Sashe 9
Takaicin Wasu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Anguwar mayor hakeem kuwa saka guba akayi a babban makafar magudanr ruwan shansu inda duk wanda ya sha ko yay wanka ko girki bazai rayu ba inma ya rayun to da mumunnan lahanin paralysis ko brain tumor tun acikin daren aka soma rasa rayuka kafin safiya kusan rabin anguwar sun rasa rayukansu
Nan ma dan kar ya shiga zargi yasa aka kai harin harbe harbe ana anguwam brew crew house mutane 200 aka harbe.
Sai abun yayi kama da cewa wani daban ne yake musu hakan su ukun amma sukam tsakanin su su ukun sun fara fahimtar inda gaskiyar zancen ya kwana
Bakaramin tashi hanklin hakeem wamako da wasim kaita sukayi ba.
Ranan gaba daya suna fama ne da lapyar jamar su,wajen kare rayuwar wayanda suka rage da kokarin magance matsalar agaggauce
Zuciyoyin su ya matukar raunana sannan sunyi bakin ciki matuka na gane cewa babban abokin su aseem ya juya musu baya ta hanya mafi rauni sai suka qudira zasu hukunta sa
Kamar da wasa arana ranar can cikin dare yan bindiga suka far ma eagle nest mansion
Wato gidan mayor hakeem wamako inda suka kashe tulin securityn sa kaf shikuma ya gwabza da su amma da kyar ya sha dan ya kare iyalansa ya haura dasu sama can yanata neman yadda zai boye su sabida ba kananan yan ta'ada bane sannan makamai da bindigin da suka zo dasu masu tsauri ne,kafin ma su kashe sa a duk inda zaa same evidence sanda sukayi bombing.
Anan ne mayor hakeem ya kira mayor wasim agaggauce ya gaya masa halin da yake ciki ya kuma umarce sa akan karyaxo ceton sa kawai ya tseratar da iyalansa dan ya dau musu fansa,aciki da kai aka harbesa bayan ya umarce matarsa wafiyya akan ta gudu ta buya ta bar cikin duniya domin ta kare kanta da dansu nashwan
Wafiyya tana barin wajen eagle nest mansion ya kama da wuta bata inda hakeem wamako ya kone kurmus kamar baixo duniyar ba,dare ne da wafiyya bata mantawa kuma tafiya tayi sosai cikin jeji inda bata tsaya ba sai a rugujajjen kangon cespedes sakordie tafiyar kwana talatin da kafafuntaa cikin tsananin yunwa da azaba.
Shi kuma wasim kaita ya buya ne a gidan kasa a wani gari mai suna jigawa inda aka nemesa sama da kasa ba a same sa ba har tsawon shekara biyu inda Allah ya bada matar sa bahiyya cikin yarsu ZAIRA WASIM KAITA inda sanadiyar matsalan ciwon zuciya da ta samu a yayin haihuwartan yasa da suka fito shima aka kashe sa aka daura ma matarsa alhakin mutuwar nasa.
LITTAFIN NA KUDI NE @300 to subcribe via 0152983148 mohd sule surayya GTB
Or mtn
08060712446
[10/19, 10:08 PM] The DUTCHESS🌟: *♡TAKAICIN WASU🌺*
_the destiny untouched.._
_A nigerian historical fiction_ _*WATTPAD SURAYYAHMS*_
_Brilliant writers Association_
_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_
*6....born spring mates*
A fannin mayor Aseem kuwa tun ranar da akaga afkuwar komai labarin mutuwar mayor hakeem wamako da mayor wasim ya baza duniya sai yayi pretending ya rataya igiya a wuyarsa da alaman ya zauce zai kashe kansa ta hanyar suicide..
Haka yan jarida da media suka yayata labarai cewa zunzurtun bakin cikin rugujewar rayuwan su ne da zafin mutuwar abokin nasa wato mayor hakeem wamako da bacewar mayor wasim kaita ya jefa sa cikin halin dimaucewa.
Kuma Mayor Aseem bai yi yunkurin sa hannun sa akan komai ba,dukiyan su da jama'ar su duk ya bari ya gigice ya daga hankalinsa a karshe ma cewa akayi ankaisa asibitin masu tabun hankali a england ana kulawa da shi har tsawon shekara biyu,alhalin ba asan yana can gidansu a mimikos empire tare da ubansa assidique bane su biyun sunata shirye shiryen shirin zama akan dukiyar mayor Hakeem wamako.
