Sashe 48
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shiru Mahmud 'din yayi yana rarraba idanu , baya jin ya yiwa Abbah adalci idan yace " ehh bayaso" inkuwa yace yanaso toh tamkar ya siyawa gidan nan tashin hankali ne, tunda yasanAnty bazata ta6a goyon bayan Abbah akan maganar ba, bayaga haka ma shifa kwatata bayaso yayi aure yanzu, bayanzu ya shirya yin aure ba kuma ko zaiyi auren ma ba dai Fatima ba, sai dai kuma ai da yarinyar da Anty ta keso ya aura 'dinnan gara Fatima sau dubu akanta, kai bama ha'di, duk itama Fatiman be ta6a yi mata kallon so ba , be ta6a ko kwatanta wai shi ze so ta ba, shi bai ma da plan 'din yin aure akwana kusa amma be san dalilin Abbah na nema masa auren Fatima ba.
Yace da ace Abbah zai bashi za6i da ita Muniran ze za6a saboda wani dalili.
Yana cikin tunanin ya tsinkayo muryar
Abbah yana sake maimaita tambayar daya yi masa da farko ha'di da cewa " kar ka damu Mahmud ka bu'de zuciyarki kasanar dani abinda ke ranka ,ni mahaifinka ne, bazan ta6a 'kin kar6ar kowacce irin uzuri daga gareka ba, matu'kar kaga za6in dana ma ka be maka ba ka sanar dani"
Numfasawa Abban yai jin har yanzu Mahmud be ce komai ba sai ya'kara cewa " sai dai inason kasan wani abu Mahmud har abada ni mahaifinkane, me 'kaunarka ne, bazan ta6a yima za6in da nasan zai cutar da kai ba, idan waccen yarinyar ne da mahaifiyar ka ke magana akai i thought na maka bayani, bincekena be nuna min komai na alkahiri tattare da su ba shiyasa bazan ita barinka ka auri yarinyar ba, amma bansani ba ko kana son abinka ahaka, feel free ka sanar dani ra'ayinka kaji Mahmud"!
Da 'kyar Mahmud ya bu'di baki yace.
" Abbah.......sai kuma yayi shiru.
" Inajinka "
"Abbah ban'ki za6in da kayimin ba, na amince kuma nagode sosai, Allah ya 'kara girma".
Albarka Abban nasa yata saka masa saboda farin cikin be watsa masa 'kasa a idanu ba, ha'ki'ka wannan ranar ta farin ciki ce agareshi ,daga nan ya sallami Mahmud ya tafi.
Koda ya koma 'dakinsa kuwa zama yayi kawai abakin gado ya dafe kansa dake masa sara ba 'ka'kkautawa, kasa aiwatar da komai yayi alokacin jin abin yake kamar amafarki, " _wai shi_ _aure, auren ma_ _kuma_ _Teemah_ " .
Yana a zaunen wayarsa tafara ringing se ya 'kyaleta danji yayi ma ta 'kara masa takaici, kusan 'kiran zai tsinke sannan yasa hannu ya 'dauko ha'di da jan tsaki domin da farko beyi niyyar 'dauka ba amma da 'karan yayi yawa ne yasashi bashiri ya janyo ko duba sunan me 'kiran beyiba yayi picking kawai ya kai kunnensa.
Shiru yayi ko daya 'dauki 'kiran amma daya jiyo muryar Abbas ne sai ya 'dan saki ransa ka'dan.
Bayan sun gaisa sai Abbas 'din ya sanar dashi cewa yana Abuja yau 'din nan ya sau'ka,
Take sai shima ya bashi amsa da fa'din nima ina hanya insha Allahu"
"Toh se ka iso"
Daganan suka yi sallama kowa ya ajiye wayar.
Mahmud be fito daga 'dakin nasa ba sai da shirin tafiya Abuja, a harabar gida yasamu Abbah ya sanar dashi cewa zashi Abuja.
