Sashe 38
Captain Abbas Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ran Anty ya 6aci sosai aganinta ai tozarci yayi mata, inbahaka ba yasan baya so mai yasa tun farko yace mata yaya yadda da batun auran sai da ta riga da ta sanar da su amincewarsa kuma sai yaje yaci musu mutunci har cikin gidansu?
Safah da marwa take tayi tana Allah-Allah ya dawo ahima yazo yasameta tunda shi bai san mutunci ba.
Mahmud kuwa k'in komawa gida yayi da wuri yace su wuce yawo acikin gari basu suka dawo gidan ba sai kusan 11pm beyi niyyan shiga ciki bama dan yasan had'uwarsu da Anty yau bazaiyi musu dad'i ba.
Bai san cewa Antyn tun d'azu gadinsa takeyi ba yayinda Abbah ma duk yake kula da ita batare data sani ba.
Tana jin tsayuwar mota kuwa ta fito da gaggawa ta tare shi alokacin yana gab da shiga d'akinsa.
Mahmud!
Tafad'a ranta a 6ace.
A hankali ya tsaya tare da juyowa daidai kuwa yaji sauk'an mari tasssss akan kuncinsa.
Ido kawai ya rintse ta re da bud'e wa ya sauk'e su akan Antyn.
" baka da hankali ne Mahmud , ni zaka raina ma wayo , so kake ta tozarta ni ko,wallahi akan wannan maganar bari kaji zamu matuk'ar samu matsala ni da kai matuk'ar kace bazaka bi abinda nakeso ba..........
"Uhm-uhm fah Maryam kar muyi haka dake, karki ce zaki takurawa yarona akan abinda bashida ra'ayi domin ni bazan lamunci hakan ba ".
Bazata suka jiyo muryar Abbah nafad'in hakan sosai k'irjin Anty ya buga dan bata ta6a zaton idansa biyu ba awannan lokacin.
Shi kuwa Mahmud har yanzu kallon Anty yake da mamaki, aransa yake k'ara jinjina hali irin na Antyn tasa yana ganin cewa lalle halinta sai ita, idan dai har zata iya d'aga hannu ta mareshi akan waccen yarinyar tun yanzu toh ashe idan ya aureta ma har zanashi zata ce zatayi idan ya 6ata wa yarinyar rai, toh taya ma za'ayi na auri yarinyar da ake marina akanta, tun yanzu Anty hanyan raina ni ta bud'ewa yarinyar.
Abban sa neh ya taho ahankali izuwa inda Mahmud d'in ke tsaye,yana cikin tunanin yaji ankamo hannunsa, firgigi yayi ya kalli hannun sannan ya kalli Abban nasa.
" je ka kwanta Mahmud " kaji!
Baiyi magana ba still yaci gaba tsayuwa Abban ne yakama hannunsa ya shigar da shi cikin d'akin sannan yafito yaja masa k'ofar.
Zuwa yayi yabi ta gefen Antyn yace "wuche muje"
Ahankali ta bishi abaya har d'akin baccin nasu.
Abbah bai k'ara bi takanta ba yayi kwanciyarsa yayinda abin yaso daya farun yaso hana Anty bacci dan tana tsoron maganar Abban bata so yaji ba amma ya shammace ta, bata sani ba ashe ya biyo bayanta, dole nayi maganin abin tunda wuri tunkan abin yazo yafi k'arfina, dole nayiwa tufkan hanci.
Mahmud kuwa wayarsa ya lalub'o ya nemi Abbas a waya..........
Comment,vote and share pls🤞🏻
*Salmerhn ku ce* 😍
[10/2, 5:59 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated_
_2 all masoyan_ _cApTaIn_ _AbbAs._ 😍
*Salmerh nayi muku* *fatan alkhairi*
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
Good or Bad, whatever you do will come back in one form or another; that would explain why the earth is ROUND.
🅿 *33*
Sau kusan uku wayar nayin ringing amma no response, har yayi shirin sake k'iransa karo na hud'u sai kuma yafasa kawai ya ajiye wayar.
