Sashe 80
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wannan shawaran ita ka'dai tayishi azuciyarta ko Anty bata sanar mawa ba, domin dama kawai tana yaudarar Anty ne akan zata kaita inda za'a warware auren bawai dan tana da tabbacin hakan ba, dafarko taso ta samu kan Anty ne sai kuma ta'ki amincewa da ita suna cikin haka kuma saita yi arba da amaryar Mahmud yarinyar sai ta gama tafiya da imaninta taji kaf duniyan nan ita ka'dai take da burin kasancewa da ita shiyasa plan 'din yadawo kan Teemahn madadin Anty, sai gashi kuma itama Teema tana neman fin 'karfinta ita kuwa bazata iya ha'kura da ita ba sam.
*****
Haka yauma Mahmud suka fito daga gida shida Fateemah ya sau'keta agidan Umar yatafi wurin aikinsa.
Abin nabawa matar Umar mamaki na yanda Teemah take 'kin zama agidan mijinta ta gwammaci zama agidan mutane domin tariga tasani Teemah bata son zama agida, matu'kar bata gidanta toh Mahmud yawuche office da ita, dan haka yau ta yi 'damar sanin dalilin hakan bawai dan ta gaji da zama da ita ba, sai dan kawai ta gyara mata kuskurenta domin tasan Mahmud bazai ta6a jin da'din hakan ba sai de yabiye mata kawai saboda jin da'di da farin cikinta, sam babu namijin da za'a ce matarsa bata son zama agidanta kuma yayi farin ciki da haka.
Koka'dan bata ta6a canjawa Teemahn fuska ba aduk zuwan datakeyi saima ta'kara jawo ta ajiki tare da bayyana mata wasu sabbin abubuwan da suka shafi zamantakewar aure, wanda zuwa wannan lokacin sosai Teemah tayi nisa da sanin menene shi auren kansa takuma gane irin zaman da sukeyi da Mahmud 'din daban yake da kowa.
Gata da jarabar son yara musamman ma yarinyar Umar 'yar karamar da bata wuce 1yr da haihuwa ba ( Amal), kullun idan tazo yarinyar najikinta, ita take mata kitso kullun
watarana jitake yi kamar tatafi da ita gidansu.
Matar Umar nayi mata dariya amafi yawancin lokuta idan taga tana 'ko'karin goya yarinyar amma kamar wata me wasan yara sam bata iya ba.
Takance da ita
" _zanga ranar da zaki goya naki' dan ai Fateemah gaskiya zansha dariya in 'koshi_ "
Sai Fateemah cikin za'kuwa tace mata " _da gaske nima maman Amal zan haihu na sami 'dana da 'yata watarana_ ?
" _Zaki haihu mana lokacine ai, in Allah ya yarda kamar yau_ _ne_ "
Fateemah na matu'kar jin da'di idan taji ance zata haihun nan har ta 'kagu taganta da babyn ta itama.
Matar tana so tayiwa Teemah magana amma kwata kwata tarasa ta ina ma yakamata tafara dan tasan ko ayaya tayi maganar zai iya bada cewa tagaji ne da zuwan Teemah gidanta itakuwa bahaka bane manufar ta burinta Fateemah ta kasance mace ta gari abin alfahari agidan aurenta.
Duk wani motsinta tanayi ne da tunanin yanda zata fara tunkarar Teemah batare data jahilci niyyarta da manufarta ba.
Bayan sunyi sallar azahar sunci abincine da suka gama matar Umar take ce da Fateemah " _yanzu idan Mahmud yadawo gurin aiki_ _me zaici_ "
" _bakomai_ "
Fateemah tabata amsar tambayarta atakaice.
Sai tasake fa'din
" _kode shima irin kinne duka bakusan cin abinci hala_ "
" _Ah'ah maman Amal muna ci mana harma shi yafini!_
" _Toh meyasa bazakiyi zauna agida kiyi masa girki ba"_
Fateema Sai cewa tayi
" _shima yasani bana gida ne da ina nan zanyi masa ai_ "
" _Me yasa toh bazaki zauna agida kiyi masa ba, Fateema kinsan kuwa 'dimbin ladan da_ _mace ke samu idan tayiwa mijinta hidima yaji da'di?" inji matar Umar_ .
