Sashe 2
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Bari toh na dauko maka kudin "
tana fada ta miqe ta nufi bedroom dinta
2k takawo ta miqa masa.tare da zama a inda ta tashi dazu
Abbas. Bai kar6i kudin ba illah dariyah yayi kadan sannan yace
"Mummy inaga fah bazai wuce 1k ba kudin, dakyar ma inzai kai.
Cewa tayi kar6i de nikam Abbas ka kaimasa,idan kuma kaje da 1k din shikuma yace bai isa bafah, cewa yayi da ita "zai ma isa mummy "
Sa ke miqa masa kudin tayi tana fadin
"ungo kaje Abbas bana son musu"
Kar6a yayi sannan ya juya ya fita yana fadin
"sai na dawo mummy"
"Uhm"
kawai tace dashi sa nnan ta maida idonta taci gaba da kallon data keyi a television.
Teemah kuwa nacan bacci ne ma yadauke ta bayan fanni tamata wanka,kafin ta ahafa mata mai sai bacci ya dauke ta,ganin hakan fanni tasa ka mata pant kawai tabarta,adakin tafito taci gaba da ayyukanta.
,3:00 dot tatashi abaccin, dayake ranar alhamis ce, ba islamiyah,
shiyasa babu wanda ya damu da baccin datayin.
Tana tashi kuwa dakin mummy ta fara zuwa da kwa6a66an fuskarta irin na yarinta da kuma yanayin bacci.
Tura qofar tayi tashiga,gani tayi bakowa adakin,amma jin motsin ruwa abayin yasata gane cewa mummyn nata bayi ta shiga,hakan yasa ta nufi bakin gadon mummyn ta dora kanta akai,amma 'kafafunta suna a qasa.
Tsawon minti biyar mummyn ta qara sannan ta fito daga bayin,ganin Teemahr ahaka yasa ta taho gareta
Mummy
Zama tayi abakin gadon itama sannan ta ce
"ya akayi ne 'yan mata"
Ta fadi tare da dago kan teemar ta tsayar da ita.
lumshashshun idanunta ta sau'ke akan na mummyn batare da tayi magana ba.
Ganin hakan yasa mummyn ta kama hannunta ta koma da ita bayin ta sake watsa mata ruwa dan ta warware daga baccin da tayin.
Tare suka fito da mummyn
Amma sai ita mummyn tawuce gaban madubi ta zauna akan dressing stool da niyyan yin shafa.
Gani tayi Teemar still tana tsaye,
"Ke baki da kunya ne kam da kika tsaya ahakan din"
mummyn tace da ita da dan tsawa kadan
"Maza jeki fanni tasa miki kayanki sai kidawo"mummyn tasake fada mata amma wannan karon idonta naga shafa man data keyi ne.
Pant din data cire shita dauka ta mayar jikinta sannan ta nufo inda mummyn ta ke ahankali,
Jikin mummy taje ta dora kanta a bayanta,
mummyn bata kulata ba itama ta ci gaba da abinda takeyi,sai bayan tagama ne zata miqe sannan ta sa hannu ta jawo ta gabanta
Kallon fuskar ta mummyn tayi da kyau sannan tace "wai ni yau me ke damunki mamana"?
Bude baki teeman ta yi tace
"Daddy! "
Mummyn kallonta tasakeyi tare da fadin
"me kuma daddyn yayi"?
Kwa6ah fuska Teema tayi tare da turo baki kamar anmata wani abin ne
Ganin hakan da mummyn tayi yasa ta fadin
"tsaya toh bari idan na shirya sai in qira miki shi.
Kai Teeman tadaga alamar toh
"Maza kema jeki wajen Fanni kice tasaka miki kayanki, Inyaso sai ki dawo inqira miki shidin kinji mamana"
mummy ne yi wannan maganar alokacin data duba kayan dazata dauko.
Teema yi tayi kamar bataji abinda mummyn tace da ita ba.
Wata super exclusive atampa mummyn tadauko mai kalar ganye da zanen yellow yellow ajiki,baqaramar kar6arta kayan suka yi ba,tana gama shiri takamo hannun Teema tare daukan wayarta suka fito parlour, ahanyan zuwan ta ke cewa "bakijin magana ko Teemah?
