Sashe 8
Takaicin Wasu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Shekara biyar bmf tana tafiya smoothly saidai zuwa yanzu har ikullum mayors din nan in suka zauna babu abunda suke tunani da tsarawa sai inda zasu samu magadan arxikin su wanda in sun mutu zasu rike musu abunda suka bari a duniya duba da shekaransu ya soma nitsawa ga matayen su still young and healhy.
Anan ne mayor aseem yakan nun maitar sa na son samun da namiji hakama mayor wasim yace amma mayor hakeem wamako cewa yayi duk wanda ya samu daga Allah zai karba hannu bibbiyu.
Kusan kowani rana in sun gamu a bmf sai sunyi wannan hirar kwasam saiga matar mayor hakeem da ciki har na tsawon wata biyu,tamkar bashi yay cikin ba haka abokan sa suka fisa murnan samuwar cikin,a ranar kusan kowa sanda ya gane suna cikin tsananin farinciki,as usual atare aka hada hannu ana kulawa da wafiyya aganin su ko nasu matayen basu samu haihuwa ba dan hakeem zai zama magajin su uku bayan ransu shi zai kula da arzikin su.har cikin wafiyya ya girma cikin ikom Allah ta haifi da namiji wanda aka sanya masa suna NASHWAN HAKEEM WAMAKO.
Ba karamin murna da shagali akayi ba sakamakon kowannen su tsakanin wasim da aseem burinsa kenan ya samu da na mijin saiga hakeem ya riga ya samu sai kowannen su ya saduda suma suka dawo cewa koma wani gender Allah ya basu suna so
dake suna da barkwanci da abun dariya har hirar tasu yakan kaiga hirar hadin auren yayan su,inda hakeem wamako yace zai bada auren dansa ma yar mayor wasim kaita in har ya mace zai haifa
A tunanin sa mayor Aseem bai damu ba amma ashe abun ba haka bane kuwa a zuciyar sa,mayor Aseem secretly wants that marriage alliance ya koma kansa,dn yasan in suka kulla alkwari bada wasa sukeyi ba,amma dayaga hanklin mayor hakeem yafi kwanciya da bada alkwarin auren dansa ma mayor wasim sai ya bar abun a zuciyar sa bai nuna musu rashin jin dadin sa ba sam,har aka kira shaidu da councellor na mayor hakeem wamako babbar attorney ne mai suna mr MAHDI YAZED, sai kuma babban lawyan mayor wasim kaita wato maria mathur da babban shedar su babban amininsu mayor Aseem assisuque.
Agaban kowa aka rubuta aka dinke cewa in mace wasim kaita ya haifa za 'a aurarta ma Nashwan wamako as solidarity marriage kuma hakan aka rubuta aka ajiye harda zoben danyen ruwan white diamond na alkwari da aka rubuta sunan alkwarin auren ajiki
Lami lpya aka cimma hakan kamar da wasa mayor aseem baiso hka aransa ba amma sai bai wani damu ba suka cigaba da rayuwar su normal cikin amana
kwasam sai matar sa jasmine ta samu ciki Nanma aka bude wani sabon shagalin murna Mayor hakeem wamako sanda yafi kowannen su zumudi dan jikin sa ya dade yana basa cewa mayor aseem yana cikin boyayyar damuwa da bakinciki musamman akan familyn sa na mimiko so aganin sa in aseem ya haifu ya sami dansa hala wani abu zai wanye daga bakincikin zuriar sa dake cinsa arai tsawon lokaci
Shikuwa mayor aseem ba haka bane aransa,shidai haka kawai maganan alkwarin auren nan ya damesa amma da jasmine ta samu ciki sai aganinsa ya y tunanin tunda wasim baima samu haihuwar ba Hala shi in ya haifa a juya alkwrin kan nasa
Hakan kuwa ya nuna sosai a behaviours dinsa dayake basa yawan boye boye ma juna wani bin Acikin wasa yakan furta musu amma mayor hakeem haka yaki zancen firr
Kafin cikin jasmine yakai wata 4 sai komaii ya soma sauyawa a bangaren mayor aseem sakamakon mutuwar kakansa inda baban sa ya tattaro bazata ya dawo old nigeria ya kuma soma kokarin controling rayuwar sa yana ta comparing dinsa da abokansa yana nuna masa kasawar sa yana so lallai Mayor Aseem ya biye mashi su koma mimikos empire dan ya tayasa sa cigaba da miyagun harkan safaran drugs da amunition
Tunda kakarsan ya rasu.
Sam sam mayor Aseem yaki amincewa yay tur da batun babansan kuma yace bazai taba yin wannan harkan Ba amma haka uban ya nace mashi kusan kullum sai sun sami sabani duk da haka bai gaya ma abokansa meke faruwa ba,sabida tsakanin uba da da wata bin sai Allah kuma baya jin dadi ace kullum shi yake da kalubale mummana acikin tarayyar su da abokan san
Cikin kankanin lokaci sai Abubuwa suka masa yawa,gashi bai gaya ma kowa damuwar sa ba, sosai ya rude mahaifinsa kuwa bai barsa da maganganu ba komai na rayuwrsa ya tattara yana masa gori akai yana comparing dinsa da abokan sa ta inda abun zai masa zafi sosai For 3 month suna haka har abun yasoma taba zuciyar sa,shaidan sai ya somayin zaman diris a brain dinsa da kadan kadan ya fara biye ma qudirin mahaifinsa.
