Sashe 3
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
Dedicated to.....daukacin masoyan CAPTAIN ABBAS😘........ina tare daku masoyana.💔
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *3*
fita suka yi daga 'kofar palour cikin sauri don ma kar mummy tagansu,
cikin sa'a kuwa bata gansu dinba har suka je suka siyo choculate din suka dawo gida,
tarkace dayawa Abbas ya siya mata,sai dai bai hallaka kudin duka wajen siyan choculate din ba dan yana tunanin gobe idan Allah ya kaimu karta qara mar rigima irin na jiya a hanyar,shikuma be so ya sa ke dauko abu batare da kudi awurinsa ba
don gaskiya ya na kunyar sa ke tambayar mummy kudi,
Hakan yasa ya rago kusan #500 yabari a aljihunsa.
Duk kayan za'ki Abbas ya siya mata bai ma siyah wa kansa komai ba sai wani sweet guda biyu da basufi #50 ba.
Adakin Abbas din suka yada zango,anan yasata agaba tana ta cinye cinyen ta,daga 'karshe suka fito suka dawo parlour,suka bar ragowan kayan adakin Abbas din.
lokacin ma daf maghrib ta yi,hakan yasa Abbas yace shi kam zai tafi masallaci.Yace itama ta je maza tayi sallah.
Toh"
tace tare da miqewa ta nufi dakin mummy.
Waya ta samu mummyn tanayi,sai kawai ta qaraso wurinta ta zagaya ta bayanta sannan ta kwantar da kanta a kafadun mummyn.
Mummyn bata kulata ba har sai da ta kammala da wayar kafin tace
"Angel din daddy daga ina haka?
Teemar cewa tayi
"Yawo mukaje da yayah"
"hmmm"
Mummyn tace sannan ta qara da fadin
"Lalle teemah,
wato kin samu Abbas kin mnta da ni ko?
Tafada da dan murmushi akan fuskarta
"har zaki je yawo ko ki fadamin?
Teeman
Cewa tayi
"sorry mummy munje siyan cho........
Awwwn.......tace da wuri tare da kama bakinta ita adole kuskuren fa'da tayi.
Murmushi mummyn tayi sannan ta zagayo da ita ta gabanta
"in qarasa miki?
Tafa'di tana kallon idon teemah
Jijjiga kai Teemahr tayi alamun "a'a"
Meyasa ?
Mummyn ta tambaya.
"Yayah yace kar infada miki"
teema tafada da dan fuskar tsoro kadan.
kamo hannunta mummyn tayi ta matso da ita daf da ita,
sannan tace
Kun fi qarfi na ni kam Teemah ,keda Abbas bakwa jin maganata yanzu,shan za'kin nan ban sonshi kokadan amma keda Abbas baku ji ko.?
jijjiga mata kai tayi teemar tare dacewa
" mummy sorry baza mu sake ba"
Bata kula ta ba mummyn kawai ta miqe tsaye dan ji da tayi anfara qiraye qirayen sallah.
Bayan anyi sallahr isha suka hadu a dinning dan cin abinci.
Abbas yana bawa teemah abakinta tana ci,duk dama kafin ta kar6a sai yayi kusan spoon uku kafin ta kar6i daya.
Mummy bata kulasu ba,har sai da suka 'kare cin abincin kafin tafara wa Abbas fada akan shan za'kin nan dasu keyi.
mamaki Abbas yayi akan tayaya akayi mummy tasani.
kallon idon teemah yayi sai yaga ta sunkuyar da idonta 'kasa hakan ya tabbatar masa da cewa ita ta fada wa mummyn.
Aransa yace "zanyi maganinki ai yarinya"
Afili kuwa ha'kuri yabawa mummyn tare da cewa insha Allahu bazasu sakeba.
Jinsa kawai mummy tayi don tasan abu mai wahalar kenan shi ne su daina din.
Musamman ma shi Abbas din.
matu'kar Teemah zata nuna masa tana son abu toh kuwa dole na fa sai yaga ya nema mata abun ko ma miye ne shi.
"Allah yasa" ta ce sannan ta miqe ta wuce parlour tazauna a akan cough.
Abbas kuwa mummy na tashi shima ya ajiye spoon din dake hannunsa kamar dama jiran tashin nata yakeyi,sannan ya kamo kunnen Teemah da 'karfi.