So kike Abbas yayi fishi yadaina rakaki school ko?
sai yanzu Teemah ta 6udi baki tace
"a'a mummy zanfara jin magana",
"Karki fada mishi kinji mummy"
Murmushi kawai mummyn tamata,
tunkan su qaraso mummy tafara kwalla qiran fanni,bakinta biyu ana ukun fanni ta amsa tare da nufowa parlourn da hanzarinta.
Atare suka iso cikin parlourn da fanni
"Gani hajiya"
Fannin ta fada tana mai risinar da kanta
Mummyn na shirin zama tace da fannin
"Don allah taimakeni da kayan yarinyar nan,yau rigima ta ke ji dashi"
"Toh hajiya"
Fannin tace tare da juyawa dan dauko
abinda hajiyar ta umarce ta
Mummyn ne taqara fadin
"kinga fanni harda man shafar ta ki dauko min pls"
"Uhm"
fannin tace sannan taci gaba da tafiyah
Mummy wayarta tadago tayi dialling number din Daddy
Sallama tayi bayan yadauki qiran
Shima daddyn ya masa mata
"Yah akayi ne uwar gida?
Lpy lau"
Cewar mummyn sannan ta ciga ba dafadin
"Wannan qiran bana wa bane alhaji na angel dinka neh."
Cewa daddyn yayi "ahh toh bata mana "
"Ina take "?
Yasake Fada !
Teemah da tun da taji muryar daddynta ta matso da sauri kamar ba wacce ta ke ta kwa6a fuska dazu ba.
Kallonta mummy tayi taga yanda ta warware daga sakalcin data ke yimata dazu.
"Ungo mummyn ta ce da ita"
Dawuri ta kar6a sannan taja gefe ta zauna akan wata kujerar daban dan nesa da mummyn,sannan ta dago wayar ta qara akunnenta.
"Daddy" tace da farin ciki afuskarta
cewa yayi "na'am mamana"!
" yah school?
"tace lafiya daddy "
"Yauwa mamana kina karatu ko?
Kai ta daga alamar ehh
Daddy yaushe zaka dawo ?
Cemata yayi "very soon angel zan dawo"
"kin ci abinci ko? Ya tambayeta
Cemasa tayi " a'a daddy apple naci!
Yayah ne ya siyamin ahanyar school dinmu.
yace
"Gaskiya yayah ya kyauta.
Abincin fah ?
"Shima zanci"
cewa yayi
"Toh je kici abincin sai muyi awayar ajima ko "
Toh "tace masa
Sannan ta tashi ta kawo wa mummy wayar
Akunne mummyn tasa ka
Anan daddyn yake tambayarta ina Abbas dinfah.
Dan dariyah tayi sannan ta bashi labarin abinda ya faru briefly,taqarashe da cewa Abbas yakai kudin mai
fruits dinne.
Cewa daddyn yayi idan "Abbas din yazo ta qirashi anjima.
Daga nan sukayi sallama kowa ya ajiye wayar.
Mummy kallon Teema tayi sannan tace iya fitinar dama kenan.?
Dariya kadan teemah tayi sannan tace
"mummy ina yayah yake "
"Ya kai kudin bashin da kika sa yaci....!
Amsar kenan da mummy ta bata.
Toh dayake bawani fahimta tayi ba hakan yasa tayi shiru bata qara magana ba.
mummy Kallon kayan dake ajiye agefenta tayi sannan ta ce
"Oyah zoki saka kayanki"
Tun dazu takawo lokacin kina waya"
Matsowa teema tayi kusa da mummyn.
Mai mummy tafara shafa mata sannan tasa mata kayanta pink din riga da wandon jeans mai kyaun gaske,sosai kayan ya kar6i jikinta.
Mummy tana gama shiryata ta miqe tace bari taje tayi sallar la'asar.
Tafiya tayi tabar Teemah tan game da wayarta awurin,koda mummyn ta idar ma bata sauqo dawuri ba can tayi zamanta adakinta.
Abbas ma sai da yayi sallah a masallaci kafin ya shigo gidan,aparlour ya taddata tana ta game abinta,koda yayi sallama ma batasan yayi saboda hankalinta yadauku a game din datakeyi din.