Lokacin cikin jasmine na wata takwas major Aseem ya tara su a BMF meeting hall ya musu bayanin cewa yana so ya sa dukiyar drugs da illegal amunition a qaddarorin su abun ya matukar basu mamaki da tsoro dan sanin kansu ne basa hada dukiyar su dama rashin gaskiya ki cin hanci
Sai yau ga mayor aseem yana basu dalilin cewa ai illegal drug da amunitim din nan gadonsa kuma sha yana so ya bunkasa shares dinsa a BMF ya zamto 60% kamar na hakeem wamako,as usual basu amince masa ba kuma hakan bai kawo wani dogin sabani a tsakanin su ba,unknwn to them mahaifinsa yana can yana amfani da hakan nw wajen cusa ma dansa ra'ayi munana akan abokansa.
Yace dashi sabida yanayin baqar tarihin xuriar sa ma kawai ya isa ya sa abokansa su ware sa,yace masa tun farko bason gaskiya
Suke masa ba dan dole suke tare da shi, shiyasa ko auren yaya ma aka ki ahada dashi sukayi komai atsakanin su.
Aseem bai cika daukar zafi akan maganan ba sabida yasan gaskiyar abokansa amma da jasmine tazo ta haihu ta same kyakwauyar ya mace hakeem wamako bai sauya ra'ayi ba sai komai ya soma lalacewa a zuciyarsa, a hankli sai ya shiga bada muhimmanci ma maganan mahaifinsa fiye da abokansa abunda kuma bai taba faruwa dasu ba kenan.
BMF yanada shekara bakwai jasmine ta haifi yarta mace kyakwa mai suna HANADI ASEEM ASSIDIQUE.
A lokacin NASHWAN HAKEEM WAMAKO yana neman cika shekara biyu a duniya.
Aseem yaso a juya alkwarin auren tunda shi mayor wasim bai samu haihuwa ba amma hakan baiyu ba for the first time sai ya nuna fushinsa har hakan ya jawo musu dan jayayya mai karfi a tsakanin su
Yace hakeem kafito fili ka gaya min dan na fito daga zuriar drug lords da gun dealers shiysa bazaka hada zuriar ka dani ba Amma dake wasim zuriar sarauta ne ai tun matarsa bata samu cikin ba kariga kabada danka aure.
Babu kalar bayani da fayyace da basu masa ba kuma yasan gaskiyar su suke fada amma hakan fir yaki ya sassauta maganan aransa.
Wasim ya shiga damuwa sosai yaso yace abar masa alliance din amma mayor hakeem sam yaki,kuma aranar yake sanar dashi cewa ya gane mahaifin mayor Aseem yana so ya gurbata musu abokan takansu
Dan haka basuyi kasa a gwiwa ba suka hada meeting su biyun suka je wajen assidique a boye batare da sanin mayor aseem ba dan su kare abokinsu daga qurbacewa sukuma cece sa daga fadawa halaka.
Sunyi magana mai zurfi kuma mahaifin mayor aseem bai boye musuanufar sa da duk abunda ya gaggaya ma dansa dan ya juya masa kwaklwa ba,su mayor hakeem sunsha mamaki matuka Har kudi mai dumbin yawa sunce zasu bashi dan ya tafi ya fita a rayuwar abokantan
su,da can kamar bazai amince ba amma sai ya karba
Sai dai suna barin wajen aka baza labarin cewa an kashe shi da bindigan sojoji in cold blood ta inda hakan yayi kama da cewa mayor hakeem da mayor wasim su suka sa aka kashe sa
Babu tantama aka dasa ma mayor aseem hakan aransa tunma kafin abokan nasa su masa bayani ya soma jin kamar sun ci amanar sa sun zalunce sa.
Sukuwa basu boye masa komai ba iya gaskiyar abunda ya faru suka gaya masa tare da bayyana masa manufar su amma bai wani qamsu ba.
Hakan sukayi rayuwa a dar dar har na tsawon wata wata biu batare da koda matayen su sunji labarin meke faruwa a tsakaninsu ba.
Kwana biyu sai mayor Aseem yayi shiru da maganan komai,shi bai sake kawo maganan sa kudin gado a bmf ba sannam bai dago maganan auren yayan sun ba,sai yayi kamar komai ya wuce duk dama sukam hankalin su bai wani kwanta ba.
Kwasam aka soma shirya babban tea party a matsayin murnan cimma burinsu na rayuwa ukun wanda zaayi sa a BMF cikin dare
A wannan daren wani kazamin qaddara ya gifta cikin rayuwar su yana me ruguza tsananin rikon amana da kakarfan soyayya da abota na gaskiya da gaskiya da suka gina na tsawon shekaru arbain da biyar 45yrs.