Narai-narai Fateemah tayi da idanu tace " _Allah ni Maman Amal tsoron zama agidan nakeyi ni ka'dai shiyasa_ "
" _daurewa zakiyi kinji ahaka sai kiga kinsaba, amma idan kika ce bazaki na zama ba toh yaushe_ _zaki saba Fateemah_ "
Shiru Fateemah tayi tana tunanin taya za'ayi ta zauna agida bayan Anty da 'kawarta so suke su maida ita 'yar ma'digo tace gara tayi ta yawo agurare data zauna agida su tarar da ita har zuwa ranar da daddynta zaizo sai su tafi abinsu yafi mata.
Ji datayi matar Umar nasake lalla6a ta akan taringa zama agida yasa ta fayyace mata duk abinda ke faruwa, wanda ya matu'kar 'dagawa matar Umar hankali fiye da zaton mutun , abin ya kulle mata kai dataji cewar mother in-law 'din ta ce ke jagorantar abin, wannan wani irin al'amari ne haka.
Fateemah dataga hankalinta yatashi tana ta maganganu sai tace mata tayi shiru dan Allah kar kowa yaji tasake tunatar da ita cewar Anty tace kashe ta zatayi idan tafa'di maganar wa wani tace dan Allah karta fa'dawa kowa.
Jinta kawai matar Umar tayi domin bazata iya yin shiru akan maganar ba sam dole ne Mahmud yaji domin ya 'dau matakin daya dace tunda kam mahaifiyarsa ce, ze iya dakatar da ita.
Koda Mahmud yazo 'daukan Fateemah kuwa cikin sa'a sai be shigo ba horn kawai ya danna mata daga waje dayake tunkan ya 'karaso yake 'kiranta ya sanar da ita.
Fita tayi ta sameshi suka tafi.
Matar Umar kuwa yanda maganar ya tsaye mata arai yasa takasa ri'keshi har sai da ta sanar da Umar komai.
Umar kansa yayi mamaki, ya de san Anty bata son auren Mahmud da Fateemah amma be ta6a zaton 'kiyayyar Anty har yakai haka ba, domin be ta6a zaton Anty zata nemi lalata rayuwar yarinya 'karama irin Fateema ba.
Umar har gani yayi dare yayi masa tsayi dan kawai yanda ya 'kagu gari ya waye ya ha'du da Mahmud.
Mahmud kuwa tunda ya 'dauko Teemah sai yaga kamar ba'a daidai take ba haka dai ya 'kyaleta yana karantar duk yanayinta, har kusan 'karfe 8 na dare bata dawo daidai ba, tana kwance akan 2 seater yayinda shi kuma yake zaune daga gefenta ta 'dora kanta akan 'kafarsa tayi shiru, sai alokacin ya tambayeta meke damunta.
Shiru tayi masa kamar bata ji abinda yace da ita ba, sai ma tayi yun'kuri ta tashi ta wuche bedroom, bayanta yabi da kallo har ta shige ciki, jijjiga kansa yayi tare da dawo da hankalinsa kan labaran da yake kalla.
Minti shabiyar be 'kara ba yatashi yabi bayanta bayan yakashe dukkan swich 'din, domin gaba 'daya daina fahimtar labaran yayi zuwa wannan lokacin hankalinsa gaba 'daya ya tashi da ganin Fateemahn ahaka, ya tabbata akwai abinda ke damunta.
Koda ya shiga 'dakin akwance yasameta dan haka sai ya wuce bathroom tsawon mintina biyar kafin ya fito yadawo kusa da ita ya zauna wanda tana ganin hakan tawani lumshe idanu kamar me bacci.
Duk ya kula da hakan dan haka sai yayi murmushi kawai tare da 'kiran sunanta ahankali, sai da ya 'kira ta kusan sau uku kafin ta amsa kamar me yin baccin gaskiya.