Zuwa yayi ta bayanta ahankali ya kwace wayar
Sai sannan tadaga kanta da sauri ta juya bayanta
Tana gani. Shi ne kuwa ta taso da gudu tazagayo inda yake,kafin ta iso shikuma yafara jada baya- baya ,itama sai ta biyo shi,guje guje suka farayi yanata mata dariya,ita kuma kamar zatayi kuka tanata binshi akan sai ya bata wayar wai,dayagaji da gudun sai ya zauna akan kujera yana dariyah,zuwa tayi itama inda yake din tana cewa
" yayah ni kabani "
ta ke masa qafa tayi
Dayaji zafi yace "wash"
Ke tsaya ni kin karyan yatsu"
Baya ta matsa kadan tana qare masa kallo
"Ungo "ya ce tare da miqa mata wayar "
Bata kar6a ba itama sai tsugunan datayi awurin qafar tasa inda hannunsa yake yana shafa qafar,nan itama takai hannunta ta daura akan hannun nasa,
"Sorry yayah"
Tafada kamar zatayi kuka,
shikenan ai yahuche ,ya daina zafin"
Haka yace da ita,
Don yadda yaga tayi yau din yabasa mamaki,bahaka tasaba yi masa ba musamman idan tasan ta mai mugunta,dariyah take qara binsa dashi,amma yau harda cewa "sorry"
datayi hakan sai yaji tabasa tausayi.
Abbas akwai sa haquri sosai,bai fiya yin fushi ba akan abu.yakan bi komai ne da murmushi koda na 6acin rai ne,gashi akwai tausayi.
Ita kuwa Teema "sorry" data fada mar, tafada ne dan tsorotan datayi ganin yanayin fuskarsa,dukda wayo bai isheta ba amma tafahimci cewa yaji zafi sosai,kuma gashi bada niyyan mugunta ta takasanba.......arashin sani ne.shiyasa ta ce sorry.
Shikuma abbas ganin tayi hakan yasa shi daure wa yace mata yadaina jin zafinma,duk da azahiri bawai yadaina ji din bane.
Jin yace yadaina yasata danji dadi.
"Kinci abinci kuwa?
abbas ya tambayeta
Jijjiga kai tayi
Alamar a'a
"Oyah muje kici abinci"
Yana fada ya miqe tsaye
Teema kuwa niqe kai tayi gefe.
Ganin hakan datayi yasan bata da niyyan ci dinne.
Shiyasa yace
"Tashi kinji haba angel din daddy"
Still batah kula shiba.
"Tashi muje inbaki abaki"
Yafada tareda riqo hannunta,
Tashi tayi tabiyo shi suka nufi dinning din.
Haka yadinga bata abaki ita kuma tana bashi labarin cewa wai tayi waya da daddy dazu"
"Cewa yayi tayi shiru tukunna bakyau surutu in ana cin abinci, insun gama sai ta bashi labarin.
Shirun tayi kuwa ,shikuma yaci gaba da bata abaki.
Suna zaune awurin mummy tasauqo itama,dayake dama tasan sun saba hakan shiyasa bata kulasu ba.illah tambayar teema datayi wayarta.Don mafi yawancin lokuta teemah bata yadda taci abinci dakanta,musamman in rigimarta ta tashi,sai dai abbas yabata abaki,inkuwa bahaka ba toh sai de tayi zamanta batare da taci abincin ba,randa taga dama kuma dakanta take cin abinta.
Abbas ne ya miqawa mummy wayar dayake ahannunsa ta ke.
Sannan yace "mummy kinga abinda nafada miki ko?
Yafada yana dan darawa,
"Meyafaru?
Tatambayesa.
#800 kawai yakar6a mai fruts din"
Yafada yana qoqarin ciro ragowar canjin daga aljihunsa,
Juywa tayi tafar tafiya.
Cewa yayi" mummy ga canjin"
Ka ajiye akwai gobe ai.mummyn tafada batare data juyoba.
Murmushi yayi sannan yakoma yazauna.daman yasan sarai mummy ba kar6ar kudin zatayi ba.
Ahankali yace "dauko hijab dinki muje mu sayo choculate."
Ai tanajin haka ta miqe da gudu ta nufi dakinta.
Parlour ya koma dan ya jirata.
Bata da de ba tafito da half hijab dinta ahannu
Kar6a yayi sannan ya tsuguna dan yasamata.
Ahankli yace mata "mummy taganki?
Ah ah tace dashi hadi da jijjiga kai.
Toh muyi sauri muje mu dawo,kinsan tahan shan za'ki.....