" ina fatan lafiya"
Abban ya tambaye shi
Sai Mahmud ya bashi amsa da "ehh lafiya 'lau kawai zashi ne yana da appointment da wani acan"
Fatan Allah ya kiyaye Abbah yayi masa sannan yace ko akwai wani problem "?
Mahmud yace "a'a
Jinjina kai Abbah yayi.
Daganan Mahmud yayi tafiyarsa yakama hanyan Abuja.
*ABUJA*
Abbas bacci yakeyi lokacin da Mahmud ya isa gidan, wanda baccin ya 'dauke shi sa'ilin yana kwance akan kujera a parloun dake 6angarensa, yana tsaka da tunanin Fatimansa baccin yayi awon gaba dashi.
Mahmud na shigowa 6angaren nasa sai kuwa shima ya farka daga baccin da yakeyi 'din, dama shi Abbas haka yake sam baya bacci me nauyi, da salati ya farga daga baccin sai idanunsa ya sau'ka akan Mahmud dake tsaye yana kallonsa yana ayyana dama shine a irin wannan yanayin narshin damuwa amma shi kam be san ranar da farin ciki zata 'dore agareshi ba.
Da sauri Abbas ya mi'ke zaune yana masa murmushi, " harka iso ne" Abbas 'din ya fa'di.
Sai dai ga mamakinsa fuskar Mahmud a 'daure take tamau babu fara'a balle yayi tunanin samun amasar shi, damuwa ce 'karara tattare da fuska da kuma yanayin Mahmud 'din, dama yasan za'a rina domin tun lokacin dasukayi waya da Mahmud ya fahimci ba daidai yake ba sai kuma gashi yanzu daya ganshi da idanunsa sai yafi gasgata zuciyarsa fiye da 'dazun dayaji muryarsa acikin wayan.
Be ce da Mahmud 'din komai ba kawai sai ya tashi ya wuce cikin bedroom 'dinsa, bathroom ya fa'da bayan ya cire kayan dake jikinsa ya watso ruwa tare da canja kayan dake jikin sa zuwa dogon wandon jeans da rigarsa fara sa6anin da dayake sanye da 3quatern wando baki da kuma singlet.
Kayan daya saka 'din sun matu'kar amsan jikinsa sai suka 'kara fito da ainahin kyaunsa da kwarjininsa afili.
Sake fitowa yayi cikin takunsa na 'kasaita ya nufo palourn nasa inda yabar Mahmud, turus shima ya tsaya mamaki ne ya 'kara cikashi ganin ayanda ya bar Mahmud 'din ahaka yadawo yasame shi tsaye hannayensa duka zube acikin aljihun wandonsa.
Abbas aransa yajinjina wannan lamari " lalle Mahmud na cikin damuwa sosai" shi kanshi abinda ke damun Mahmud 'din sai ya fara damunsa tun ma kafin yaji menene.
Sosai ya tsorata da yanayin Mahmud 'din kasancewarsa mutun me surutu da haba haba da jama'a, da wuya kaganshi a irin wannan yanayin da yake ciki ayanzun in dai bada wani kwakkwaran dalili ba.
Hakanne ma fa yasa koda yaje yin shirin sa be 'dau dogon lokaci ba ya kamalla dawuri ya wuri ya fito dan ya yaji me ke faruwa.
Abotarsu daga Allah ne, tun lokacin dasuka ha'du a damaturu sai Allah ya sanya musu 'kaunar junansu sannan suna mutunta juna tare da damuwa da damuwar junansu tamkar 'yan uwa na jini.
Abbas na kammala tunanin nasa sai ya wuceh wurin fridge ya 'dauko fresh milk tare da glass cup guda biyu ahannunsa.
" why are you still standing Mahmud ka zauna mana zaifi ai ko"
Yafa'da bayan ya iso ya tsaya daga bayan Mahmud 'din.
Ahankali Mahmud ya taka yaje ya zauna akujera me zaman mutun biyu yayin da Abbas yabishi abaya ya joining 'dinsa suka zauna atare.