Sosai taji zafin wajen
"Yayah"
Teemah tafada cikin azaba. Kamar zatayi
"Ganin dayayi tana shirin yi mai kuka ne yasashi tsare ta da idanu,tare dora dan yatsansa akan bakinsa yaqara da fadin.
"shiiiiii.......Don't let that tears out"
'Kasa 'kasa yayi da muryarshi saitin kunnanta sannan yace
"Baki jin magana ko"?
Dawuri ta jijjiga kai alamar
"a'a
'Kayi ha'kuri yayah bazan sake ba"
Ta fada tana mai kai wan hannu akan Hannunsa inda ya riqe mata
kunnan.
Tausayi ta bashi saiya sake ta da wuri.
Amma ahankali yace mata
"Wlh inbaki daina yawan gulman kinnan ba ko,zanga mai 'kara rakaki makaranta ai."
Turo baki tayi gaba don in akwai abinda ta tsana aduniya toh bai wuce Abbas ya ce bazai 'kara rakata makaranta ba.
"Nifa yayah ban fada mata ba fah,dakanta ne tasani,"da kuka ta 'karashe maganar.
Ganin haka yasa yace "toh naji ni,ya isah haka".
"Abincin ya iSheki ne?
Ya tambayeta yana mai kallon fuskarta dayake ta sa hannunta akan fuskar so baya ganin idanunta,itama bata kulashi ba.
"Ina tambayar kiii?
Ya 'kara fada cikin dan dagun murya kadan.
Tashi tayi da gudu tayi wajen mummyn tana kuka.
"Mummy kinga yayah ba"Tafada tana me dora kanta akan cinyar mummyn.
"Kun fi kusa ai mamana"
Mummyn tafada batare da damuwa da kukan da teeman keyi ba.
Don sarai tasan bai wuce akan case din shan choculate dinnan bane.
Shine har Sukayi fada akai.
'Kara powern kuka teema tayi tare bubbuga 'kafan ta akan tiles din dakin.
"Haba *TEEMAH* so kike kijiwa kanki ciwo ne ?
'Dagowa teeman tayi sannan ta ce
" mummy bashi bane?
Me yayi ne wai 'dan nawa."
Mummyn ta tambayeta tana mai kallon fuskarta.
"Wai ma bazai rakani school gobe ba.
Cewa mummyn tayi
"Kiyi shiru wasa yake miki "
Daganan mummyn takamo ta ta kwantar da ita akan cinyarta sannan tacigaba da lalla6a ta,anan kuwa bacci ya dauke ta.
Abbas kuwa tun sanda ta gudo wajen mummy shima ya tashi ya wuce dakin sa.
Harya watsa ruwa yayi shirin bacci,sai kuma yaji dai inah, hankalinsa bai kwanta ba.
sai ya fito ya dawo parlourn da sallamarsa yashigo.anan ya samesu da mummyn teema harta yi bacci.
Mummyn ne tace "yauwa abbas 'kira min fanni man tazo takaita dakinta.
kaga hartamin bacci anan tana kan rigima."
Cewa yayi "mummy bari kawai na kaita "
Owk .
"Matso wa yai ya dago ta amma sai da yayi nishi,don ba laifi teemah akwai nawi.
Da 'kyar ya 'karasa da ita dakin nata,ya kwantar da ita akan gadon yana haki.
Kafin ma ya fito sai ga fanni tashigo itama.
Cewa yayi "
yauwa saka ma ta kayan baccinta.
Sanan ya juya yatafi ko amsar fannin ma bai jira yaji ba.
Washe gari da zai kaita makarantar suna fita ya tare mai adai daita Ya 'karasa dasu makarantar.
koda aka tashi ma haka ya sa ke tare musu wani adaidaitan suka sake hawa.
Teema bata ankara ba har se data gansu a 'kofar gida kafin nan ta lura.
Aikuwa kuka tasaka tunkan ma sufito daga cikin adaidaitan.
'Dan adidaitan ne ya juyo tare da fadin
"yadai 'yan mata"
Abbas kuwa
Bai kulata ba illah ciro kudi da yayi ya miqawa 'dan adidaitan,sannan ya fito,itama fitan tayi tana qara kwa6a fuska.
"Wuce muje"
Yafada a tsare.