Gaskiyar maganan shine ko shi mayor Aseem baisan cewa baban sa yaudarar sa yayi a farko alokacin daya sa akace masa ya mutu ba,yayi hakan ne dan ya raunana masa zucia akan abokansa ya dasa gaba mai karfi inda aseem zai sa aransa cewa sun zalunce shi sun kashe masa uba Aseem bai gane gaskiyar hakan ba saidaga baya anma alokacin mai faruwa tariga ta faru
Ko wutar gobara da aka sa a bmf ansane bayan ankwashe dukanin sauran copies na dukiya da qaddarorin mayor hakeem dake dama nashi ne yafi yawa da muhimmanci
Dukiyar wasim mesut kaita dana matarsa bahiyya kuwa ya kone ya ruguje sosai abunda ya rage duk yan sa ido ne suka kwashe.
Sanadiyar rugujewan komai na rayuwar su da bacewar mayor hakeem da mayor wasim yasa duk wani abu da suka gina tsawon rayuwar su cikin amana da gaskiya ya lalace
Arxikin su da aiyukan alherinsu da dukan Anguwowin su da jamaar su duk ya shafe ya zamto tarihi,hakama kamfanin su ta BMF ya kasance kamar rugujajjen kango wanda baida amfani
Bayan shekaru biyu da faruwan hakan lokacin nashwan yana da shekara biyar a duniya hanadi tana da shekara biyu mayor Aseem ya dawo garin tare da nuna ma jamaa cewa ya dawo ne dan ya kare dukiyar abokansa
Anan yayi claiming din sauran fici ficin dukiyar abokansa ya saida na siyarwa duka mansions da anguwin ya kulle tarihin su altho baiyi yunkurin kwato sauran dukiyar mayor wasim a hannun mahandama ba dake bai samu ya kashe sa a lokacin ba.
Amma duka takardun dukiyar
Mayor hakeem wamako dana matarsa wafiyya ya kwashe ya ajiye amma babban matsalar sa shine baisamu damar sauya suna ko will ba sakamakon security mai tsanani da hakeem wamako yasa ma dukiyar sa tun lokacin da BMF ya kama da wuta ya kuma gane cewa abokinsa Aseem shine munafukin
No one knws amma mayor hakeem wamako ya riga ya sanar da lawyarsa mr mahdi yazeed cewa dukiyar sa bazai tabu ba sai dansa nashwan ya girma ya balaga ya kuma amince
sannan ya basa pasword mai sunan nashwan da zaira ahade "da duk wani original copy na muhimmin takardu aciki harda na alkawain auren sa da yar mayor wasim wato zairah.
Hakan ya zamto babban kalubale a rayuwar mayor Aseem assidique duba da baya son yayi wani abinda zaisa a zarge sa akan mutuwa da bacewar abokan nasa dan tuni mahaifisa ya bada shawarar ya kashe mr mahdi yazed su kafa nasu lawyer amma sam mayor Aseem yaki saidai bakaramin razana shi da takura sa sukeyi ba.
Allah cikin ikonsa yasa attorney mahdin shima wani shegen kansa ne,yasan makaman aikin sa sosai kuma in suka dame sa da matsi akan ya saje musu dukiyar yakan nuna musu cewa ya gane shirinsu ya kuma san sirrinsu duk dama sunyi alwashin cewa in ya bude baki yace wani abu akansu zasu kashe sa.
Wasa wasa lawya mahdi yazeed ya zamto musu kashin kifi a wuya inda hakan ne yasa mayor aseem ya shiga farautar wafiyya da danta lungu da sako har saida suka sameta inda sukayi amfani da gwamnati aka kwace dan aka mata sharrin sato shi tayi dan a jefata gidan yari na har abada ita da kawarta bahiyya.
A tunanin Aseem ai bahiyyar bazata yi nisan kwana ba zata mutu tunda dama tana da ciwon zuciya kuma ababu ababu yarsu saidai ta kare a gidan marayu inma ta rayu.
Ita kuma wafiyya an bata 25yrs in prison amma asalin shirin su shine bazata ma taba fitowa ba harsai ta mutu acan.
Mayor aseem ya karbe nashwan ne dan ya raine sa ya girma sannan ya cika burirkan sa akan dukiyar ubansa sannan ya cika burinsa na aura ma nashwan aure ma yarsa hanadi.
Ya gaya ma matarsa jasmine labarin komai sabida bayason kuskure a lamarinsa
Inda ya umarceta da cewa zata rike nashwan kamar dan cikin ta su rainesa sannan su cimma burukan su akansa in ya girma.