Yana zama sai ya fara tsiyaya fresh milk 'din a ' daya daga cikin kofunan daya kawo 'din bayan ya ajiye su akan centre table dake gabansu.
Abbas mi'kawa Mahmud cup 'din yayi batare da yayi magana ba, sai alokacin kuma Mahmud yayi ajiyar zuciya tare da huro zazzafan iska da 'karfi daga bakinsa sannan ya 'daga lumsassun idanunsa ya kalli Abbas da su.
Shikuwa Abbas sai ya 'dage masa gira 'daya tare da nuni da abinda ke ri'ke ahannunsa da idanunsa alamar " anshi mana" .
Hakan da Abbas yayi ne yasa Mahmud shima ya kallo hannun Abbas 'din sannan a hankali ya cira hannunsa ya kar6i cup 'din daga hannun Abbas.
" hmm "
Abbas yace tare da jijjiga kansa bayan Mahmud ya kar6i abinda yake bashi 'din ,sake jinjinawa wannan al'amarin yakeyi dahar ya iya meda Mahmud haka a 'dan 'kan'kanin lokaci,because it's hardly kaga Mahmud na fishi arayuwarsa.
Shima Abbas tsiyayan fresh milk 'din yayi yasha sannan ya ajiye cup 'din ahankali, sar'kafe hannanyensa yayi cikin junansu bayan ya gyara zamansa da kyau ya fuskanci Mahmud 'din sai yace masa " naganka wani iri, hope all is well with u"?
Comment
Vote
Share
*Salmerh* 😍
[10/2, 6:00 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO* 😍
*Salmerh nayi muku* *fatan alkhairi*
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
👎🏻
*HAPPY JUMMA'AT* *2 ALL* *MUSLIMS* .
🅿 *41*
" hmm"
kawai Mahmud yace daganan ya kuma yin shiru.
Shirun da Abbas yaji ne yasa ya 'dago kansa ya kalli Mahmud da kyau,
aransa yake tunanin
" wai yau Mahmud ne haka?
Abin na bashi mamaki sosae musamman da yaga yanda idanunsa suka koma ja alamar yana tattare da 6acin rai sosai.
Sake 'daukan cup 'din dake gabansa yayi ya 'kara kur6an freshmilk 'din, kafin ya cire kofin abakin sa yajiyo muryar Mahmud yana furta " Fatima"
irin amamakance 'dinnan, Abbas bewani damu ba koda yaji ya ambaci sunan domin shi ayanzu bashi da burin da ya wuce yaji meke tafe da Mahmud 'din dan haka sai yaci gaba da shan abinsa ahankali batare da ya tankawa Mahmud ba.
Kallon Mahmud yaci gaba dayi daya zurawa centre table 'din dake gabansu idanu tambayr Mahmud ya yanke shawaran yi inda yace " wacce Fatima kuma Mahmud" yana gama fa'di ya'kara kaiwan cup a bakinsa.
Mahmud kuwa kamar an tsikare shi ya mi'ke tsaye yaci gaba da fa'din
" _Teemah fah_ Abbas, _wai_ _Abbah na Teemah zai_ _aura min "_.
Abbas be san lokacin da ya furzo freshmilk 'din da ya kur6a ba, wanda ke bakinsa dai dai yasha kenan yaji maganar Mahmud 'din tamkar atsakar kansa yayi ta, hakan yasa ya furzo shi da 'karfin da bai shirya ba sai ya zarce da tari.
Sosai tarin ya sar'ke shi tamkar wani me ciwon TB dan har Mahmud dake tsaye cikin 6acin rai ma saida ya taho da sauri kusa da shi yana masa sannu, fridge Mahmud yakoma ya 'dauko masa ordinary ruwa ya bu'de marfin sannan ya mi'ka masa, ka'dan Abbas yasha sai ya ajiye goran kana yaci gaba da kallon Mahmud tamkar wani sabon halitta ya gani.
Shiru suka yi dukkan su, na 'dan wani lokaci yayin da Abbas yake ta addu'a aransa cewa " Allah yasa kunnuwansa ba dai dai suka jiyo masa ba, inma dai dai ne Allah yasa ba tashi Fatiman Mahmud yake nufi ba ".
