Sashe 68
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ranar da suka cika 16days da aure aranar anyi ruwan sama sosai kuma duk ruwan akansu ya 'kare dan Fateema duk ranar dataga za'ayi tunkan ruwan ya sakko take fara shirin shiga ruwan , shiri zatayi cikin riga da wando marasa nauwi ko bra bata sawa idan zata yi shirin wasan ruwan sai ta rufe kanta da shower cap.
Da farko Mahmud 'kin barinta yayi amma data rin'ka rokonsa dolensa sai daya amince ya barta, daga baya kuma sai ya fara tayata shiga ruwan, tun daga lokacin be 'kara hanata ba kodan lura da yayi hakan na 'daya daga cikin abubawan dake matu'kar sata farin cikima, sai ma su shirya dukkansu sushiga ruwan sunata juyi suna dariya wataran kuma sukama hannaye suyi ta juyi aruwan suna tsalle-tsalle kamar 'kananan yara.
Mahmud da kansa yafara mamakin kansa dan irin kayan da take sawa su fita wasan ruwan dashi shika'dai ma abin kallo ne, sau da dama yana mamakin kansa yanda yake ganin Fateemah akowani irin yanayi amma be ta6a jin wani sauyi tattare da shi ba, sau da dama yakan tsaya ya ta kallon yanda kayan jikinta suka manne mata suka bayyana dukkan surorin jikinta sanadiyyar ruwan saman da ya ji'ka su, awannan lokacin kowani irin 'da namiji yaganta sai yaji wani abu aransa da jikinsa koda kuwa ya yake amma ga mamakinsa shi be ta6a jin wani canji ajinkinsa game da hakan ba, da farko abin baya damunsa dan ya 'dauka ko rashin 'daukar auren nasu amatsayin aure ne yakawo hakan amma daga baya abin sai ya fara damunsa, shikansa yaji yana so yaji wani sauyi tattare da shi amma sam yarasa dalilin hakan, tsakaninsa da ita sai de kallo da ido and nothing more.
Exactly that day kamar yanda Fateemah tasaba yi masa hakan tayi, zuwa yanzun ma yafara sabawa da yanayin nata ya fahimci kawai hakan take bawai rigima bane kawai ko wani abu daban, saboda tun ranar data fara yi masa irin wannan 'din dai-dai da rana 'daya bata ta6a fashi ba akullum sai ta lalu6e shi, tun baya kulata har ya fara taimaka mata, wasu lokutan yakanyi romancing 'dinta duk dan yataimaka wa yanayin nata dake ciki bawai dan yana jin da'din hakan ba, cikin sa'a kuwa sai yaga bacci ya 'dauketa bayan hakan wataran kuwa idan abin yafaskara baya sanin lokacin dayake fara jero mata addu'o'i ma da ikon Allah kuwa sai yaga tayi la'kwas tayi bacci tare da jero ajiyar zuviya acikin baccin.
Idan darana ne kuma kamar ba ita ba sam bazama kace ita ce ke neman sa arikice da dare ba.
Na yau 'din kam yasha bam-bam dana kullum, dan kukanta ne yatashe shi abacci, kukan take sosai tana danne cikinta tare da takura kanta guri 'daya tana shiga jikinsa, koda ya nemi yi mata kamar yanda yasaba 'din sai ta nuna masa alamun bahaka take so ba ita.
Rasa yanda zaiyi da ita yayi gashi sosai take bashi tausayi, mamakin kansa sai ya hana shi taimaka mata illah tsayuwa dayayi saroro yana kallonta, so yake ya lalu6o dalilin amma yarasa dan ayanda yasani da ba haka yake ba, be san me ya maida shi mara anfami yanzu ba, gashi yanzu taimakonsa ka'dai Fateemah take nema awannan yanayin while shikuma badama.