Mr mahdi ya girgiza da wannan lamari amma babu yadda ya iya,sannan har yau basu barsa yasancewa bahiyya da wafiyya suna gidan yari ba infact
Bai san ma bahiyyar ta haihu ba dayake aikinsa yafi shafar rayuwar mayor hakeem ne da dansa nashwan.
Dukan wayannan labarin a sanadiyar binciken su da lwyan gwamnati suka same shi inda shima baiyi wata guda ba aka kashe sa.
Haka wafiyya da bahiyya suka yi zaman damuwa da neman mafita,inda ciwo mai tsanani ya turnuke bahiyyar kullum a kwance take sai ya kasance komai na zaira a hannun wafiyya yake tamkar itace uwarta na asali
Kullum acikin akwarin daukar fansaa mazajen su suke Duk dama sunsan basu da kowa da komai kuma rayuwar su dana yayan su tana cikin mummann hatsari.
****
A fannin nashwan kuwa tunda aka rabasa da mahaifiyar sa bai sake samun lpya ba yayita mafarkai da ciwo mai tsanani kamar zai mutu
Tunda ya warke kuwa ya kasance mai tsinannen taurin kai da fitina da muguwar taurin zuciya ga kafiya da bacin rai mai tsanani dan tun ranar da aka kawosa gidan mayor Aseem har bayan shekara gudan nan daidai da rana guda bai sassauta musu ba ga mr mahdi ya mugun saka idanunsa akan su yana lura da duk wani move yana bibiyar rayuwae nashwan in all angle and space
dan dolen su mayor aseem da matarsa suka biye ma nashwan din suna masa tsananin soyayya da kulawar dole duk dama bakaramin baqinciki da damuwa yake cunkusa musu ba.
Karamin yaro ne amma Yaki sam ya kimanta su bare ya kira su mumy dady kamar yadda yaga yarsu hanadi tana cewa.
Asalin tsana da taurin kai yake nuna musu,duk abunda sukace suna sonsa da shi to insha Allah nashwan saiya nuna a duniya babu abunda ya tsana kamar abun
Kama daga School abinci muamalar sa da jama'an gidan duk wani abu in dai dominsa ne to ya tsana,ga tsawa ga hantara baya kuma daraja kowa bare ya bada respect kuma adan dole ake nuna masa so ake fifitasa ana sangarta sa yana baudewa
Nan ma dan kar ya shiga zargi yasa aka kai harin harbe harbe ana anguwam brew crew house mutane 200 aka harbe.
Sai abun yayi kama da cewa wani daban ne yake musu hakan su ukun amma sukam tsakanin su su ukun sun fara fahimtar inda gaskiyar zancen ya kwana
Bakaramin tashi hanklin hakeem wamako da wasim kaita sukayi ba.
Ranan gaba daya suna fama ne da lapyar jamar su,wajen kare rayuwar wayanda suka rage da kokarin magance matsalar agaggauce
Zuciyoyin su ya matukar raunana sannan sunyi bakin ciki matuka na gane cewa babban abokin su aseem ya juya musu baya ta hanya mafi rauni sai suka qudira zasu hukunta sa
Kamar da wasa arana ranar can cikin dare yan bindiga suka far ma eagle nest mansion
Wato gidan mayor hakeem wamako inda suka kashe tulin securityn sa kaf shikuma ya gwabza da su amma da kyar ya sha dan ya kare iyalansa ya haura dasu sama can yanata neman yadda zai boye su sabida ba kananan yan ta'ada bane sannan makamai da bindigin da suka zo dasu masu tsauri ne,kafin ma su kashe sa a duk inda zaa same evidence sanda sukayi bombing.
Anan ne mayor hakeem ya kira mayor wasim agaggauce ya gaya masa halin da yake ciki ya kuma umarce sa akan karyaxo ceton sa kawai ya tseratar da iyalansa dan ya dau musu fansa,aciki da kai aka harbesa bayan ya umarce matarsa wafiyya akan ta gudu ta buya ta bar cikin duniya domin ta kare kanta da dansu nashwan
Wafiyya tana barin wajen eagle nest mansion ya kama da wuta bata inda hakeem wamako ya kone kurmus kamar baixo duniyar ba,dare ne da wafiyya bata mantawa kuma tafiya tayi sosai cikin jeji inda bata tsaya ba sai a rugujajjen kangon cespedes sakordie tafiyar kwana talatin da kafafuntaa cikin tsananin yunwa da azaba.