Murmushi Mahmud yayi wanda ni kaina bansan ma'anar ta ba domin bata farin ciki bace, sannan yaci gaba da fa'din " kamar de ni, Abbas kaima kayi mamaki ko?
Shiru Abbas yayi yana kallon sa bashi da buri ayanzu illah yaji 'karshen zancen Mahmud 'din.
Yace da ace Abbah zai bashi za6i da ita Muniran ze za6a saboda wani dalili.
Yana cikin tunanin ya tsinkayo muryar
Abbah yana sake maimaita tambayar daya yi masa da farko ha'di da cewa " kar ka damu Mahmud ka bu'de zuciyarki kasanar dani abinda ke ranka ,ni mahaifinka ne, bazan ta6a 'kin kar6ar kowacce irin uzuri daga gareka ba, matu'kar kaga za6in dana ma ka be maka ba ka sanar dani"
Numfasawa Abban yai jin har yanzu Mahmud be ce komai ba sai ya'kara cewa " sai dai inason kasan wani abu Mahmud har abada ni mahaifinkane, me 'kaunarka ne, bazan ta6a yima za6in da nasan zai cutar da kai ba, idan waccen yarinyar ne da mahaifiyar ka ke magana akai i thought na maka bayani, bincekena be nuna min komai na alkahiri tattare da su ba shiyasa bazan ita barinka ka auri yarinyar ba, amma bansani ba ko kana son abinka ahaka, feel free ka sanar dani ra'ayinka kaji Mahmud"!
Da 'kyar Mahmud ya bu'di baki yace.
" Abbah.......sai kuma yayi shiru.
" Inajinka "
"Abbah ban'ki za6in da kayimin ba, na amince kuma nagode sosai, Allah ya 'kara girma".
Albarka Abban nasa yata saka masa saboda farin cikin be watsa masa 'kasa a idanu ba, ha'ki'ka wannan ranar ta farin ciki ce agareshi ,daga nan ya sallami Mahmud ya tafi.
Koda ya koma 'dakinsa kuwa zama yayi kawai abakin gado ya dafe kansa dake masa sara ba 'ka'kkautawa, kasa aiwatar da komai yayi alokacin jin abin yake kamar amafarki, " _wai shi_ _aure, auren ma_ _kuma_ _Teemah_ " .
Yana a zaunen wayarsa tafara ringing se ya 'kyaleta danji yayi ma ta 'kara masa takaici, kusan 'kiran zai tsinke sannan yasa hannu ya 'dauko ha'di da jan tsaki domin da farko beyi niyyar 'dauka ba amma da 'karan yayi yawa ne yasashi bashiri ya janyo ko duba sunan me 'kiran beyiba yayi picking kawai ya kai kunnensa.
Shiru yayi ko daya 'dauki 'kiran amma daya jiyo muryar Abbas ne sai ya 'dan saki ransa ka'dan.
Bayan sun gaisa sai Abbas 'din ya sanar dashi cewa yana Abuja yau 'din nan ya sau'ka,
Take sai shima ya bashi amsa da fa'din nima ina hanya insha Allahu"
"Toh se ka iso"
Daganan suka yi sallama kowa ya ajiye wayar.
Mahmud be fito daga 'dakin nasa ba sai da shirin tafiya Abuja, a harabar gida yasamu Abbah ya sanar dashi cewa zashi Abuja.
" ina fatan lafiya"
Abban ya tambaye shi
Sai Mahmud ya bashi amsa da "ehh lafiya 'lau kawai zashi ne yana da appointment da wani acan"
Fatan Allah ya kiyaye Abbah yayi masa sannan yace ko akwai wani problem "?
Mahmud yace "a'a
Jinjina kai Abbah yayi.
Daganan Mahmud yayi tafiyarsa yakama hanyan Abuja.