Yarda abin da ke hannunta tayi ta wuce ciki
da gudu,da qarfi bu'de get 'dinta ta shiga,don duk abinta tana tsoronsa wani lokacin,don inya tsare toh baya wasa .
Dagudunta tashiga gidan baba maigadi ma yana mata magana amma kota juyo.
Dayaga haka sai ya tashi ya leqa wajen shima don zatonshi ko wani abin ne yafaru.
Abbas ya hango yana tahowa hannunsa riqe da lunch box dinta data yar awajen.
"Aww ashe tare kuke ma"
Inji baba maigadi
Murmushi kawai abbas din yamasa
Sannan yawuce abinsa ciki.
Kodaya shigo bai ganta ba,sai yayi zaton ko tana wajen mummy neh.
Ai kuwa mummy tasha rigima aranar,
data gaji da rigimar ne sai ta aika aka 'kira mata Abbas.
Koda yazo tambayarsa mummyn tayi
"wai meke faruwa ne?
"Cewa yayi mummy yau ba'a siyo fruits ba ! Ya 'karashe da dariyah
Tambayarsa mummyn tasake yi
" akan me yasa toh be siya mata ba."
Cigaba tayi da cewa
"mantawa nayi ne ma ,harfa naciro kudi akan zan baka lokacin dazaka tafi dauko tan saboda rigimarta
,amma ban tuna nabaka ba har sai da ka tafi nagani,
yanama ajiye akan mirror.
Dauko ka bawa habibu (drivern gidan)yaje ya siyo mata .
Dariya ya sakeyi kadan sannan cike da mugunta yace
"Rabu da ita mummy it's her purnishment".
Cewa mummyn tayi
"kamata toh kuje can ku
'Karasa ni ta dameni da kuka.
Hannu yasa ya 'dagota sama ya fice da ita,bai ajiyeta ko ina ba sai dakinsa.
Yana ajiyeta yana fadin yarinya 'karama sai uban nawi.
Aikuwa ranar yasha rigima da 'kyar yasamu yaje ya sallaci juma'ah,saboda hayaniyar kukan da ta keyi.
Ana sallamewa kuwa ya dawo gidan da sauri,don gaba daya hankalinsa na awajenta neh.
zuwa yanzu yafara regreting din 'kin siya matan dayayi.
Yayi yayi taci abinci kuma ta'ki.
Har kusan la'asar ta 'ki nutsuwa.
Daga 'karshe tausayi tabashi sosai,haka yasa ya fita yaje gurin habibu ya bashi kudin sannan ya sanar dashi abinda zai siyo din kafin yadawo ciki.
Da 'kyar ta yadda fanni ta mata wanka kafin habibun yadawo.
Daya ke ma wurin banisa ne dashiba a 'karshen layinsu ne wajen mai fruits din,so habibun bai dade ba yadawo
lokacinma ko wankan ba'a gama mata ba.
Da fanni tagama shiryata saita kawota wurin Abbas din,Mummy kuwa duk wannan abin bata san anayi ba,alokacin mummy baccin ta ta ke yi.
Shima daya gata dawo din, tashi yayi yaje ya dauko mata ledar gaba daya ya dan'ka mata,kar6a tayi tare da fitowa parlour ta zauna akan kujera cikin sanyin jiki,kuma har alokacin bata daina ajiyan zuciyan kukan datasha ba.
Bata dade da zama agun ba bacci ya dauke ta rungume da ledar ahannunta,batare dataci komai daga ciki ba........
Koda Abbas yafito zashi masallaci sallar la'asar ne yagan ta anan tana bacci.
Yaso yatashe ta saboda baccin la'asar babu kyau,amma ganin yanayin yanda take baccin sai yaji tabashi tausayi.
Hakan yasa ya'kyaleta kawai ya yi tafiyarsa masallacin.amma kafin yatafi sai da yadawo da ita ya kwantar da itaA tsakiyan 'dakin.
Sannan yafice ya tafi.
Lokacin data tashi abaccin kuwa kamar ba ita ba,tsab ta warware,tamanta rigimar datayi.
Washe gari Saturday wuni sukayi suna buga game a 'yar 'karamar laptop dinsa.anan ma zokuga drama awurinsu kamar TOM nd JERRY.......
Sai da lokacin islamiya yayi kafin suka tashi.....amma kafinma ace sun gama shiri,sUnyi sallah,sunci abinci har sun dan shiga lokaci.