" _Tashi maza ki zauna tambayarki_ _zanyi_ "
In a serious tune yayi maganar dan haka dolenta tami'ke zaune badan ranta naso ba.
" _meke damunki ne wai yau 'dinnan please Fateemah banason ganinki a_ _irin wannan yanayin koka'dan, gaya min_ _kinji_ "
ahankali tace
" _bakomai fah yayah ni babu abinda ke damuna_ "
" _me 'karya_ "
ya fa'da da sigar zolaya.
murmushi kawai Teemah tayi masa .
" _Haba akwai mana, nasani akwai abinda ke damunki_ ........"
Yana fa'da yana murmushin shima.
" _Allah yayah babu komai_ "!
Fateema ta tareshi da fa'din haka.
Shiru yayi ya zuba mata idanu ita kuwa sai tayi 'kasa da idanunta tana wasa da yatsunta.
Mahmud kwata-kwata kansa ya kulle ma yarasa ya zaiyi da ita.
Hannunsa ya mi'ka yakamo nata hannun datake wasa da shi 'din yace mata
" _me kike so toh gaya min kinji, i promise ko menene zanbaki shi_ "
Jikinsa ta dawo ta kwantar da kanta akan kafa'darsa tayi shiru tana tunanin _toh me ma zatace dashi_ ?
Ganin tayi shirun ne yasa Mahmud yasake ce mata
" _gaya min mana Fateemah karkiji tsoro kinji_ "
Murmushi tayi data tuno hirarsu da matar Umar 'dazun sai ta 'daga kanta ta kai bakinta kusa da kunnansa ahankali tace " _Yayah kasan me nake so_ ?
Jijjiga kansa yayi alamar " _ah'ah_ ".
" _Ni baby nakeso_ ".
Tafa'da tana murmushi tare da komawa daga bayansa ta 6uya.
Mahmud kam mamaki ma hanasa magana yayi kawai ya bude baki tare da zaro idanu.
_Comment Vote and Share_
*Salmerh ce* 😍
[10/2, 6:02 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
*Bismillahir rahmanir raheem*
_Beauty catches the attention but character catches the heart........_
🅿 *63*
Tausayin ta ne yakama shi dan yasan kamar yanda bakinta ya furta hakan toh ko cikin zuciyarta ma hakan ne, kuma duk wanda yace ma yanasan 'da toh yana so 'dinne da dukkan zuciyarsa, saboda soyayyar 'ya'ya 'ka'k'karfar soyayya ce dake wanzuwa azu'kanta dukkan iyaye.
Juyawa yayi gaba 'daya ya fuskance ta sai ta fara 'ko'karin guduwa daga inda yake.
Hannu Mahmud yasa ya dawo da ita inda take zaunen sai tayi maza ta me da kanta 'kasa yanda baze ga fuskarta ba, 'kafafunsa dake tan'kwashe ta kifa kanta akai tana murmushi, hannunta kuwa ri'ke acikin nasa.
Hakan kuwa datayi sai yasa Mahmud baya ganin komai sai bayanta.
Shima murmushin ne ya kubce masa yana murza yatsunta dake hannunsa yace mata
" _kinsan cewa abin kunya ne meyasa dama kika fa'da_ ?
Luf tayi ta'kiyin ko motsi kamar ma bada ita yake maganar ba illah murmushin data keyi 'kasa-'kasa.
Kunyan iyayin nata ba karamin birge shi yake yi ba, aransa ya yanke shawaran gara kawai ya gaya mata gaskiyan abinda ke faruwa dashi tunkan shirun nashi ya 'kurewa ha'kurinta.
Mahmud jan jikinsa yayi ya jinginu da jikin gadon ya lan 'kwashe hannunsa akan 'kirjinsa tare da mi'kar da 'kafafunsa wanda hakan yabawa Fateemah daman kwantar da kanta da kyau akan 'kafafun nasa tana kallon gefe, har yanzu ta'ki ta kalli inda yake ma balle har su ha'da idanu dashi ita adole kunya takeji.