Kishingid'a yayi ajikin gado na tsawon mintina shida ransa a hargitse yake jinta wai yau Anty ne ta mareshi akan wata banza, sai daga baya sannan ya tashi ya zauna abakin gadon, hannayensa ya d'ago duk biyun ya cusa su acikin gashin kansa tare da furzar da iska mai zafi daga bakinsa.
Halin Antyn sa na matuk'ar damunsa sosai, can you imaging ace mahaifiyarka amma bata k'aunar taganka cikin farin ciki akullum sai dai sa6anin hakan,abinda Anty bata masa tun yana yaro ba wai sai yanzu daya girma ne zata ce zata yi masa saboda me?
Idan da wani yake bashi labarin hakan zai iya k'aryatawa amma sai gashi akan kansa abin ke faruwa.
Ace Anty tarasa da wacce zata had'a shi maganar aure sai da waccen yarinyar??
Toh shi me zaiyi da ita?
Rashin mai bashi amsa yasa dolensa yah hak'ura da tambayar dayake yiwa kan nasa domin yasan idan ya matsa kansa zai jawo wa ciwo abanza and no body cares!
Tashi yayi ya cire rigar dake jikin sa sannan ya shiga bayi ruwa ya watsa tare da d'auro alwala yazo ya shimfid'a dadduma.
Sallar nafila ya gabatar tare da neman sauk'i daga gurin mahalicci akan dukkan al'amuransa rok'on haske, rahama da kuma kariyar Allah yayiwa iyayensa musamman ma Abbansa duk dama yaga kamar Abban ya d'an canja ba kamar kwanaki ba, amma yasan addu'a bata ta6a yin yawa a bawa kamar yanda bata tafiya abanza saboda Allah shida kansa yace a rok'eshi zai amsa.
yadad'e awurin yana Addu'o'i kafin yatashi ya kwanta ko daddumar ma be samu yah nad'e ta ba saboda bacci.
Alokacin kusan 1:06am bacci ne sosai a idanunsa shiyasa daga kwanciya sai bacci yah d'auke shi cikin natsuwa kuwa yayita shek'a baccinsa batare da yasake bi takan damuwarsa ba.
Washe gari ma da wuri ya farka domin tafiyarsa na nan aransa be fasa ba, dan haka yana dawowa daga masallaci yafara tattara d'an abinda yasan zai buk'ata ako'ina yake, abubuwan basu wuche tarkacen amfaninsa ba irinsu laptop wayoyinsa da sauran k'ananan abubuwa .
Dayake sun had'u da Abbansa da asbah a masallaci kuma yariga ya sanar dashi batun tafiyar tasa so bashi da damuwa akan haka yasan Abbahn bazai hanasa tafiya ko kuma wani abu daban ba indai bawani dalili ba kam.
K'arfe tara ya fito daga d'akinsa kafad'arsa rataye da jakansa hannunsa d'aya kuma wayarsa ce arik'e yayinda d'ayan hannun ke rik'e da key holder d'insa me tarin keys ajiki.
Guda d'aya ya ware yasaka ya rufe k'ofar parlourn nasa sannan yasake zareta.
Daga nan ya canja rik'on key d'in izuwa hannun sa na hagu sai ya maida wayar tasa zuwa hannun damansa.
password d'in dake kan wayar tasa ya cire sai yafara neman layin Abbas dan sosai yake da buk'atar ganin sa amma is hardly su had'u d'in shiyasa yake so ko samunsa awayar ma yayi.
Sai dai ko yanzun daya sake k'iran ma _call waiting_ ya gani sai ya dakatar da nashi k'iran ya d'an bashi time zuwa wani lokaci.
Kusan mintina biyar sun shud'e yana nan tsaye a inda yake still sai dai ad'an tsayuwar dayayin har ya samu chance na k'iran mummy suka gaisa yah tambayi lil sis da Daddy mummy tace masa suna nan lafiya qalau.
Hira kad'an sukayi sukayi sallama da mummyn sai yace mata shima d'in insha Allahu yau zai shigo , suna gamawa sai ya sake gwada layin Abbas d'in batare da yayi zuciyah ko fushi ba.
Amma still _call_ _wating_.