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
Dedicated to.....daukacin masoyan CAPTAIN ABBAS😘........ina tare daku masoyana.💔
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
🅿 *3*
fita suka yi daga 'kofar palour cikin sauri don ma kar mummy tagansu,
cikin sa'a kuwa bata gansu dinba har suka je suka siyo choculate din suka dawo gida,
tarkace dayawa Abbas ya siya mata,sai dai bai hallaka kudin duka wajen siyan choculate din ba dan yana tunanin gobe idan Allah ya kaimu karta qara mar rigima irin na jiya a hanyar,shikuma be so ya sa ke dauko abu batare da kudi awurinsa ba
don gaskiya ya na kunyar sa ke tambayar mummy kudi,
Hakan yasa ya rago kusan #500 yabari a aljihunsa.
Duk kayan za'ki Abbas ya siya mata bai ma siyah wa kansa komai ba sai wani sweet guda biyu da basufi #50 ba.
Adakin Abbas din suka yada zango,anan yasata agaba tana ta cinye cinyen ta,daga 'karshe suka fito suka dawo parlour,suka bar ragowan kayan adakin Abbas din.
lokacin ma daf maghrib ta yi,hakan yasa Abbas yace shi kam zai tafi masallaci.Yace itama ta je maza tayi sallah.
Toh"
tace tare da miqewa ta nufi dakin mummy.
Waya ta samu mummyn tanayi,sai kawai ta qaraso wurinta ta zagaya ta bayanta sannan ta kwantar da kanta a kafadun mummyn.
Mummyn bata kulata ba har sai da ta kammala da wayar kafin tace
"Angel din daddy daga ina haka?
Teemar cewa tayi
"Yawo mukaje da yayah"
"hmmm"
Mummyn tace sannan ta qara da fadin
"Lalle teemah,
wato kin samu Abbas kin mnta da ni ko?
Tafada da dan murmushi akan fuskarta
"har zaki je yawo ko ki fadamin?
Teeman
Cewa tayi
"sorry mummy munje siyan cho........
Awwwn.......tace da wuri tare da kama bakinta ita adole kuskuren fa'da tayi.
Murmushi mummyn tayi sannan ta zagayo da ita ta gabanta
"in qarasa miki?
Tafa'di tana kallon idon teemah
Jijjiga kai Teemahr tayi alamun "a'a"
Meyasa ?
Mummyn ta tambaya.
"Yayah yace kar infada miki"
teema tafada da dan fuskar tsoro kadan.
kamo hannunta mummyn tayi ta matso da ita daf da ita,
sannan tace
Kun fi qarfi na ni kam Teemah ,keda Abbas bakwa jin maganata yanzu,shan za'kin nan ban sonshi kokadan amma keda Abbas baku ji ko.?
jijjiga mata kai tayi teemar tare dacewa
" mummy sorry baza mu sake ba"
Bata kula ta ba mummyn kawai ta miqe tsaye dan ji da tayi anfara qiraye qirayen sallah.
Bayan anyi sallahr isha suka hadu a dinning dan cin abinci.
Abbas yana bawa teemah abakinta tana ci,duk dama kafin ta kar6a sai yayi kusan spoon uku kafin ta kar6i daya.
Mummy bata kulasu ba,har sai da suka 'kare cin abincin kafin tafara wa Abbas fada akan shan za'kin nan dasu keyi.
mamaki Abbas yayi akan tayaya akayi mummy tasani.
kallon idon teemah yayi sai yaga ta sunkuyar da idonta 'kasa hakan ya tabbatar masa da cewa ita ta fada wa mummyn.
Aransa yace "zanyi maganinki ai yarinya"
Afili kuwa ha'kuri yabawa mummyn tare da cewa insha Allahu bazasu sakeba.
Jinsa kawai mummy tayi don tasan abu mai wahalar kenan shi ne su daina din.
Musamman ma shi Abbas din.
matu'kar Teemah zata nuna masa tana son abu toh kuwa dole na fa sai yaga ya nema mata abun ko ma miye ne shi.
"Allah yasa" ta ce sannan ta miqe ta wuce parlour tazauna a akan cough.
Abbas kuwa mummy na tashi shima ya ajiye spoon din dake hannunsa kamar dama jiran tashin nata yakeyi,sannan ya kamo kunnen Teemah da 'karfi.