Mahmud ne yafara magana da fa'din
" _Fateemah kinsan kwanan nan nayi tafiya ko_ ?
Shiru tayi masa taki yin magana, shima yasan bazata tanka sa ba dan haka sai yaci gaba da maganarsa.
*****
Haka yauma Mahmud suka fito daga gida shida Fateemah ya sau'keta agidan Umar yatafi wurin aikinsa.
Abin nabawa matar Umar mamaki na yanda Teemah take 'kin zama agidan mijinta ta gwammaci zama agidan mutane domin tariga tasani Teemah bata son zama agida, matu'kar bata gidanta toh Mahmud yawuche office da ita, dan haka yau ta yi 'damar sanin dalilin hakan bawai dan ta gaji da zama da ita ba, sai dan kawai ta gyara mata kuskurenta domin tasan Mahmud bazai ta6a jin da'din hakan ba sai de yabiye mata kawai saboda jin da'di da farin cikinta, sam babu namijin da za'a ce matarsa bata son zama agidanta kuma yayi farin ciki da haka.
Koka'dan bata ta6a canjawa Teemahn fuska ba aduk zuwan datakeyi saima ta'kara jawo ta ajiki tare da bayyana mata wasu sabbin abubuwan da suka shafi zamantakewar aure, wanda zuwa wannan lokacin sosai Teemah tayi nisa da sanin menene shi auren kansa takuma gane irin zaman da sukeyi da Mahmud 'din daban yake da kowa.
Gata da jarabar son yara musamman ma yarinyar Umar 'yar karamar da bata wuce 1yr da haihuwa ba ( Amal), kullun idan tazo yarinyar najikinta, ita take mata kitso kullun
watarana jitake yi kamar tatafi da ita gidansu.
Matar Umar nayi mata dariya amafi yawancin lokuta idan taga tana 'ko'karin goya yarinyar amma kamar wata me wasan yara sam bata iya ba.
Takance da ita
" _zanga ranar da zaki goya naki' dan ai Fateemah gaskiya zansha dariya in 'koshi_ "
Sai Fateemah cikin za'kuwa tace mata " _da gaske nima maman Amal zan haihu na sami 'dana da 'yata watarana_ ?
" _Zaki haihu mana lokacine ai, in Allah ya yarda kamar yau_ _ne_ "
Fateemah na matu'kar jin da'di idan taji ance zata haihun nan har ta 'kagu taganta da babyn ta itama.
Matar tana so tayiwa Teemah magana amma kwata kwata tarasa ta ina ma yakamata tafara dan tasan ko ayaya tayi maganar zai iya bada cewa tagaji ne da zuwan Teemah gidanta itakuwa bahaka bane manufar ta burinta Fateemah ta kasance mace ta gari abin alfahari agidan aurenta.
Duk wani motsinta tanayi ne da tunanin yanda zata fara tunkarar Teemah batare data jahilci niyyarta da manufarta ba.
Bayan sunyi sallar azahar sunci abincine da suka gama matar Umar take ce da Fateemah " _yanzu idan Mahmud yadawo gurin aiki_ _me zaici_ "
" _bakomai_ "
Fateemah tabata amsar tambayarta atakaice.
Sai tasake fa'din
" _kode shima irin kinne duka bakusan cin abinci hala_ "
" _Ah'ah maman Amal muna ci mana harma shi yafini!_
" _Toh meyasa bazakiyi zauna agida kiyi masa girki ba"_
Fateema Sai cewa tayi
" _shima yasani bana gida ne da ina nan zanyi masa ai_ "
" _Me yasa toh bazaki zauna agida kiyi masa ba, Fateema kinsan kuwa 'dimbin ladan da_ _mace ke samu idan tayiwa mijinta hidima yaji da'di?" inji matar Umar_ .