Dayaga kukan data keyi yana so yayi yawa sai ya koma yajawota jikinsa ya rungumeta da 'kyar, tausayinta ya da'da karya masa zuciya ganin da kanta take neman raba jikinta da kayan baccin data ke sanye dashi, zafi rau yaji jikintan kamar wacce take tsaka da zazza6i, hawayene yaji ya gangaro masa sai ya lumshe idanu ahankali yafurta
_" ki yafe min Fateemah, bansan haka ne zaizo yafaru dani ba_ _kamar yanda bansan haka yanayin ki yake ba tun farko, wallahi_ _dana san haka ne da bazan amince da auran ki ba ko dan gudun kar nashiga hakkin_ _ki, da ha'kuri zan bawa Abbah na da Daddy akan afasa 'daura mana aure, amma nasan 'kaddara ce ta ha'da auren mu kuma ni ban isa na dakatar da ita zuwa garemu ba, ki yafe min kinji......_ _ki yafe min Fateemah insha Allahu zan nema miki mafita.........."_
_Comment vote and_ _share pls_ 🤞🏻
*Salmerh ce*😍
[10/2, 6:02 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated_
_2 all masoyan_ _cApTaIn_ _AbbAs._ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
_A rumor goes in one ear and out of many mouths._
🅿 *56*
Washe gari Mahmud asibiti ya je aka duba shi aka bashi magani hadda allurai daga nan sai ya wuce office 'dinsu amma ko 2hrs mai kyau beyi ba awurin yadawo gida kafin haka kuwa yayita 'kiranta yafi sau biyar yanajin ya take.
Yana komawa gidan kuwa Fateemah tafara yi masa rigima akan wai dole sai sunje sun yi wasan basket ball dashi, Mahmud duk da yana cikin damuwa amma haka ya daure ransa ya amince mata suka fita wurin wasan dan kawai ya faranta mata, daya ke akwai wurin yi 'din acikin gidan nasu daga 'dan nesa ka'dan da bakin get, wurin 'dan daidai ne bawani babba ba musamman aka tsara shi saboda masu gidan.
Bomshort ne ajikin Teemah wanda yakama jikinta sosai sai wata 'yar 6ingilar ba'kar riga da bata ko rufe cibiyanta ba kanta kuwa wani bakin shararan hula ne da aka sa'ka shi da zaren lilo, ba 'karamin kyau tayi acikin shirin nata ba, Mahmud kansa gani yayi tayi masa kyau sosai ba 'karamin birgeshi tayi ahakan ba, yakan juyo ya kalleta lokaci zuwa lokaci dan yasan iya abinda Allah yabashi iko kenan akanta tunda ga halin daya tsinci kansa aciki, duk dama yana saka ran samun sau'ki akowani lokaci tunda likita yayi masa bayani mai kyau kuma ya gamsu, ya sa hope 'din sa akan magungunan da aka bashi tare da taimakon Allah da kuma izninsa zai sami sau'ki.
Isar su filin keda wuya suka fara buga wasa, Fateemah daman bawani iyawa tayi ba tsabar rigima ce, garin shige shigen ta acikin gidan ne idonta yaci karo da wurin wasan shine fah ta dage sai anyi, 3:0 Mahmud yamata tana ganin haka kuwa tafara tsalle tana fa'din a'a bata yadda ba gaskiya wai itama yajefa mata ko sau 'daya tunda ita ta kasa.
Dariya ma abin yabashi, yakuwa dara, acikin dariyar yace " _a ina kika ta6a ganin anyi haka, nine kuma zan jefa miki?_ _Hhhhh_ ya 'karasa maganar tasa da dariya." _U ar so funny Fateema "_ tare da nunata da yatsa.
Baki ta turo tayi fushi har zata juya yasa hannu ya cafko hannunta 'daya yace mata " toh shikenan amma sau 'daya zai jefa mata tana jin haka tace ehh ta amince.
Jefawan yayi da sunan nata ne, ai kuwa take tafara tsalle da murnan taci 'daya, da ya 'kara yi kuma take sai yabata 4:1 daga nan kuma tace ya 'dagata itama tasaka da kanta, yazaro idanu tare da fa'din _" kai....... ke 'katuwan nan ne zan 'daga ?_ Yafa'da da sigar zolaya, _"gaskiya kina cutata haka ake wasan ne?_
Bubbuga 'kafafu tafara yi a'kasa cikin shagwa6a tace _" ni de sai ka 'daga ni bayan sai shana kake yi kawai dan ka ga ka fini tsawo, ai da yah Abbas na nan nasan da zai tayani nima"_
Kwa6a fuska tayi kamar zatayi kuka ganin haka sai yace toh tazo ya'daga ta, tana jefawa tasake sakin murna tana dariya kamar wanda yin kanta ne bada taimakonsa ba, tsalle take tana fa'din " _yeehhhh naci_ _biyu"._
Shima sai ya yatsaya kallon ta yana dariya yace.
_" kinmanta 4:2 muke, ratar biyu fah nabaki"!_
_"Ehh ai biyu ne kacal kuma nima yanzu zan taro ka"_
Tana fa'din haka sai taci gaba da murnarta abinta.
Horn sukaji an danno daga waje, mai gadi yaje da gudu yale'ka sannan yadawo ya tura gate 'din batare da yayi magana ba dan ganin wanda ke cikin motar.