Sosai taji zafin wajen
"Yayah"
Teemah tafada cikin azaba. Kamar zatayi
"Ganin dayayi tana shirin yi mai kuka ne yasashi tsare ta da idanu,tare dora dan yatsansa akan bakinsa yaqara da fadin.
"shiiiiii.......Don't let that tears out"
'Kasa 'kasa yayi da muryarshi saitin kunnanta sannan yace
"Baki jin magana ko"?
Dawuri ta jijjiga kai alamar
"a'a
'Kayi ha'kuri yayah bazan sake ba"
Ta fada tana mai kai wan hannu akan Hannunsa inda ya riqe mata
kunnan.
Tausayi ta bashi saiya sake ta da wuri.
Amma ahankali yace mata
"Wlh inbaki daina yawan gulman kinnan ba ko,zanga mai 'kara rakaki makaranta ai."
Turo baki tayi gaba don in akwai abinda ta tsana aduniya toh bai wuce Abbas ya ce bazai 'kara rakata makaranta ba.
"Nifa yayah ban fada mata ba fah,dakanta ne tasani,"da kuka ta 'karashe maganar.
Ganin haka yasa yace "toh naji ni,ya isah haka".
"Abincin ya iSheki ne?
Ya tambayeta yana mai kallon fuskarta dayake ta sa hannunta akan fuskar so baya ganin idanunta,itama bata kulashi ba.
"Ina tambayar kiii?
Ya 'kara fada cikin dan dagun murya kadan.
Tashi tayi da gudu tayi wajen mummyn tana kuka.
"Mummy kinga yayah ba"Tafada tana me dora kanta akan cinyar mummyn.
"Kun fi kusa ai mamana"
Mummyn tafada batare da damuwa da kukan da teeman keyi ba.
Don sarai tasan bai wuce akan case din shan choculate dinnan bane.
Shine har Sukayi fada akai.
'Kara powern kuka teema tayi tare bubbuga 'kafan ta akan tiles din dakin.
"Haba *TEEMAH* so kike kijiwa kanki ciwo ne ?
'Dagowa teeman tayi sannan ta ce
" mummy bashi bane?
Me yayi ne wai 'dan nawa."
Mummyn ta tambayeta tana mai kallon fuskarta.
"Wai ma bazai rakani school gobe ba.
Cewa mummyn tayi
"Kiyi shiru wasa yake miki "
Daganan mummyn takamo ta ta kwantar da ita akan cinyarta sannan tacigaba da lalla6a ta,anan kuwa bacci ya dauke ta.
Abbas kuwa tun sanda ta gudo wajen mummy shima ya tashi ya wuce dakin sa.
Harya watsa ruwa yayi shirin bacci,sai kuma yaji dai inah, hankalinsa bai kwanta ba.
sai ya fito ya dawo parlourn da sallamarsa yashigo.anan ya samesu da mummyn teema harta yi bacci.
Mummyn ne tace "yauwa abbas 'kira min fanni man tazo takaita dakinta.
kaga hartamin bacci anan tana kan rigima."
Cewa yayi "mummy bari kawai na kaita "
Owk .
"Matso wa yai ya dago ta amma sai da yayi nishi,don ba laifi teemah akwai nawi.
Da 'kyar ya 'karasa da ita dakin nata,ya kwantar da ita akan gadon yana haki.
Kafin ma ya fito sai ga fanni tashigo itama.
Cewa yayi "
yauwa saka ma ta kayan baccinta.
Sanan ya juya yatafi ko amsar fannin ma bai jira yaji ba.
Washe gari da zai kaita makarantar suna fita ya tare mai adai daita Ya 'karasa dasu makarantar.
koda aka tashi ma haka ya sa ke tare musu wani adaidaitan suka sake hawa.
Teema bata ankara ba har se data gansu a 'kofar gida kafin nan ta lura.
Aikuwa kuka tasaka tunkan ma sufito daga cikin adaidaitan.
'Dan adidaitan ne ya juyo tare da fadin
"yadai 'yan mata"
Abbas kuwa
Bai kulata ba illah ciro kudi da yayi ya miqawa 'dan adidaitan,sannan ya fito,itama fitan tayi tana qara kwa6a fuska.
"Wuce muje"
Yafada a tsare.
