri Fateema!, aure dole ne zakiyishi, ko bakiyi yanzu ba dole watarana sai kinyishi ko dan cika sunnar ma'aiki sallallahu alaihi wa sallam (S.A.W), balle ma yanzu ke da kike tare da yayanki Mahmud, ga Antyn ki, ga Abbahn ki ma duk akusa dake, ai can 'dinma kamar gidane, karki damu kinji"_
Cikin shagwa6a tace
_" a' a ni Daddy nan nakeso"_
_"Toh shikenan kiyi shiru, zanje kwanan nan inkun tafi sai dai bazan gaya miki ranar ba, zanje amma idan naga kina kuka da rashin ji kullum toh bazan dawo dake gida ba, idan kuwa bakyayin ko 'daya daga ciki kika kwantar da hankalinki kika zauna da mijinki lafiya kika yi masa biyayya toh zan 'dauko ki in kawo ki gida kiga mummyn_ _ki kinji"._
Da kai ta amsa masa alamar taji.
Sai yace _" yauwa_ _my Angel share hawayen ki toh karki sake yin kuka"_
Share hawayen ta tayi harama da murmushi sai Daddy ya'kira mummy awaya yace zuso su tafi da ita.
Suma su mummy nasiha suka mata sosai sai dai Mummy kasa ri'ke nata hawayen tayi daga 'karshe ma kasa magana tayi dan yanda kuka yaci 'karfin ta.
Kusan duk wa'danda suke wurin sai da suka share hawaye dan ganin yanda Mummyn ke kuka.
Baranma Teemah data ji mahaifiyarta na kuka ai shikenan, da sauri tatafi jikin mummyn ta rungumeta tace " _Mummy ni bana so intafi inbarki.......mummy tunda ba...kyaso nima ba zanje ba"_
Kuka take tana maganar yayainda tausayinta ke 'kara cika zuciyar mummyn kamar tace Teemah bazata ko'ina ba, kamar tace babu inda yarta zata, karo na farko kenan da Teemahn zatayi doguwar tafiya batare da ita ba , she can't bear the pain, bazata iya jurewa ba , tayaya bazata tausayawa yarinyar da tsawon rayuwarta bata yishi batare da iyayenta ba,dai dai da rana daya bata ta6a kwana a inda ba mahaifiyarta ba sai gashi kwatsam zata tafi inda zai dauke ta tsawon lokaci kafin sugana. Kai Mummy ta dagata sama tace _" Allahu ga amanar ka nan Allah ka kula min da ita ka kareta daga sharrin masu sharri ka kareta daga dukkan abin kii!"_
Dai-dai nan Daddy ya shigo da niyyar sanar da su cewa angama komai lokacin tafiya tayi, sallamarsa ma bai 'karasheta ba ganin irin abinda ke faruwa a'dakin.
Cikin tsawa yace " _menene kuma haka Khadija_? _Yazakisa yarinya agaba kina aikin kuka inabaso kike ki karya mata gwiwa ba ?"_
Bai jira ji, cewar kowa ba ya 'karaso yaja hannun Teemahn yatada ita tsaye, _" tashi_ _mamana kyalesu ba mun gama magana ni da ke ba, meyasa zaki zo nana kuma_ _kina_ _kuka ?_
_"Daddy kuka_ _mummy takeyi_"
Baiyi magana ba kawai yaja hannunta suka bara 'dakin daf da 'kofa yatsaya yace _" mai_ _niyyan tafiya ta fito motoci na ready"_
Yayi maganar batare da ya juyo ya kalle su ba yana gama fa'da kuwa yasa kai yafice hannunsa ri'ke dana Teemahn.
Da kansa yahe yasanta amota,Ummah ne tazauna agefenta 'daya yayinda wata 'kanwarsu daddy da suke cousins tazauna 'daya gefen, Hannu da waus 'kawayen Teemahn su biyu suka zauna awata motar daban .
Mummy ko gurin tafitar ba ta fito ba ita kam tana ciki kawai tana jimamin rabuwa da 'yartata tana so ta tashi ta ko leke su ta window ma takasa ji tayi ga6o6in ta duk sun mata nauyi aranta sai take jin tamkar ta rabu da Teemahn nata ne rabuwa ta har abada, tana jin dirin tashin motocin kawai sai ta rintse idanun ta.
Basu tsaya ko'ina ba sai a Airport na Maiduguri inda daga nan suka hau jirgi sai garin ikko (LAGOS).