Wannan karon kam tsaki yaja tare da fara tafiyah ya tunkari sashin iyayensa da wayar tasa ahannu.
Mahmud irin mutanen nan masu son fad'ar abinda ke damunsu ga wani wanda ya kasance makusanci agaresu, yana son akan komai abashi shawara kafin yayi abin, idan ma damuwace tadameshi yafison yayi sharing ga wani sai dai wani lokaci idan ya rasa wanda zai tunkara da damuwarsa sai ya rik'e abinsa azuciyarsa duk da hakan na damunsa amma bazai fad'iwa kowa ba yafison sai wanda ya yadda dashi tukun na,kuma wannan dalilin be sa yazama mai yawan fad'e-fad'e ba, mutun d'ayan nan dai ne ke sanin damuwarsa baya kuma sake fad'i wa wani daban.
Yakan yanke hukuncin abinda zaiyi dakansa idan abu zaiyi saiyayi abun kawai ayanda ayanda yake ganin shine dai dai.
Adacan baya kafin had'uwarsa da Abbas _Anty_itace abokiyar shawaransa ita yake sanarwa da duk wata matsalar data kunno masa kai arayuwarsa, amma daga baya shikansa be san dalilin dayasa ya daina fad'a mata ba, ko dan irin shawarwarin data ke bashi ne oho, domin akowani abinda Anty zatayi selfishness take fara sawa agaba kafin wani abu, bai sani ba ko wannan dalilin ne yasashi ya janye jiki daga gareta ba, amma haka kawai yaji baya son sanar mata da wasu al'amuran da suka shafi rayuwarsa.
Daga baya ne sai yafara sanar da wani abokinsa dasukayi makaranta tare shikuma matsalarsa baya 6oye k'yashi da hassada afili yake bayyana su fahimtar hakan da Mahmud yayi sai yasa yadaina fad'iwa kowa kawai yake rik'e abinsa shi kad'ai .
Alokacin Abban sa ba sauraronsa yake ba dan abubuwa shima sun masa yawa sosai kasuwancinsa ya bunk'asa shiyasa kullum baya zama, akullum yana kan tafiye-tafiye banda matsalarsa tacikin gida, gara yan zuma daya d'an daidai ta al'amuran sa waje d'aya sannan yasamu yake d'an natsuwa agida.
Tunda suka had'u da Abbas sai yake jin har aransa yasamu aboki jin Abbas yake tamkar d'an uwansa kuma sai akayi sa'a ma jininsu ya had'u da Abbas d'in shiyasa wannan karon yake so yakai damuwarsa gurin Abbas ko zai samu sgawara me kayu daga garesa duk dama yariga ya yanke decision aransa kuma bazai canja ta ba amma dolene yaji ra'ayin Abbas akan hakan.
Yana gab da shiga shiga parlourn yaji wayarsa na vibration ahannunsa d'ago wayar yayi sai yaga sunan dake k'iran sa, nima sai na d'an lek'a kad'an dan ganin me k'iran nasa☺ _Oga Abbas_nagani 6aro 6aro akan fuskar wayar.
Yana ganin Abbas neh sai yah dakata da tafiyar tasa cak ya tsaya sannan yayi picking call d'in yakai wayar kunnansa.
Abbas ne yafara fad'in "yah ne corper kana lafiya?
" qalau" Mahmud d'in yace agajarce, sannan ya cigaba da fad'in " tun jiya fah naketa neman layinka amma baka picking me yasa?
" ainasan sekayi magana tunda naga missed called d'inka jiya,nagaji ne wallahi ina hutawa shiyasa kuma banma jiba cuz' wayar na silent,inama da niyyan k'iranka fah se kuma k'iranka yashigo"
"Ba wannan bama tunda kasameni yanzun then fad'amin abinda ka k'unshe dan nasan wannan duk damuwar k'iran ba'a banza ba."!
Abbas ne yafad'i hakan yana murmushi tamkar Mahmud d'in na gabansa.
Mahmud d'inma murmushin yayi sannan yace "kana ina ne yanzun inaso mu had'u fah "
Safah da marwa take tayi tana Allah-Allah ya dawo ahima yazo yasameta tunda shi bai san mutunci ba.