*Salmerhmd* 😘
[10/2, 5:48 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh md*
Luv story😍
tana fada ta miqe ta nufi bedroom dinta
2k takawo ta miqa masa.tare da zama a inda ta tashi dazu
Abbas. Bai kar6i kudin ba illah dariyah yayi kadan sannan yace
"Mummy inaga fah bazai wuce 1k ba kudin, dakyar ma inzai kai.
Cewa tayi kar6i de nikam Abbas ka kaimasa,idan kuma kaje da 1k din shikuma yace bai isa bafah, cewa yayi da ita "zai ma isa mummy "
Sa ke miqa masa kudin tayi tana fadin
"ungo kaje Abbas bana son musu"
Kar6a yayi sannan ya juya ya fita yana fadin
"sai na dawo mummy"
"Uhm"
kawai tace dashi sa nnan ta maida idonta taci gaba da kallon data keyi a television.
Teemah kuwa nacan bacci ne ma yadauke ta bayan fanni tamata wanka,kafin ta ahafa mata mai sai bacci ya dauke ta,ganin hakan fanni tasa ka mata pant kawai tabarta,adakin tafito taci gaba da ayyukanta.
,3:00 dot tatashi abaccin, dayake ranar alhamis ce, ba islamiyah,
shiyasa babu wanda ya damu da baccin datayin.
Tana tashi kuwa dakin mummy ta fara zuwa da kwa6a66an fuskarta irin na yarinta da kuma yanayin bacci.
Tura qofar tayi tashiga,gani tayi bakowa adakin,amma jin motsin ruwa abayin yasata gane cewa mummyn nata bayi ta shiga,hakan yasa ta nufi bakin gadon mummyn ta dora kanta akai,amma 'kafafunta suna a qasa.
Tsawon minti biyar mummyn ta qara sannan ta fito daga bayin,ganin Teemahr ahaka yasa ta taho gareta
Mummy
Zama tayi abakin gadon itama sannan ta ce
"ya akayi ne 'yan mata"
Ta fadi tare da dago kan teemar ta tsayar da ita.
lumshashshun idanunta ta sau'ke akan na mummyn batare da tayi magana ba.
Ganin hakan yasa mummyn ta kama hannunta ta koma da ita bayin ta sake watsa mata ruwa dan ta warware daga baccin da tayin.
Tare suka fito da mummyn
Amma sai ita mummyn tawuce gaban madubi ta zauna akan dressing stool da niyyan yin shafa.
Gani tayi Teemar still tana tsaye,
"Ke baki da kunya ne kam da kika tsaya ahakan din"
mummyn tace da ita da dan tsawa kadan
"Maza jeki fanni tasa miki kayanki sai kidawo"mummyn tasake fada mata amma wannan karon idonta naga shafa man data keyi ne.
Pant din data cire shita dauka ta mayar jikinta sannan ta nufo inda mummyn ta ke ahankali,
Jikin mummy taje ta dora kanta a bayanta,
mummyn bata kulata ba itama ta ci gaba da abinda takeyi,sai bayan tagama ne zata miqe sannan ta sa hannu ta jawo ta gabanta
Kallon fuskar ta mummyn tayi da kyau sannan tace "wai ni yau me ke damunki mamana"?
Bude baki teeman ta yi tace
"Daddy! "
Mummyn kallonta tasakeyi tare da fadin
"me kuma daddyn yayi"?
Kwa6ah fuska Teema tayi tare da turo baki kamar anmata wani abin ne
Ganin hakan da mummyn tayi yasa ta fadin
"tsaya toh bari idan na shirya sai in qira miki shi.
Kai Teeman tadaga alamar toh
"Maza kema jeki wajen Fanni kice tasaka miki kayanki, Inyaso sai ki dawo inqira miki shidin kinji mamana"
mummy ne yi wannan maganar alokacin data duba kayan dazata dauko.
Teema yi tayi kamar bataji abinda mummyn tace da ita ba.
Wata super exclusive atampa mummyn tadauko mai kalar ganye da zanen yellow yellow ajiki,baqaramar kar6arta kayan suka yi ba,tana gama shiri takamo hannun Teema tare daukan wayarta suka fito parlour, ahanyan zuwan ta ke cewa "bakijin magana ko Teemah?