Yarda abin da ke hannunta tayi ta wuce ciki
da gudu,da qarfi bu'de get 'dinta ta shiga,don duk abinta tana tsoronsa wani lokacin,don inya tsare toh baya wasa .
Dagudunta tashiga gidan baba maigadi ma yana mata magana amma kota juyo.
Dayaga haka sai ya tashi ya leqa wajen shima don zatonshi ko wani abin ne yafaru.
Abbas ya hango yana tahowa hannunsa riqe da lunch box dinta data yar awajen.
"Aww ashe tare kuke ma"
Inji baba maigadi
Murmushi kawai abbas din yamasa
Sannan yawuce abinsa ciki.
Kodaya shigo bai ganta ba,sai yayi zaton ko tana wajen mummy neh.
Ai kuwa mummy tasha rigima aranar,
data gaji da rigimar ne sai ta aika aka 'kira mata Abbas.
Koda yazo tambayarsa mummyn tayi
"wai meke faruwa ne?
"Cewa yayi mummy yau ba'a siyo fruits ba ! Ya 'karashe da dariyah
Tambayarsa mummyn tasake yi
" akan me yasa toh be siya mata ba."
Cigaba tayi da cewa
"mantawa nayi ne ma ,harfa naciro kudi akan zan baka lokacin dazaka tafi dauko tan saboda rigimarta
,amma ban tuna nabaka ba har sai da ka tafi nagani,
yanama ajiye akan mirror.
Dauko ka bawa habibu (drivern gidan)yaje ya siyo mata .
Dariya ya sakeyi kadan sannan cike da mugunta yace
"Rabu da ita mummy it's her purnishment".
Cewa mummyn tayi
"kamata toh kuje can ku
'Karasa ni ta dameni da kuka.
Hannu yasa ya 'dagota sama ya fice da ita,bai ajiyeta ko ina ba sai dakinsa.
Yana ajiyeta yana fadin yarinya 'karama sai uban nawi.
Aikuwa ranar yasha rigima da 'kyar yasamu yaje ya sallaci juma'ah,saboda hayaniyar kukan da ta keyi.
Ana sallamewa kuwa ya dawo gidan da sauri,don gaba daya hankalinsa na awajenta neh.
zuwa yanzu yafara regreting din 'kin siya matan dayayi.
Yayi yayi taci abinci kuma ta'ki.
Har kusan la'asar ta 'ki nutsuwa.
Daga 'karshe tausayi tabashi sosai,haka yasa ya fita yaje gurin habibu ya bashi kudin sannan ya sanar dashi abinda zai siyo din kafin yadawo ciki.
Da 'kyar ta yadda fanni ta mata wanka kafin habibun yadawo.
Daya ke ma wurin banisa ne dashiba a 'karshen layinsu ne wajen mai fruits din,so habibun bai dade ba yadawo
lokacinma ko wankan ba'a gama mata ba.
Da fanni tagama shiryata saita kawota wurin Abbas din,Mummy kuwa duk wannan abin bata san anayi ba,alokacin mummy baccin ta ta ke yi.
Shima daya gata dawo din, tashi yayi yaje ya dauko mata ledar gaba daya ya dan'ka mata,kar6a tayi tare da fitowa parlour ta zauna akan kujera cikin sanyin jiki,kuma har alokacin bata daina ajiyan zuciyan kukan datasha ba.
Bata dade da zama agun ba bacci ya dauke ta rungume da ledar ahannunta,batare dataci komai daga ciki ba........
Koda Abbas yafito zashi masallaci sallar la'asar ne yagan ta anan tana bacci.
Yaso yatashe ta saboda baccin la'asar babu kyau,amma ganin yanayin yanda take baccin sai yaji tabashi tausayi.
Hakan yasa ya'kyaleta kawai ya yi tafiyarsa masallacin.amma kafin yatafi sai da yadawo da ita ya kwantar da itaA tsakiyan 'dakin.
Sannan yafice ya tafi.
Lokacin data tashi abaccin kuwa kamar ba ita ba,tsab ta warware,tamanta rigimar datayi.
Washe gari Saturday wuni sukayi suna buga game a 'yar 'karamar laptop dinsa.anan ma zokuga drama awurinsu kamar TOM nd JERRY.......
Sai da lokacin islamiya yayi kafin suka tashi.....amma kafinma ace sun gama shiri,sUnyi sallah,sunci abinci har sun dan shiga lokaci.