Mahmud kuwa k'in komawa gida yayi da wuri yace su wuce yawo acikin gari basu suka dawo gidan ba sai kusan 11pm beyi niyyan shiga ciki bama dan yasan had'uwarsu da Anty yau bazaiyi musu dad'i ba.
Bai san cewa Antyn tun d'azu gadinsa takeyi ba yayinda Abbah ma duk yake kula da ita batare data sani ba.
Tana jin tsayuwar mota kuwa ta fito da gaggawa ta tare shi alokacin yana gab da shiga d'akinsa.
Mahmud!
Tafad'a ranta a 6ace.
A hankali ya tsaya tare da juyowa daidai kuwa yaji sauk'an mari tasssss akan kuncinsa.
Ido kawai ya rintse ta re da bud'e wa ya sauk'e su akan Antyn.
" baka da hankali ne Mahmud , ni zaka raina ma wayo , so kake ta tozarta ni ko,wallahi akan wannan maganar bari kaji zamu matuk'ar samu matsala ni da kai matuk'ar kace bazaka bi abinda nakeso ba..........
"Uhm-uhm fah Maryam kar muyi haka dake, karki ce zaki takurawa yarona akan abinda bashida ra'ayi domin ni bazan lamunci hakan ba ".
Bazata suka jiyo muryar Abbah nafad'in hakan sosai k'irjin Anty ya buga dan bata ta6a zaton idansa biyu ba awannan lokacin.
Shi kuwa Mahmud har yanzu kallon Anty yake da mamaki, aransa yake k'ara jinjina hali irin na Antyn tasa yana ganin cewa lalle halinta sai ita, idan dai har zata iya d'aga hannu ta mareshi akan waccen yarinyar tun yanzu toh ashe idan ya aureta ma har zanashi zata ce zatayi idan ya 6ata wa yarinyar rai, toh taya ma za'ayi na auri yarinyar da ake marina akanta, tun yanzu Anty hanyan raina ni ta bud'ewa yarinyar.
Abban sa neh ya taho ahankali izuwa inda Mahmud d'in ke tsaye,yana cikin tunanin yaji ankamo hannunsa, firgigi yayi ya kalli hannun sannan ya kalli Abban nasa.
" je ka kwanta Mahmud " kaji!
Baiyi magana ba still yaci gaba tsayuwa Abban ne yakama hannunsa ya shigar da shi cikin d'akin sannan yafito yaja masa k'ofar.
Zuwa yayi yabi ta gefen Antyn yace "wuche muje"
Ahankali ta bishi abaya har d'akin baccin nasu.
Abbah bai k'ara bi takanta ba yayi kwanciyarsa yayinda abin yaso daya farun yaso hana Anty bacci dan tana tsoron maganar Abban bata so yaji ba amma ya shammace ta, bata sani ba ashe ya biyo bayanta, dole nayi maganin abin tunda wuri tunkan abin yazo yafi k'arfina, dole nayiwa tufkan hanci.
Mahmud kuwa wayarsa ya lalub'o ya nemi Abbas a waya..........
Comment,vote and share pls🤞🏻
*Salmerhn ku ce* 😍
[10/2, 5:59 PM] Ummiyo: 💕 *CAPTAIN ABBAS* 💕
By
*Salmerh MD*
Luv story😍
*Wattpad @*
*Serlmerh-md*
💫 *DA BAZARMU* *WRITTER'S ASS*
💫
We are here to make you happy,smile,educate and to realized that we are the best among all.....
*DA BAZARMU* *MUKE TUN'KAHO*
_Dedicated_
_2 all masoyan_ _cApTaIn_ _AbbAs._ 😍
*Salmerh nayi muku* *fatan alkhairi*
*Bismillahir* *Rahmanir Raheem*
Good or Bad, whatever you do will come back in one form or another; that would explain why the earth is ROUND.
🅿 *33*
Sau kusan uku wayar nayin ringing amma no response, har yayi shirin sake k'iransa karo na hud'u sai kuma yafasa kawai ya ajiye wayar.