So kike Abbas yayi fishi yadaina rakaki school ko?
sai yanzu Teemah ta 6udi baki tace
"a'a mummy zanfara jin magana",
"Karki fada mishi kinji mummy"
Murmushi kawai mummyn tamata,
tunkan su qaraso mummy tafara kwalla qiran fanni,bakinta biyu ana ukun fanni ta amsa tare da nufowa parlourn da hanzarinta.
Atare suka iso cikin parlourn da fanni
"Gani hajiya"
Fannin ta fada tana mai risinar da kanta
Mummyn na shirin zama tace da fannin
"Don allah taimakeni da kayan yarinyar nan,yau rigima ta ke ji dashi"
"Toh hajiya"
Fannin tace tare da juyawa dan dauko
abinda hajiyar ta umarce ta
Mummyn ne taqara fadin
"kinga fanni harda man shafar ta ki dauko min pls"
"Uhm"
fannin tace sannan taci gaba da tafiyah
Mummy wayarta tadago tayi dialling number din Daddy
Sallama tayi bayan yadauki qiran
Shima daddyn ya masa mata
"Yah akayi ne uwar gida?
Lpy lau"
Cewar mummyn sannan ta ciga ba dafadin
"Wannan qiran bana wa bane alhaji na angel dinka neh."
Cewa daddyn yayi "ahh toh bata mana "
"Ina take "?
Yasake Fada !
Teemah da tun da taji muryar daddynta ta matso da sauri kamar ba wacce ta ke ta kwa6a fuska dazu ba.
Kallonta mummy tayi taga yanda ta warware daga sakalcin data ke yimata dazu.
"Ungo mummyn ta ce da ita"
Dawuri ta kar6a sannan taja gefe ta zauna akan wata kujerar daban dan nesa da mummyn,sannan ta dago wayar ta qara akunnenta.
"Daddy" tace da farin ciki afuskarta
cewa yayi "na'am mamana"!
" yah school?
"tace lafiya daddy "
"Yauwa mamana kina karatu ko?
Kai ta daga alamar ehh
Daddy yaushe zaka dawo ?
Cemata yayi "very soon angel zan dawo"
"kin ci abinci ko? Ya tambayeta
Cemasa tayi " a'a daddy apple naci!
Yayah ne ya siyamin ahanyar school dinmu.
yace
"Gaskiya yayah ya kyauta.
Abincin fah ?
"Shima zanci"
cewa yayi
"Toh je kici abincin sai muyi awayar ajima ko "
Toh "tace masa
Sannan ta tashi ta kawo wa mummy wayar
Akunne mummyn tasa ka
Anan daddyn yake tambayarta ina Abbas dinfah.
Dan dariyah tayi sannan ta bashi labarin abinda ya faru briefly,taqarashe da cewa Abbas yakai kudin mai
fruits dinne.
Cewa daddyn yayi idan "Abbas din yazo ta qirashi anjima.
Daga nan sukayi sallama kowa ya ajiye wayar.
Mummy kallon Teema tayi sannan tace iya fitinar dama kenan.?
Dariya kadan teemah tayi sannan tace
"mummy ina yayah yake "
"Ya kai kudin bashin da kika sa yaci....!
Amsar kenan da mummy ta bata.
Toh dayake bawani fahimta tayi ba hakan yasa tayi shiru bata qara magana ba.
mummy Kallon kayan dake ajiye agefenta tayi sannan ta ce
"Oyah zoki saka kayanki"
Tun dazu takawo lokacin kina waya"
Matsowa teema tayi kusa da mummyn.
Mai mummy tafara shafa mata sannan tasa mata kayanta pink din riga da wandon jeans mai kyaun gaske,sosai kayan ya kar6i jikinta.
Mummy tana gama shiryata ta miqe tace bari taje tayi sallar la'asar.
Tafiya tayi tabar Teemah tan game da wayarta awurin,koda mummyn ta idar ma bata sauqo dawuri ba can tayi zamanta adakinta.
Abbas ma sai da yayi sallah a masallaci kafin ya shigo gidan,aparlour ya taddata tana ta game abinta,koda yayi sallama ma batasan yayi saboda hankalinta yadauku a game din datakeyi din.