Shi kuma wasim kaita ya buya ne a gidan kasa a wani gari mai suna jigawa inda aka nemesa sama da kasa ba a same sa ba har tsawon shekara biyu inda Allah ya bada matar sa bahiyya cikin yarsu ZAIRA WASIM KAITA inda sanadiyar matsalan ciwon zuciya da ta samu a yayin haihuwartan yasa da suka fito shima aka kashe sa aka daura ma matarsa alhakin mutuwar nasa.
LITTAFIN NA KUDI NE @300 to subcribe via 0152983148 mohd sule surayya GTB
Or mtn
08060712446
[10/19, 10:08 PM] The DUTCHESS🌟: *♡TAKAICIN WASU🌺*
_the destiny untouched.._
_A nigerian historical fiction_ _*WATTPAD SURAYYAHMS*_
_Brilliant writers Association_
_Any resemblence of story or lifestyle shud be considered as a coincedence!_
*6....born spring mates*
A fannin mayor Aseem kuwa tun ranar da akaga afkuwar komai labarin mutuwar mayor hakeem wamako da mayor wasim ya baza duniya sai yayi pretending ya rataya igiya a wuyarsa da alaman ya zauce zai kashe kansa ta hanyar suicide..
Haka yan jarida da media suka yayata labarai cewa zunzurtun bakin cikin rugujewar rayuwan su ne da zafin mutuwar abokin nasa wato mayor hakeem wamako da bacewar mayor wasim kaita ya jefa sa cikin halin dimaucewa.
Kuma Mayor Aseem bai yi yunkurin sa hannun sa akan komai ba,dukiyan su da jama'ar su duk ya bari ya gigice ya daga hankalinsa a karshe ma cewa akayi ankaisa asibitin masu tabun hankali a england ana kulawa da shi har tsawon shekara biyu,alhalin ba asan yana can gidansu a mimikos empire tare da ubansa assidique bane su biyun sunata shirye shiryen shirin zama akan dukiyar mayor Hakeem wamako.
Gaskiyar maganan shine ko shi mayor Aseem baisan cewa baban sa yaudarar sa yayi a farko alokacin daya sa akace masa ya mutu ba,yayi hakan ne dan ya raunana masa zucia akan abokansa ya dasa gaba mai karfi inda aseem zai sa aransa cewa sun zalunce shi sun kashe masa uba Aseem bai gane gaskiyar hakan ba saidaga baya anma alokacin mai faruwa tariga ta faru
Ko wutar gobara da aka sa a bmf ansane bayan ankwashe dukanin sauran copies na dukiya da qaddarorin mayor hakeem dake dama nashi ne yafi yawa da muhimmanci
Dukiyar wasim mesut kaita dana matarsa bahiyya kuwa ya kone ya ruguje sosai abunda ya rage duk yan sa ido ne suka kwashe.
Sanadiyar rugujewan komai na rayuwar su da bacewar mayor hakeem da mayor wasim yasa duk wani abu da suka gina tsawon rayuwar su cikin amana da gaskiya ya lalace
Arxikin su da aiyukan alherinsu da dukan Anguwowin su da jamaar su duk ya shafe ya zamto tarihi,hakama kamfanin su ta BMF ya kasance kamar rugujajjen kango wanda baida amfani
Bayan shekaru biyu da faruwan hakan lokacin nashwan yana da shekara biyar a duniya hanadi tana da shekara biyu mayor Aseem ya dawo garin tare da nuna ma jamaa cewa ya dawo ne dan ya kare dukiyar abokansa
Anan yayi claiming din sauran fici ficin dukiyar abokansa ya saida na siyarwa duka mansions da anguwin ya kulle tarihin su altho baiyi yunkurin kwato sauran dukiyar mayor wasim a hannun mahandama ba dake bai samu ya kashe sa a lokacin ba.
Amma duka takardun dukiyar
Mayor hakeem wamako dana matarsa wafiyya ya kwashe ya ajiye amma babban matsalar sa shine baisamu damar sauya suna ko will ba sakamakon security mai tsanani da hakeem wamako yasa ma dukiyar sa tun lokacin da BMF ya kama da wuta ya kuma gane cewa abokinsa Aseem shine munafukin
No one knws amma mayor hakeem wamako ya riga ya sanar da lawyarsa mr mahdi yazeed cewa dukiyar sa bazai tabu ba sai dansa nashwan ya girma ya balaga ya kuma amince
sannan ya basa pasword mai sunan nashwan da zaira ahade "da duk wani original copy na muhimmin takardu aciki harda na alkawain auren sa da yar mayor wasim wato zairah.