Narai-narai Fateemah tayi da idanu tace " _Allah ni Maman Amal tsoron zama agidan nakeyi ni ka'dai shiyasa_ "
" _daurewa zakiyi kinji ahaka sai kiga kinsaba, amma idan kika ce bazaki na zama ba toh yaushe_ _zaki saba Fateemah_ "
Shiru Fateemah tayi tana tunanin taya za'ayi ta zauna agida bayan Anty da 'kawarta so suke su maida ita 'yar ma'digo tace gara tayi ta yawo agurare data zauna agida su tarar da ita har zuwa ranar da daddynta zaizo sai su tafi abinsu yafi mata.
Ji datayi matar Umar nasake lalla6a ta akan taringa zama agida yasa ta fayyace mata duk abinda ke faruwa, wanda ya matu'kar 'dagawa matar Umar hankali fiye da zaton mutun , abin ya kulle mata kai dataji cewar mother in-law 'din ta ce ke jagorantar abin, wannan wani irin al'amari ne haka.
Fateemah dataga hankalinta yatashi tana ta maganganu sai tace mata tayi shiru dan Allah kar kowa yaji tasake tunatar da ita cewar Anty tace kashe ta zatayi idan tafa'di maganar wa wani tace dan Allah karta fa'dawa kowa.
Jinta kawai matar Umar tayi domin bazata iya yin shiru akan maganar ba sam dole ne Mahmud yaji domin ya 'dau matakin daya dace tunda kam mahaifiyarsa ce, ze iya dakatar da ita.
Koda Mahmud yazo 'daukan Fateemah kuwa cikin sa'a sai be shigo ba horn kawai ya danna mata daga waje dayake tunkan ya 'karaso yake 'kiranta ya sanar da ita.
Fita tayi ta sameshi suka tafi.
Matar Umar kuwa yanda maganar ya tsaye mata arai yasa takasa ri'keshi har sai da ta sanar da Umar komai.
Umar kansa yayi mamaki, ya de san Anty bata son auren Mahmud da Fateemah amma be ta6a zaton 'kiyayyar Anty har yakai haka ba, domin be ta6a zaton Anty zata nemi lalata rayuwar yarinya 'karama irin Fateema ba.
Umar har gani yayi dare yayi masa tsayi dan kawai yanda ya 'kagu gari ya waye ya ha'du da Mahmud.
Mahmud kuwa tunda ya 'dauko Teemah sai yaga kamar ba'a daidai take ba haka dai ya 'kyaleta yana karantar duk yanayinta, har kusan 'karfe 8 na dare bata dawo daidai ba, tana kwance akan 2 seater yayinda shi kuma yake zaune daga gefenta ta 'dora kanta akan 'kafarsa tayi shiru, sai alokacin ya tambayeta meke damunta.
Shiru tayi masa kamar bata ji abinda yace da ita ba, sai ma tayi yun'kuri ta tashi ta wuche bedroom, bayanta yabi da kallo har ta shige ciki, jijjiga kansa yayi tare da dawo da hankalinsa kan labaran da yake kalla.
Minti shabiyar be 'kara ba yatashi yabi bayanta bayan yakashe dukkan swich 'din, domin gaba 'daya daina fahimtar labaran yayi zuwa wannan lokacin hankalinsa gaba 'daya ya tashi da ganin Fateemahn ahaka, ya tabbata akwai abinda ke damunta.
Koda ya shiga 'dakin akwance yasameta dan haka sai ya wuce bathroom tsawon mintina biyar kafin ya fito yadawo kusa da ita ya zauna wanda tana ganin hakan tawani lumshe idanu kamar me bacci.
Duk ya kula da hakan dan haka sai yayi murmushi kawai tare da 'kiran sunanta ahankali, sai da ya 'kira ta kusan sau uku kafin ta amsa kamar me yin baccin gaskiya.
" _Tashi maza ki zauna tambayarki_ _zanyi_ "
In a serious tune yayi maganar dan haka dolenta tami'ke zaune badan ranta naso ba.