*ABUJA*
Abbas bacci yakeyi lokacin da Mahmud ya isa gidan, wanda baccin ya 'dauke shi sa'ilin yana kwance akan kujera a parloun dake 6angarensa, yana tsaka da tunanin Fatimansa baccin yayi awon gaba dashi.
Mahmud na shigowa 6angaren nasa sai kuwa shima ya farka daga baccin da yakeyi 'din, dama shi Abbas haka yake sam baya bacci me nauyi, da salati ya farga daga baccin sai idanunsa ya sau'ka akan Mahmud dake tsaye yana kallonsa yana ayyana dama shine a irin wannan yanayin narshin damuwa amma shi kam be san ranar da farin ciki zata 'dore agareshi ba.
Da sauri Abbas ya mi'ke zaune yana masa murmushi, " harka iso ne" Abbas 'din ya fa'di.
Sai dai ga mamakinsa fuskar Mahmud a 'daure take tamau babu fara'a balle yayi tunanin samun amasar shi, damuwa ce 'karara tattare da fuska da kuma yanayin Mahmud 'din, dama yasan za'a rina domin tun lokacin dasukayi waya da Mahmud ya fahimci ba daidai yake ba sai kuma gashi yanzu daya ganshi da idanunsa sai yafi gasgata zuciyarsa fiye da 'dazun dayaji muryarsa acikin wayan.
Be ce da Mahmud 'din komai ba kawai sai ya tashi ya wuce cikin bedroom 'dinsa, bathroom ya fa'da bayan ya cire kayan dake jikinsa ya watso ruwa tare da canja kayan dake jikin sa zuwa dogon wandon jeans da rigarsa fara sa6anin da dayake sanye da 3quatern wando baki da kuma singlet.
Kayan daya saka 'din sun matu'kar amsan jikinsa sai suka 'kara fito da ainahin kyaunsa da kwarjininsa afili.
Sake fitowa yayi cikin takunsa na 'kasaita ya nufo palourn nasa inda yabar Mahmud, turus shima ya tsaya mamaki ne ya 'kara cikashi ganin ayanda ya bar Mahmud 'din ahaka yadawo yasame shi tsaye hannayensa duka zube acikin aljihun wandonsa.
Abbas aransa yajinjina wannan lamari " lalle Mahmud na cikin damuwa sosai" shi kanshi abinda ke damun Mahmud 'din sai ya fara damunsa tun ma kafin yaji menene.
Sosai ya tsorata da yanayin Mahmud 'din kasancewarsa mutun me surutu da haba haba da jama'a, da wuya kaganshi a irin wannan yanayin da yake ciki ayanzun in dai bada wani kwakkwaran dalili ba.
Hakanne ma fa yasa koda yaje yin shirin sa be 'dau dogon lokaci ba ya kamalla dawuri ya wuri ya fito dan ya yaji me ke faruwa.
Abotarsu daga Allah ne, tun lokacin dasuka ha'du a damaturu sai Allah ya sanya musu 'kaunar junansu sannan suna mutunta juna tare da damuwa da damuwar junansu tamkar 'yan uwa na jini.
Abbas na kammala tunanin nasa sai ya wuceh wurin fridge ya 'dauko fresh milk tare da glass cup guda biyu ahannunsa.
" why are you still standing Mahmud ka zauna mana zaifi ai ko"
Yafa'da bayan ya iso ya tsaya daga bayan Mahmud 'din.
Ahankali Mahmud ya taka yaje ya zauna akujera me zaman mutun biyu yayin da Abbas yabishi abaya ya joining 'dinsa suka zauna atare.
Yana zama sai ya fara tsiyaya fresh milk 'din a ' daya daga cikin kofunan daya kawo 'din bayan ya ajiye su akan centre table dake gabansu.
Abbas mi'kawa Mahmud cup 'din yayi batare da yayi magana ba, sai alokacin kuma Mahmud yayi ajiyar zuciya tare da huro zazzafan iska da 'karfi daga bakinsa sannan ya 'daga lumsassun idanunsa ya kalli Abbas da su.