Hakan ya zamto babban kalubale a rayuwar mayor Aseem assidique duba da baya son yayi wani abinda zaisa a zarge sa akan mutuwa da bacewar abokan nasa dan tuni mahaifisa ya bada shawarar ya kashe mr mahdi yazed su kafa nasu lawyer amma sam mayor Aseem yaki saidai bakaramin razana shi da takura sa sukeyi ba.
Allah cikin ikonsa yasa attorney mahdin shima wani shegen kansa ne,yasan makaman aikin sa sosai kuma in suka dame sa da matsi akan ya saje musu dukiyar yakan nuna musu cewa ya gane shirinsu ya kuma san sirrinsu duk dama sunyi alwashin cewa in ya bude baki yace wani abu akansu zasu kashe sa.
Wasa wasa lawya mahdi yazeed ya zamto musu kashin kifi a wuya inda hakan ne yasa mayor aseem ya shiga farautar wafiyya da danta lungu da sako har saida suka sameta inda sukayi amfani da gwamnati aka kwace dan aka mata sharrin sato shi tayi dan a jefata gidan yari na har abada ita da kawarta bahiyya.
A tunanin Aseem ai bahiyyar bazata yi nisan kwana ba zata mutu tunda dama tana da ciwon zuciya kuma ababu ababu yarsu saidai ta kare a gidan marayu inma ta rayu.
Ita kuma wafiyya an bata 25yrs in prison amma asalin shirin su shine bazata ma taba fitowa ba harsai ta mutu acan.
Mayor aseem ya karbe nashwan ne dan ya raine sa ya girma sannan ya cika burirkan sa akan dukiyar ubansa sannan ya cika burinsa na aura ma nashwan aure ma yarsa hanadi.
Ya gaya ma matarsa jasmine labarin komai sabida bayason kuskure a lamarinsa
Inda ya umarceta da cewa zata rike nashwan kamar dan cikin ta su rainesa sannan su cimma burukan su akansa in ya girma.
Mr mahdi ya girgiza da wannan lamari amma babu yadda ya iya,sannan har yau basu barsa yasancewa bahiyya da wafiyya suna gidan yari ba infact
Bai san ma bahiyyar ta haihu ba dayake aikinsa yafi shafar rayuwar mayor hakeem ne da dansa nashwan.
Dukan wayannan labarin a sanadiyar binciken su da lwyan gwamnati suka same shi inda shima baiyi wata guda ba aka kashe sa.
Haka wafiyya da bahiyya suka yi zaman damuwa da neman mafita,inda ciwo mai tsanani ya turnuke bahiyyar kullum a kwance take sai ya kasance komai na zaira a hannun wafiyya yake tamkar itace uwarta na asali
Kullum acikin akwarin daukar fansaa mazajen su suke Duk dama sunsan basu da kowa da komai kuma rayuwar su dana yayan su tana cikin mummann hatsari.
****
A fannin nashwan kuwa tunda aka rabasa da mahaifiyar sa bai sake samun lpya ba yayita mafarkai da ciwo mai tsanani kamar zai mutu
Tunda ya warke kuwa ya kasance mai tsinannen taurin kai da fitina da muguwar taurin zuciya ga kafiya da bacin rai mai tsanani dan tun ranar da aka kawosa gidan mayor Aseem har bayan shekara gudan nan daidai da rana guda bai sassauta musu ba ga mr mahdi ya mugun saka idanunsa akan su yana lura da duk wani move yana bibiyar rayuwae nashwan in all angle and space
dan dolen su mayor aseem da matarsa suka biye ma nashwan din suna masa tsananin soyayya da kulawar dole duk dama bakaramin baqinciki da damuwa yake cunkusa musu ba.
Karamin yaro ne amma Yaki sam ya kimanta su bare ya kira su mumy dady kamar yadda yaga yarsu hanadi tana cewa.
Asalin tsana da taurin kai yake nuna musu,duk abunda sukace suna sonsa da shi to insha Allah nashwan saiya nuna a duniya babu abunda ya tsana kamar abun
Kama daga School abinci muamalar sa da jama'an gidan duk wani abu in dai dominsa ne to ya tsana,ga tsawa ga hantara baya kuma daraja kowa bare ya bada respect kuma adan dole ake nuna masa so ake fifitasa ana sangarta sa yana baudewa