*****
Zaune acikin mota shiru ko wanda ke gefensa be kalla ba tunda ya shiga motar tunani ya sako shi agaba, tunanin yadda kunnan sa suka jiyo masa 'daurin aure tsakanin
" MAHMUD YUSUF MUH'D da Fateemah, yanaji yana gani aka 'daure sunan Fateema da waninsa, bashi ba.
Har suka isa kaduna babu wanda yako samu kallon arzi'ki acikin motar daga gurin Abbas, yana sau'ka ya tari adaidai ta yayi drop zuwa _Barrack 44_ dake cikin kadunan
inda Saleem abokinsa yake.
*Wash........*
*Naso yafi haka amma wallahi ansamu akasi, Please ayi ha'kuri da wannan* *insha Allahu zuwa gobe zakujini*
_Ina Team Mahmud ina jira daga gareku , idan naga sharhi ruwa-ruwan ta insha Allahu I_ _ll not fail_ _you agoben_ _zakujini idan muntashi cikin rayayyu._
_Team *ABBAS* ina kuke kuma 'din ku matso domin Abbas yace ayi muku albishir da new_ _catch 'din da_ _zai muku._ 😅
*Much luv MUTANE NAH😍 da sauran drama fah agaba* .👌🏻
*Keep following me* 👌🏻
👎🏻
_Comment_
_Vote_
_Share_
*Salmerhn ku ce* 😍
[10/2, 6:02 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_This page is specially dedicated_
_to CAPTAIN ABBAS FANS 1&2 your comments always drive me crazy Allah ya barmin ku._ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
_Dreams are like stars…....you may never touch them, but if you follow them they will lead you to your destiny._
🅿 *53*
Koda yashigo bai gansu mummyn ba sai ya ciri wayarsa ya 'kira layinta sai kuma bata 'dauka ba, haka ma na Ummahn sa itama bata 'daga ba.
Hakan yasa da ya shigo kawai sai ya wuche 'dakin Mummyn direct dan zatan shi acan suke tunda bai gansu a babban palourn ba.
Da sallamar sa ya shiga 'dakin Hannah ce kawai ta amsa sallamar yayin da Teemah taji ta wata mummnar fa'duwar gaba ta zubawa 'kofar idanu har ya shigo, shima yana shigowa idanunsa akanta ya fara sau'ka.
Kallon kallo suka tsaya yi wa junansu, Abbas kyan da Teemahn tayi ne ya tafi da imanisa sai yaji wani 'daci azuciyarsa na takaicin dakilin kwalliyar tata.
Tunowa da yayi cewa yanzu fah Fateema matar mutun ce bashi da damar yi mata irin wannan kallon, take sai ya kauda kansa gefe tare da yin istigfari acikin ransa.
Dubansa ya mayar gun Hannah data tsaya tana 'kare musu kallo da mamaki inda ta kasa tsaida idanunta kan mutun 'aya sai juya idanunta take idan ta kalli wannan sai ta dawo ta kalli wannan.
_"Hannah ina Ummah na 'kira layinta bata 'daga ba?"_
Cikin sanyi yai maganar.
'Ko'karin fita daga 'dakin Hannah take yi tare da fa'din " _bari_ _indubo ta"_
Dakatar da jta yayi da fa'din _" a'a '_ _kyaleta ki sanar da ita na wuche kawai "_
_"Bata yi nisa bafa Yayah kuma ma dama tana so ta ganka injita"._
_"Toh sauri ki dabata karki 6ata lokaci "_ Inji Abbas 'din tare nufar wajen window ya tsaya yana kallon waje.
Teemah ma bayansa ta kalla ahankali ta tashi tare da saka takalmanta ta bar masa 'dakin dan bata san me zata ce dashi ba, wani lokaci sai ta ji tarasa 'kwarin gwiwar da har zata iya yimasa magana , ballantana yanzu da taganshi duk yayi sanyi sai taji ya cika mata idanu bazata iya ce da shi komai ba shiyasa ta yanke shawarar barin 'dakin.
Sallama yayi da su bayan Teemah ta'kira Mummyn saboda Ummah abubuwan dake gabanta dayawa, dama Hannah tace ya tsayan ne saboda ta tunawa Ummah fa'da mishi batun sar'kar ta data ke so ya siyan mata itama sai kuma Ummah bata samu daman zuwa sai dai Mummy duk da haka sai da ta tuna wa Mummyn.
Murmushi mummy tayi sannan tace.