" _meke damunki ne wai yau 'dinnan please Fateemah banason ganinki a_ _irin wannan yanayin koka'dan, gaya min_ _kinji_ "
ahankali tace
" _bakomai fah yayah ni babu abinda ke damuna_ "
" _me 'karya_ "
ya fa'da da sigar zolaya.
murmushi kawai Teemah tayi masa .
" _Haba akwai mana, nasani akwai abinda ke damunki_ ........"
Yana fa'da yana murmushin shima.
" _Allah yayah babu komai_ "!
Fateema ta tareshi da fa'din haka.
Shiru yayi ya zuba mata idanu ita kuwa sai tayi 'kasa da idanunta tana wasa da yatsunta.
Mahmud kwata-kwata kansa ya kulle ma yarasa ya zaiyi da ita.
Hannunsa ya mi'ka yakamo nata hannun datake wasa da shi 'din yace mata
" _me kike so toh gaya min kinji, i promise ko menene zanbaki shi_ "
Jikinsa ta dawo ta kwantar da kanta akan kafa'darsa tayi shiru tana tunanin _toh me ma zatace dashi_ ?
Ganin tayi shirun ne yasa Mahmud yasake ce mata
" _gaya min mana Fateemah karkiji tsoro kinji_ "
Murmushi tayi data tuno hirarsu da matar Umar 'dazun sai ta 'daga kanta ta kai bakinta kusa da kunnansa ahankali tace " _Yayah kasan me nake so_ ?
Jijjiga kansa yayi alamar " _ah'ah_ ".
" _Ni baby nakeso_ ".
Tafa'da tana murmushi tare da komawa daga bayansa ta 6uya.
Mahmud kam mamaki ma hanasa magana yayi kawai ya bude baki tare da zaro idanu.
_Comment Vote and Share_
*Salmerh ce* 😍
[10/2, 6:02 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
*Bismillahir rahmanir raheem*
_Beauty catches the attention but character catches the heart........_
🅿 *63*
Tausayin ta ne yakama shi dan yasan kamar yanda bakinta ya furta hakan toh ko cikin zuciyarta ma hakan ne, kuma duk wanda yace ma yanasan 'da toh yana so 'dinne da dukkan zuciyarsa, saboda soyayyar 'ya'ya 'ka'k'karfar soyayya ce dake wanzuwa azu'kanta dukkan iyaye.
Juyawa yayi gaba 'daya ya fuskance ta sai ta fara 'ko'karin guduwa daga inda yake.
Hannu Mahmud yasa ya dawo da ita inda take zaunen sai tayi maza ta me da kanta 'kasa yanda baze ga fuskarta ba, 'kafafunsa dake tan'kwashe ta kifa kanta akai tana murmushi, hannunta kuwa ri'ke acikin nasa.
Hakan kuwa datayi sai yasa Mahmud baya ganin komai sai bayanta.
Shima murmushin ne ya kubce masa yana murza yatsunta dake hannunsa yace mata
" _kinsan cewa abin kunya ne meyasa dama kika fa'da_ ?
Luf tayi ta'kiyin ko motsi kamar ma bada ita yake maganar ba illah murmushin data keyi 'kasa-'kasa.
Kunyan iyayin nata ba karamin birge shi yake yi ba, aransa ya yanke shawaran gara kawai ya gaya mata gaskiyan abinda ke faruwa dashi tunkan shirun nashi ya 'kurewa ha'kurinta.
Mahmud jan jikinsa yayi ya jinginu da jikin gadon ya lan 'kwashe hannunsa akan 'kirjinsa tare da mi'kar da 'kafafunsa wanda hakan yabawa Fateemah daman kwantar da kanta da kyau akan 'kafafun nasa tana kallon gefe, har yanzu ta'ki ta kalli inda yake ma balle har su ha'da idanu dashi ita adole kunya takeji.
Mahmud ne yafara magana da fa'din
" _Fateemah kinsan kwanan nan nayi tafiya ko_ ?
Shiru tayi masa taki yin magana, shima yasan bazata tanka sa ba dan haka sai yaci gaba da maganarsa.