Teemah kam jin horn 'din koka'dan be dakatar da ita daga murnar data keyi ba dan bata ko damu da waye yazo acikin motar ba.
Mahmud kuwa bin motar yayi da kallo ganin dayayi cewa motar ta gidan sune ta shigo sai dai bai gane wacce ke cikin motar ba dan sun 'dan yi nesa dasu ka'dan, motar na tsayawa su Anty suka fito atare ita da 'kawarta daga cikin motar idanunsu gaba 'daya nakan su Teemah, dan tun shigowansu suka hango su a filin wasan.
Wani tuku'kin takaici ne yacika zuciyar Anty ganin cewa wai har lokacin yin wasa suka ke6e acikin gidan domin kawai su sha'kata, lalle nayi sake, shirun nawa yayi yawa, shiyasa har yarinyar dana so na wargaza auren ta tun ranar farko tasami saken da har zata buga basket ball agidan da na tsani ganinta aciki har ma da 'dana 'daya tilo dana mallaka aduniyan nan kuma na tsani ganinsu atare.
Zagayawa tayi da sauri 'daya 6angaren da 'kawarta take tsaye dan ita tun fitowanta daga motar bata 'kara ko motsin kirki ba awajen, ta tsaya saroro tana kallon Teemah kamar zata cinyeta 'danya.
Dafa kafa'dar ta Anty tayi sai ta juya da hanzari, akufule Anty tafara magana
" _kin gani ko, kinga abinda nake ta faman gaya miki amma kika 'ki_ _taimakona saboda wani dalili bayan kinsan sai da kene nasara take zuwar min, yanzu gashi_ _shirun danayi na zuba ido yasa har sha'kuwar su tayi nisa, dubesu kiga........"_
Ta 'karashe da nuna su.
" _Come down mana mum Mamud,_ _everything ll be alright since am here komai zai zo da sau'ki in dai har kika goya min baya_ _zan taimake ki kirabasu kamar yanda kike so amma sai kin tayani cika_ _*BURINAH* "_
Kallon Anty Chideh kawai Anty keyi dan koka'dan bata fahimci manufarta ba, karta ce har yanzu tana kan bakanta na wancen maganar ne, in de kuwa har hakane toh sai de kowa ya ha'kura da 'kudirinsa dan bazata iya aikata wancan aikin ba da girmanta ba yarinya , infact tunda ma har ta iya bari akayi auren akan ta'ki amince mata toh kuwa bayan auren bataga dalilin da zai sata ta aikata ba.
Da farko Mahmud 'kin barinta yayi amma data rin'ka rokonsa dolensa sai daya amince ya barta, daga baya kuma sai ya fara tayata shiga ruwan, tun daga lokacin be 'kara hanata ba kodan lura da yayi hakan na 'daya daga cikin abubawan dake matu'kar sata farin cikima, sai ma su shirya dukkansu sushiga ruwan sunata juyi suna dariya wataran kuma sukama hannaye suyi ta juyi aruwan suna tsalle-tsalle kamar 'kananan yara.
Mahmud da kansa yafara mamakin kansa dan irin kayan da take sawa su fita wasan ruwan dashi shika'dai ma abin kallo ne, sau da dama yana mamakin kansa yanda yake ganin Fateemah akowani irin yanayi amma be ta6a jin wani sauyi tattare da shi ba, sau da dama yakan tsaya ya ta kallon yanda kayan jikinta suka manne mata suka bayyana dukkan surorin jikinta sanadiyyar ruwan saman da ya ji'ka su, awannan lokacin kowani irin 'da namiji yaganta sai yaji wani abu aransa da jikinsa koda kuwa ya yake amma ga mamakinsa shi be ta6a jin wani canji ajinkinsa game da hakan ba, da farko abin baya damunsa dan ya 'dauka ko rashin 'daukar auren nasu amatsayin aure ne yakawo hakan amma daga baya abin sai ya fara damunsa, shikansa yaji yana so yaji wani sauyi tattare da shi amma sam yarasa dalilin hakan, tsakaninsa da ita sai de kallo da ido and nothing more.
Exactly that day kamar yanda Fateemah tasaba yi masa hakan tayi, zuwa yanzun ma yafara sabawa da yanayin nata ya fahimci kawai hakan take bawai rigima bane kawai ko wani abu daban, saboda tun ranar data fara yi masa irin wannan 'din dai-dai da rana 'daya bata ta6a fashi ba akullum sai ta lalu6e shi, tun baya kulata har ya fara taimaka mata, wasu lokutan yakanyi romancing 'dinta duk dan yataimaka wa yanayin nata dake ciki bawai dan yana jin da'din hakan ba, cikin sa'a kuwa sai yaga bacci ya 'dauketa bayan hakan wataran kuwa idan abin yafaskara baya sanin lokacin dayake fara jero mata addu'o'i ma da ikon Allah kuwa sai yaga tayi la'kwas tayi bacci tare da jero ajiyar zuviya acikin baccin.