Shikuwa Abbas sai ya 'dage masa gira 'daya tare da nuni da abinda ke ri'ke ahannunsa da idanunsa alamar " anshi mana" .
Hakan da Abbas yayi ne yasa Mahmud shima ya kallo hannun Abbas 'din sannan a hankali ya cira hannunsa ya kar6i cup 'din daga hannun Abbas.
" hmm "
Abbas yace tare da jijjiga kansa bayan Mahmud ya kar6i abinda yake bashi 'din ,sake jinjinawa wannan al'amarin yakeyi dahar ya iya meda Mahmud haka a 'dan 'kan'kanin lokaci,because it's hardly kaga Mahmud na fishi arayuwarsa.
Shima Abbas tsiyayan fresh milk 'din yayi yasha sannan ya ajiye cup 'din ahankali, sar'kafe hannanyensa yayi cikin junansu bayan ya gyara zamansa da kyau ya fuskanci Mahmud 'din sai yace masa " naganka wani iri, hope all is well with u"?
Comment
Vote
Share
*Salmerh* 😍
[10/2, 6:00 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO* 😍
*Salmerh nayi muku* *fatan alkhairi*
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
👎🏻
*HAPPY JUMMA'AT* *2 ALL* *MUSLIMS* .
🅿 *41*
" hmm"
kawai Mahmud yace daganan ya kuma yin shiru.
Shirun da Abbas yaji ne yasa ya 'dago kansa ya kalli Mahmud da kyau,
aransa yake tunanin
" wai yau Mahmud ne haka?
Abin na bashi mamaki sosae musamman da yaga yanda idanunsa suka koma ja alamar yana tattare da 6acin rai sosai.
Sake 'daukan cup 'din dake gabansa yayi ya 'kara kur6an freshmilk 'din, kafin ya cire kofin abakin sa yajiyo muryar Mahmud yana furta " Fatima"
irin amamakance 'dinnan, Abbas bewani damu ba koda yaji ya ambaci sunan domin shi ayanzu bashi da burin da ya wuce yaji meke tafe da Mahmud 'din dan haka sai yaci gaba da shan abinsa ahankali batare da ya tankawa Mahmud ba.
Kallon Mahmud yaci gaba dayi daya zurawa centre table 'din dake gabansu idanu tambayr Mahmud ya yanke shawaran yi inda yace " wacce Fatima kuma Mahmud" yana gama fa'di ya'kara kaiwan cup a bakinsa.
Mahmud kuwa kamar an tsikare shi ya mi'ke tsaye yaci gaba da fa'din
" _Teemah fah_ Abbas, _wai_ _Abbah na Teemah zai_ _aura min "_.
Abbas be san lokacin da ya furzo freshmilk 'din da ya kur6a ba, wanda ke bakinsa dai dai yasha kenan yaji maganar Mahmud 'din tamkar atsakar kansa yayi ta, hakan yasa ya furzo shi da 'karfin da bai shirya ba sai ya zarce da tari.
Sosai tarin ya sar'ke shi tamkar wani me ciwon TB dan har Mahmud dake tsaye cikin 6acin rai ma saida ya taho da sauri kusa da shi yana masa sannu, fridge Mahmud yakoma ya 'dauko masa ordinary ruwa ya bu'de marfin sannan ya mi'ka masa, ka'dan Abbas yasha sai ya ajiye goran kana yaci gaba da kallon Mahmud tamkar wani sabon halitta ya gani.
Shiru suka yi dukkan su, na 'dan wani lokaci yayin da Abbas yake ta addu'a aransa cewa " Allah yasa kunnuwansa ba dai dai suka jiyo masa ba, inma dai dai ne Allah yasa ba tashi Fatiman Mahmud yake nufi ba ".
Murmushi Mahmud yayi wanda ni kaina bansan ma'anar ta ba domin bata farin ciki bace, sannan yaci gaba da fa'din " kamar de ni, Abbas kaima kayi mamaki ko?
Shiru Abbas yayi yana kallon sa bashi da buri ayanzu illah yaji 'karshen zancen Mahmud 'din.