Kishingid'a yayi ajikin gado na tsawon mintina shida ransa a hargitse yake jinta wai yau Anty ne ta mareshi akan wata banza, sai daga baya sannan ya tashi ya zauna abakin gadon, hannayensa ya d'ago duk biyun ya cusa su acikin gashin kansa tare da furzar da iska mai zafi daga bakinsa.
Halin Antyn sa na matuk'ar damunsa sosai, can you imaging ace mahaifiyarka amma bata k'aunar taganka cikin farin ciki akullum sai dai sa6anin hakan,abinda Anty bata masa tun yana yaro ba wai sai yanzu daya girma ne zata ce zata yi masa saboda me?
Idan da wani yake bashi labarin hakan zai iya k'aryatawa amma sai gashi akan kansa abin ke faruwa.
Ace Anty tarasa da wacce zata had'a shi maganar aure sai da waccen yarinyar??
Toh shi me zaiyi da ita?
Rashin mai bashi amsa yasa dolensa yah hak'ura da tambayar dayake yiwa kan nasa domin yasan idan ya matsa kansa zai jawo wa ciwo abanza and no body cares!
Tashi yayi ya cire rigar dake jikin sa sannan ya shiga bayi ruwa ya watsa tare da d'auro alwala yazo ya shimfid'a dadduma.
Sallar nafila ya gabatar tare da neman sauk'i daga gurin mahalicci akan dukkan al'amuransa rok'on haske, rahama da kuma kariyar Allah yayiwa iyayensa musamman ma Abbansa duk dama yaga kamar Abban ya d'an canja ba kamar kwanaki ba, amma yasan addu'a bata ta6a yin yawa a bawa kamar yanda bata tafiya abanza saboda Allah shida kansa yace a rok'eshi zai amsa.
yadad'e awurin yana Addu'o'i kafin yatashi ya kwanta ko daddumar ma be samu yah nad'e ta ba saboda bacci.
Alokacin kusan 1:06am bacci ne sosai a idanunsa shiyasa daga kwanciya sai bacci yah d'auke shi cikin natsuwa kuwa yayita shek'a baccinsa batare da yasake bi takan damuwarsa ba.
Washe gari ma da wuri ya farka domin tafiyarsa na nan aransa be fasa ba, dan haka yana dawowa daga masallaci yafara tattara d'an abinda yasan zai buk'ata ako'ina yake, abubuwan basu wuche tarkacen amfaninsa ba irinsu laptop wayoyinsa da sauran k'ananan abubuwa .
Dayake sun had'u da Abbansa da asbah a masallaci kuma yariga ya sanar dashi batun tafiyar tasa so bashi da damuwa akan haka yasan Abbahn bazai hanasa tafiya ko kuma wani abu daban ba indai bawani dalili ba kam.
K'arfe tara ya fito daga d'akinsa kafad'arsa rataye da jakansa hannunsa d'aya kuma wayarsa ce arik'e yayinda d'ayan hannun ke rik'e da key holder d'insa me tarin keys ajiki.
Guda d'aya ya ware yasaka ya rufe k'ofar parlourn nasa sannan yasake zareta.
Daga nan ya canja rik'on key d'in izuwa hannun sa na hagu sai ya maida wayar tasa zuwa hannun damansa.
password d'in dake kan wayar tasa ya cire sai yafara neman layin Abbas dan sosai yake da buk'atar ganin sa amma is hardly su had'u d'in shiyasa yake so ko samunsa awayar ma yayi.
Sai dai ko yanzun daya sake k'iran ma _call waiting_ ya gani sai ya dakatar da nashi k'iran ya d'an bashi time zuwa wani lokaci.
Kusan mintina biyar sun shud'e yana nan tsaye a inda yake still sai dai ad'an tsayuwar dayayin har ya samu chance na k'iran mummy suka gaisa yah tambayi lil sis da Daddy mummy tace masa suna nan lafiya qalau.
Hira kad'an sukayi sukayi sallama da mummyn sai yace mata shima d'in insha Allahu yau zai shigo , suna gamawa sai ya sake gwada layin Abbas d'in batare da yayi zuciyah ko fushi ba.