Idan darana ne kuma kamar ba ita ba sam bazama kace ita ce ke neman sa arikice da dare ba.
Na yau 'din kam yasha bam-bam dana kullum, dan kukanta ne yatashe shi abacci, kukan take sosai tana danne cikinta tare da takura kanta guri 'daya tana shiga jikinsa, koda ya nemi yi mata kamar yanda yasaba 'din sai ta nuna masa alamun bahaka take so ba ita.
Rasa yanda zaiyi da ita yayi gashi sosai take bashi tausayi, mamakin kansa sai ya hana shi taimaka mata illah tsayuwa dayayi saroro yana kallonta, so yake ya lalu6o dalilin amma yarasa dan ayanda yasani da ba haka yake ba, be san me ya maida shi mara anfami yanzu ba, gashi yanzu taimakonsa ka'dai Fateemah take nema awannan yanayin while shikuma badama.
Dayaga kukan data keyi yana so yayi yawa sai ya koma yajawota jikinsa ya rungumeta da 'kyar, tausayinta ya da'da karya masa zuciya ganin da kanta take neman raba jikinta da kayan baccin data ke sanye dashi, zafi rau yaji jikintan kamar wacce take tsaka da zazza6i, hawayene yaji ya gangaro masa sai ya lumshe idanu ahankali yafurta
_" ki yafe min Fateemah, bansan haka ne zaizo yafaru dani ba_ _kamar yanda bansan haka yanayin ki yake ba tun farko, wallahi_ _dana san haka ne da bazan amince da auran ki ba ko dan gudun kar nashiga hakkin_ _ki, da ha'kuri zan bawa Abbah na da Daddy akan afasa 'daura mana aure, amma nasan 'kaddara ce ta ha'da auren mu kuma ni ban isa na dakatar da ita zuwa garemu ba, ki yafe min kinji......_ _ki yafe min Fateemah insha Allahu zan nema miki mafita.........."_
_Comment vote and_ _share pls_ 🤞🏻
*Salmerh ce*😍
[10/2, 6:02 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated_
_2 all masoyan_ _cApTaIn_ _AbbAs._ 😍
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
_A rumor goes in one ear and out of many mouths._
🅿 *56*
Washe gari Mahmud asibiti ya je aka duba shi aka bashi magani hadda allurai daga nan sai ya wuce office 'dinsu amma ko 2hrs mai kyau beyi ba awurin yadawo gida kafin haka kuwa yayita 'kiranta yafi sau biyar yanajin ya take.
Yana komawa gidan kuwa Fateemah tafara yi masa rigima akan wai dole sai sunje sun yi wasan basket ball dashi, Mahmud duk da yana cikin damuwa amma haka ya daure ransa ya amince mata suka fita wurin wasan dan kawai ya faranta mata, daya ke akwai wurin yi 'din acikin gidan nasu daga 'dan nesa ka'dan da bakin get, wurin 'dan daidai ne bawani babba ba musamman aka tsara shi saboda masu gidan.
Bomshort ne ajikin Teemah wanda yakama jikinta sosai sai wata 'yar 6ingilar ba'kar riga da bata ko rufe cibiyanta ba kanta kuwa wani bakin shararan hula ne da aka sa'ka shi da zaren lilo, ba 'karamin kyau tayi acikin shirin nata ba, Mahmud kansa gani yayi tayi masa kyau sosai ba 'karamin birgeshi tayi ahakan ba, yakan juyo ya kalleta lokaci zuwa lokaci dan yasan iya abinda Allah yabashi iko kenan akanta tunda ga halin daya tsinci kansa aciki, duk dama yana saka ran samun sau'ki akowani lokaci tunda likita yayi masa bayani mai kyau kuma ya gamsu, ya sa hope 'din sa akan magungunan da aka bashi tare da taimakon Allah da kuma izninsa zai sami sau'ki.
Isar su filin keda wuya suka fara buga wasa, Fateemah daman bawani iyawa tayi ba tsabar rigima ce, garin shige shigen ta acikin gidan ne idonta yaci karo da wurin wasan shine fah ta dage sai anyi, 3:0 Mahmud yamata tana ganin haka kuwa tafara tsalle tana fa'din a'a bata yadda ba gaskiya wai itama yajefa mata ko sau 'daya tunda ita ta kasa.