_" ki bari bayanzu ba bayan kwana biyu idan ya koma da kaina zan sanar dashi kin ga lokacin_ _taro duk ya 'kare kowa hankalinsa ya dawo jikinsa zai fi_ _fahimta amma yanzu kinga al'amuran jama'ah_ _ko"_ .
_"Hakane mummy amma pls karki manta fah"_
" _Bazan manta ba insha Allahu"_
Duka akan tafiya sukayi wannan maganar daga nan suka yi shiru suka 'karasa 'dakin mummyn inda Abbas yake, Ummah ma ana tasame su bayan tagama abinda ke gabanta.
Abbas yau ko hanyar maiduguri be kalla bakawai ya shiga Tasha ya hau motar Kaduna dan takaici bai ko tsaya ya wuni agidan ba.
Ana idar da sallar azahar alace za'a tafi da amarya saboda yanayin nisa n da gurin ke da shi.
Tun lokacin da Teemah taji labarin tafiyar tafara kuka, hatta sabo shirin da ake sake yimata ma acikin kuka aka yishi har aka gama sai de ba'ayi mata make-up ba saboda hawayenta ya'ki tsayawa.
Daddy da kansaya ratso cikin matan yazo har 'dakin Mummy yakama hannunta izuwa sashen sa. Shi kanshi dadyn dauriya kawai yakeyi amma zuciyarsa ba da'di sam sai dai bazai iya barin hakan ya baiyana afili ba dan baya son Fateemah taga kasawarshi koka'dan, dan haka sai ya zaunar da ita agefensa akan kujera ganin su Daddyn Abuja na 'dakin sai ta zamo ta dawo 'kasa ta zauna tana maici gaba da kukanta.
Mahmud ne yasgigo shima da sallamarshi dan Abbah ne ya'kira shi awaya yace yazo nan'din yanzun nan shiyasa ya taho.
Dukkansu aka ha'da si aka yi musu fa'da sosai akan rayuwa Abbah ne yafara nasa akan kyautata mu'amala sai Daddyn Abuja yayi nasa akan tsoron Allah da bin dokokin sa azaman takewarsu, Daddy ne yayi daga 'karshe inda yaja hankalinsu akan ha'kuri da kaiwa zuciya nesa, Sosai nasihohin nasu suka ratsa su Teemah sai kuka takeyi harda shashshe'ka.
Dasuka gama ne Abbah, Daddyn Abuja harma da Mahmud 'din suka tafi suka bar 'dakin domin zuwa fara arranging yadda tafiya da amaryan zai kasance aka bar Daddy da Fateemansa ka'dai.
Dawowa tayi da kanta akan cinyar Daddyn ta kwantar dashi tana mai cigaba da kukanta.
Daddy sai ya fara bubbuga mata kai 'din ahankali alamar rarrashi tare da fa'din _" Haba_ _Daddy's Angel stop crying mana"!_
Cikin kukan tace
_"Dad...dy ni bana son in....tafi inbarku, bana son......auren Da...ddy "_
" _Kiyi ha'kuri Fateema!, aure dole ne zakiyishi, ko bakiyi yanzu ba dole watarana sai kinyishi ko dan cika sunnar ma'aiki sallallahu alaihi wa sallam (S.A.W), balle ma yanzu ke da kike tare da yayanki Mahmud, ga Antyn ki, ga Abbahn ki ma duk akusa dake, ai can 'dinma kamar gidane, karki damu kinji"_
Cikin shagwa6a tace
_" a' a ni Daddy nan nakeso"_
_"Toh shikenan kiyi shiru, zanje kwanan nan inkun tafi sai dai bazan gaya miki ranar ba, zanje amma idan naga kina kuka da rashin ji kullum toh bazan dawo dake gida ba, idan kuwa bakyayin ko 'daya daga ciki kika kwantar da hankalinki kika zauna da mijinki lafiya kika yi masa biyayya toh zan 'dauko ki in kawo ki gida kiga mummyn_ _ki kinji"._
Da kai ta amsa masa alamar taji.
Sai yace _" yauwa_ _my Angel share hawayen ki toh karki sake yin kuka"_
Share hawayen ta tayi harama da murmushi sai Daddy ya'kira mummy awaya yace zuso su tafi da ita.
Suma su mummy nasiha suka mata sosai sai dai Mummy kasa ri'ke nata hawayen tayi daga 'karshe ma kasa magana tayi dan yanda kuka yaci 'karfin ta.
Kusan duk wa'danda suke wurin sai da suka share hawaye dan ganin yanda Mummyn ke kuka.