Zuwa yayi ta bayanta ahankali ya kwace wayar
Sai sannan tadaga kanta da sauri ta juya bayanta
Tana gani. Shi ne kuwa ta taso da gudu tazagayo inda yake,kafin ta iso shikuma yafara jada baya- baya ,itama sai ta biyo shi,guje guje suka farayi yanata mata dariya,ita kuma kamar zatayi kuka tanata binshi akan sai ya bata wayar wai,dayagaji da gudun sai ya zauna akan kujera yana dariyah,zuwa tayi itama inda yake din tana cewa
" yayah ni kabani "
ta ke masa qafa tayi
Dayaji zafi yace "wash"
Ke tsaya ni kin karyan yatsu"
Baya ta matsa kadan tana qare masa kallo
"Ungo "ya ce tare da miqa mata wayar "
Bata kar6a ba itama sai tsugunan datayi awurin qafar tasa inda hannunsa yake yana shafa qafar,nan itama takai hannunta ta daura akan hannun nasa,
"Sorry yayah"
Tafada kamar zatayi kuka,
shikenan ai yahuche ,ya daina zafin"
Haka yace da ita,
Don yadda yaga tayi yau din yabasa mamaki,bahaka tasaba yi masa ba musamman idan tasan ta mai mugunta,dariyah take qara binsa dashi,amma yau harda cewa "sorry"
datayi hakan sai yaji tabasa tausayi.
Abbas akwai sa haquri sosai,bai fiya yin fushi ba akan abu.yakan bi komai ne da murmushi koda na 6acin rai ne,gashi akwai tausayi.
Ita kuwa Teema "sorry" data fada mar, tafada ne dan tsorotan datayi ganin yanayin fuskarsa,dukda wayo bai isheta ba amma tafahimci cewa yaji zafi sosai,kuma gashi bada niyyan mugunta ta takasanba.......arashin sani ne.shiyasa ta ce sorry.
Shikuma abbas ganin tayi hakan yasa shi daure wa yace mata yadaina jin zafinma,duk da azahiri bawai yadaina ji din bane.
Jin yace yadaina yasata danji dadi.
"Kinci abinci kuwa?
abbas ya tambayeta
Jijjiga kai tayi
Alamar a'a
"Oyah muje kici abinci"
Yana fada ya miqe tsaye
Teema kuwa niqe kai tayi gefe.
Ganin hakan datayi yasan bata da niyyan ci dinne.
Shiyasa yace
"Tashi kinji haba angel din daddy"
Still batah kula shiba.
"Tashi muje inbaki abaki"
Yafada tareda riqo hannunta,
Tashi tayi tabiyo shi suka nufi dinning din.
Haka yadinga bata abaki ita kuma tana bashi labarin cewa wai tayi waya da daddy dazu"
"Cewa yayi tayi shiru tukunna bakyau surutu in ana cin abinci, insun gama sai ta bashi labarin.
Shirun tayi kuwa ,shikuma yaci gaba da bata abaki.
Suna zaune awurin mummy tasauqo itama,dayake dama tasan sun saba hakan shiyasa bata kulasu ba.illah tambayar teema datayi wayarta.Don mafi yawancin lokuta teemah bata yadda taci abinci dakanta,musamman in rigimarta ta tashi,sai dai abbas yabata abaki,inkuwa bahaka ba toh sai de tayi zamanta batare da taci abincin ba,randa taga dama kuma dakanta take cin abinta.
Abbas ne ya miqawa mummy wayar dayake ahannunsa ta ke.
Sannan yace "mummy kinga abinda nafada miki ko?
Yafada yana dan darawa,
"Meyafaru?
Tatambayesa.
#800 kawai yakar6a mai fruts din"
Yafada yana qoqarin ciro ragowar canjin daga aljihunsa,
Juywa tayi tafar tafiya.
Cewa yayi" mummy ga canjin"
Ka ajiye akwai gobe ai.mummyn tafada batare data juyoba.
Murmushi yayi sannan yakoma yazauna.daman yasan sarai mummy ba kar6ar kudin zatayi ba.
Ahankali yace "dauko hijab dinki muje mu sayo choculate."
Ai tanajin haka ta miqe da gudu ta nufi dakinta.
Parlour ya koma dan ya jirata.
Bata da de ba tafito da half hijab dinta ahannu
Kar6a yayi sannan ya tsuguna dan yasamata.
Ahankli yace mata "mummy taganki?
Ah ah tace dashi hadi da jijjiga kai.
Toh muyi sauri muje mu dawo,kinsan tahan shan za'ki.....
*Salmerhmd* 😘
[10/2, 5:48 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh md*
Luv story😍