Dariya ma abin yabashi, yakuwa dara, acikin dariyar yace " _a ina kika ta6a ganin anyi haka, nine kuma zan jefa miki?_ _Hhhhh_ ya 'karasa maganar tasa da dariya." _U ar so funny Fateema "_ tare da nunata da yatsa.
Baki ta turo tayi fushi har zata juya yasa hannu ya cafko hannunta 'daya yace mata " toh shikenan amma sau 'daya zai jefa mata tana jin haka tace ehh ta amince.
Jefawan yayi da sunan nata ne, ai kuwa take tafara tsalle da murnan taci 'daya, da ya 'kara yi kuma take sai yabata 4:1 daga nan kuma tace ya 'dagata itama tasaka da kanta, yazaro idanu tare da fa'din _" kai....... ke 'katuwan nan ne zan 'daga ?_ Yafa'da da sigar zolaya, _"gaskiya kina cutata haka ake wasan ne?_
Bubbuga 'kafafu tafara yi a'kasa cikin shagwa6a tace _" ni de sai ka 'daga ni bayan sai shana kake yi kawai dan ka ga ka fini tsawo, ai da yah Abbas na nan nasan da zai tayani nima"_
Kwa6a fuska tayi kamar zatayi kuka ganin haka sai yace toh tazo ya'daga ta, tana jefawa tasake sakin murna tana dariya kamar wanda yin kanta ne bada taimakonsa ba, tsalle take tana fa'din " _yeehhhh naci_ _biyu"._
Shima sai ya yatsaya kallon ta yana dariya yace.
_" kinmanta 4:2 muke, ratar biyu fah nabaki"!_
_"Ehh ai biyu ne kacal kuma nima yanzu zan taro ka"_
Tana fa'din haka sai taci gaba da murnarta abinta.
Horn sukaji an danno daga waje, mai gadi yaje da gudu yale'ka sannan yadawo ya tura gate 'din batare da yayi magana ba dan ganin wanda ke cikin motar.
Teemah kam jin horn 'din koka'dan be dakatar da ita daga murnar data keyi ba dan bata ko damu da waye yazo acikin motar ba.
Mahmud kuwa bin motar yayi da kallo ganin dayayi cewa motar ta gidan sune ta shigo sai dai bai gane wacce ke cikin motar ba dan sun 'dan yi nesa dasu ka'dan, motar na tsayawa su Anty suka fito atare ita da 'kawarta daga cikin motar idanunsu gaba 'daya nakan su Teemah, dan tun shigowansu suka hango su a filin wasan.
Wani tuku'kin takaici ne yacika zuciyar Anty ganin cewa wai har lokacin yin wasa suka ke6e acikin gidan domin kawai su sha'kata, lalle nayi sake, shirun nawa yayi yawa, shiyasa har yarinyar dana so na wargaza auren ta tun ranar farko tasami saken da har zata buga basket ball agidan da na tsani ganinta aciki har ma da 'dana 'daya tilo dana mallaka aduniyan nan kuma na tsani ganinsu atare.
Zagayawa tayi da sauri 'daya 6angaren da 'kawarta take tsaye dan ita tun fitowanta daga motar bata 'kara ko motsin kirki ba awajen, ta tsaya saroro tana kallon Teemah kamar zata cinyeta 'danya.
Dafa kafa'dar ta Anty tayi sai ta juya da hanzari, akufule Anty tafara magana
" _kin gani ko, kinga abinda nake ta faman gaya miki amma kika 'ki_ _taimakona saboda wani dalili bayan kinsan sai da kene nasara take zuwar min, yanzu gashi_ _shirun danayi na zuba ido yasa har sha'kuwar su tayi nisa, dubesu kiga........"_
Ta 'karashe da nuna su.
" _Come down mana mum Mamud,_ _everything ll be alright since am here komai zai zo da sau'ki in dai har kika goya min baya_ _zan taimake ki kirabasu kamar yanda kike so amma sai kin tayani cika_ _*BURINAH* "_
Kallon Anty Chideh kawai Anty keyi dan koka'dan bata fahimci manufarta ba, karta ce har yanzu tana kan bakanta na wancen maganar ne, in de kuwa har hakane toh sai de kowa ya ha'kura da 'kudirinsa dan bazata iya aikata wancan aikin ba da girmanta ba yarinya , infact tunda ma har ta iya bari akayi auren akan ta'ki amince mata toh kuwa bayan auren bataga dalilin da zai sata ta aikata ba.