Baranma Teemah data ji mahaifiyarta na kuka ai shikenan, da sauri tatafi jikin mummyn ta rungumeta tace " _Mummy ni bana so intafi inbarki.......mummy tunda ba...kyaso nima ba zanje ba"_
Kuka take tana maganar yayainda tausayinta ke 'kara cika zuciyar mummyn kamar tace Teemah bazata ko'ina ba, kamar tace babu inda yarta zata, karo na farko kenan da Teemahn zatayi doguwar tafiya batare da ita ba , she can't bear the pain, bazata iya jurewa ba , tayaya bazata tausayawa yarinyar da tsawon rayuwarta bata yishi batare da iyayenta ba,dai dai da rana daya bata ta6a kwana a inda ba mahaifiyarta ba sai gashi kwatsam zata tafi inda zai dauke ta tsawon lokaci kafin sugana. Kai Mummy ta dagata sama tace _" Allahu ga amanar ka nan Allah ka kula min da ita ka kareta daga sharrin masu sharri ka kareta daga dukkan abin kii!"_
Dai-dai nan Daddy ya shigo da niyyar sanar da su cewa angama komai lokacin tafiya tayi, sallamarsa ma bai 'karasheta ba ganin irin abinda ke faruwa a'dakin.
Cikin tsawa yace " _menene kuma haka Khadija_? _Yazakisa yarinya agaba kina aikin kuka inabaso kike ki karya mata gwiwa ba ?"_
Bai jira ji, cewar kowa ba ya 'karaso yaja hannun Teemahn yatada ita tsaye, _" tashi_ _mamana kyalesu ba mun gama magana ni da ke ba, meyasa zaki zo nana kuma_ _kina_ _kuka ?_
_"Daddy kuka_ _mummy takeyi_"
Baiyi magana ba kawai yaja hannunta suka bara 'dakin daf da 'kofa yatsaya yace _" mai_ _niyyan tafiya ta fito motoci na ready"_
Yayi maganar batare da ya juyo ya kalle su ba yana gama fa'da kuwa yasa kai yafice hannunsa ri'ke dana Teemahn.
Da kansa yahe yasanta amota,Ummah ne tazauna agefenta 'daya yayinda wata 'kanwarsu daddy da suke cousins tazauna 'daya gefen, Hannu da waus 'kawayen Teemahn su biyu suka zauna awata motar daban .
Mummy ko gurin tafitar ba ta fito ba ita kam tana ciki kawai tana jimamin rabuwa da 'yartata tana so ta tashi ta ko leke su ta window ma takasa ji tayi ga6o6in ta duk sun mata nauyi aranta sai take jin tamkar ta rabu da Teemahn nata ne rabuwa ta har abada, tana jin dirin tashin motocin kawai sai ta rintse idanun ta.
Basu tsaya ko'ina ba sai a Airport na Maiduguri inda daga nan suka hau jirgi sai garin ikko (LAGOS).
*****
Zaune acikin mota shiru ko wanda ke gefensa be kalla ba tunda ya shiga motar tunani ya sako shi agaba, tunanin yadda kunnan sa suka jiyo masa 'daurin aure tsakanin
" MAHMUD YUSUF MUH'D da Fateemah, yanaji yana gani aka 'daure sunan Fateema da waninsa, bashi ba.
Har suka isa kaduna babu wanda yako samu kallon arzi'ki acikin motar daga gurin Abbas, yana sau'ka ya tari adaidai ta yayi drop zuwa _Barrack 44_ dake cikin kadunan
inda Saleem abokinsa yake.
*Wash........*
*Naso yafi haka amma wallahi ansamu akasi, Please ayi ha'kuri da wannan* *insha Allahu zuwa gobe zakujini*
_Ina Team Mahmud ina jira daga gareku , idan naga sharhi ruwa-ruwan ta insha Allahu I_ _ll not fail_ _you agoben_ _zakujini idan muntashi cikin rayayyu._
_Team *ABBAS* ina kuke kuma 'din ku matso domin Abbas yace ayi muku albishir da new_ _catch 'din da_ _zai muku._ 😅
*Much luv MUTANE NAH😍 da sauran drama fah agaba* .👌🏻
*Keep following me* 👌🏻
👎🏻
_Comment_
_Vote_
_Share_
*Salmerhn ku ce* 😍
[10/2, 6:02 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_This page is specially dedicated_
_to CAPTAIN ABBAS FANS 1&2 your comments always drive me crazy Allah ya barmin ku._ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
_Dreams are like stars…....you may never touch them, but if you follow them they will lead you to your destiny._
🅿 *53*