Amma still _call_ _wating_.
Wannan karon kam tsaki yaja tare da fara tafiyah ya tunkari sashin iyayensa da wayar tasa ahannu.
Mahmud irin mutanen nan masu son fad'ar abinda ke damunsu ga wani wanda ya kasance makusanci agaresu, yana son akan komai abashi shawara kafin yayi abin, idan ma damuwace tadameshi yafison yayi sharing ga wani sai dai wani lokaci idan ya rasa wanda zai tunkara da damuwarsa sai ya rik'e abinsa azuciyarsa duk da hakan na damunsa amma bazai fad'iwa kowa ba yafison sai wanda ya yadda dashi tukun na,kuma wannan dalilin be sa yazama mai yawan fad'e-fad'e ba, mutun d'ayan nan dai ne ke sanin damuwarsa baya kuma sake fad'i wa wani daban.
Yakan yanke hukuncin abinda zaiyi dakansa idan abu zaiyi saiyayi abun kawai ayanda ayanda yake ganin shine dai dai.
Adacan baya kafin had'uwarsa da Abbas _Anty_itace abokiyar shawaransa ita yake sanarwa da duk wata matsalar data kunno masa kai arayuwarsa, amma daga baya shikansa be san dalilin dayasa ya daina fad'a mata ba, ko dan irin shawarwarin data ke bashi ne oho, domin akowani abinda Anty zatayi selfishness take fara sawa agaba kafin wani abu, bai sani ba ko wannan dalilin ne yasashi ya janye jiki daga gareta ba, amma haka kawai yaji baya son sanar mata da wasu al'amuran da suka shafi rayuwarsa.
Daga baya ne sai yafara sanar da wani abokinsa dasukayi makaranta tare shikuma matsalarsa baya 6oye k'yashi da hassada afili yake bayyana su fahimtar hakan da Mahmud yayi sai yasa yadaina fad'iwa kowa kawai yake rik'e abinsa shi kad'ai .
Alokacin Abban sa ba sauraronsa yake ba dan abubuwa shima sun masa yawa sosai kasuwancinsa ya bunk'asa shiyasa kullum baya zama, akullum yana kan tafiye-tafiye banda matsalarsa tacikin gida, gara yan zuma daya d'an daidai ta al'amuran sa waje d'aya sannan yasamu yake d'an natsuwa agida.
Tunda suka had'u da Abbas sai yake jin har aransa yasamu aboki jin Abbas yake tamkar d'an uwansa kuma sai akayi sa'a ma jininsu ya had'u da Abbas d'in shiyasa wannan karon yake so yakai damuwarsa gurin Abbas ko zai samu sgawara me kayu daga garesa duk dama yariga ya yanke decision aransa kuma bazai canja ta ba amma dolene yaji ra'ayin Abbas akan hakan.
Yana gab da shiga shiga parlourn yaji wayarsa na vibration ahannunsa d'ago wayar yayi sai yaga sunan dake k'iran sa, nima sai na d'an lek'a kad'an dan ganin me k'iran nasa☺ _Oga Abbas_nagani 6aro 6aro akan fuskar wayar.
Yana ganin Abbas neh sai yah dakata da tafiyar tasa cak ya tsaya sannan yayi picking call d'in yakai wayar kunnansa.
Abbas ne yafara fad'in "yah ne corper kana lafiya?
" qalau" Mahmud d'in yace agajarce, sannan ya cigaba da fad'in " tun jiya fah naketa neman layinka amma baka picking me yasa?
" ainasan sekayi magana tunda naga missed called d'inka jiya,nagaji ne wallahi ina hutawa shiyasa kuma banma jiba cuz' wayar na silent,inama da niyyan k'iranka fah se kuma k'iranka yashigo"
"Ba wannan bama tunda kasameni yanzun then fad'amin abinda ka k'unshe dan nasan wannan duk damuwar k'iran ba'a banza ba."!
Abbas ne yafad'i hakan yana murmushi tamkar Mahmud d'in na gabansa.
Mahmud d'inma murmushin yayi sannan yace "kana ina ne yanzun inaso mu had'u fah "