Inda BMF gaba dayan ta ta kama da wata unforseen fire outbreak,wutar kuma ta lashe muhimaman ma'adanan takaddun hakeem wamako dana wasim kaita musamman ma na wasim din dan kurmus site dinsa tayi ba a cire komai ba sannan gfe daya na Aseem sai ya tabu amma nashi baiyi illa ba kuma basu yi yunkurin zarginsa ba duk dama bayan kwana biyu hakeem wamako ya bincika sanadin gobarar kuma ya samo gaskiyar zancen.
Aranar Bai iya hakuri ba ya nemi abokan san dan su fuskance juna sai dai rashin gaskiya yasa Aseem baizo meeting din ba amma tabbas yasan sun gane shirin sa dan haka bai bari sun kara kwana daya a duniya ba ya soma shirya hallaka su
Ya tura mugayen mutanen ubansa masu kama da unkn wn terrorist akan suje su kona anguwar brew crew na mayor wasim yace matayen su da yayan su a musu fyade sannan akashe wasim ta yadda zai nuna cewa matarsa ce ta kashe sa,tsaf suka shirya komai dan ma kar azarge sa.
Anan ne mayor aseem yakan nun maitar sa na son samun da namiji hakama mayor wasim yace amma mayor hakeem wamako cewa yayi duk wanda ya samu daga Allah zai karba hannu bibbiyu.
Kusan kowani rana in sun gamu a bmf sai sunyi wannan hirar kwasam saiga matar mayor hakeem da ciki har na tsawon wata biyu,tamkar bashi yay cikin ba haka abokan sa suka fisa murnan samuwar cikin,a ranar kusan kowa sanda ya gane suna cikin tsananin farinciki,as usual atare aka hada hannu ana kulawa da wafiyya aganin su ko nasu matayen basu samu haihuwa ba dan hakeem zai zama magajin su uku bayan ransu shi zai kula da arzikin su.har cikin wafiyya ya girma cikin ikom Allah ta haifi da namiji wanda aka sanya masa suna NASHWAN HAKEEM WAMAKO.
Ba karamin murna da shagali akayi ba sakamakon kowannen su tsakanin wasim da aseem burinsa kenan ya samu da na mijin saiga hakeem ya riga ya samu sai kowannen su ya saduda suma suka dawo cewa koma wani gender Allah ya basu suna so
dake suna da barkwanci da abun dariya har hirar tasu yakan kaiga hirar hadin auren yayan su,inda hakeem wamako yace zai bada auren dansa ma yar mayor wasim kaita in har ya mace zai haifa
A tunanin sa mayor Aseem bai damu ba amma ashe abun ba haka bane kuwa a zuciyar sa,mayor Aseem secretly wants that marriage alliance ya koma kansa,dn yasan in suka kulla alkwari bada wasa sukeyi ba,amma dayaga hanklin mayor hakeem yafi kwanciya da bada alkwarin auren dansa ma mayor wasim sai ya bar abun a zuciyar sa bai nuna musu rashin jin dadin sa ba sam,har aka kira shaidu da councellor na mayor hakeem wamako babbar attorney ne mai suna mr MAHDI YAZED, sai kuma babban lawyan mayor wasim kaita wato maria mathur da babban shedar su babban amininsu mayor Aseem assisuque.
Agaban kowa aka rubuta aka dinke cewa in mace wasim kaita ya haifa za 'a aurarta ma Nashwan wamako as solidarity marriage kuma hakan aka rubuta aka ajiye harda zoben danyen ruwan white diamond na alkwari da aka rubuta sunan alkwarin auren ajiki
Lami lpya aka cimma hakan kamar da wasa mayor aseem baiso hka aransa ba amma sai bai wani damu ba suka cigaba da rayuwar su normal cikin amana
kwasam sai matar sa jasmine ta samu ciki Nanma aka bude wani sabon shagalin murna Mayor hakeem wamako sanda yafi kowannen su zumudi dan jikin sa ya dade yana basa cewa mayor aseem yana cikin boyayyar damuwa da bakinciki musamman akan familyn sa na mimiko so aganin sa in aseem ya haifu ya sami dansa hala wani abu zai wanye daga bakincikin zuriar sa dake cinsa arai tsawon lokaci
Shikuwa mayor aseem ba haka bane aransa,shidai haka kawai maganan alkwarin auren nan ya damesa amma da jasmine ta samu ciki sai aganinsa ya y tunanin tunda wasim baima samu haihuwar ba Hala shi in ya haifa a juya alkwrin kan nasa
Hakan kuwa ya nuna sosai a behaviours dinsa dayake basa yawan boye boye ma juna wani bin Acikin wasa yakan furta musu amma mayor hakeem haka yaki zancen firr
Kafin cikin jasmine yakai wata 4 sai komaii ya soma sauyawa a bangaren mayor aseem sakamakon mutuwar kakansa inda baban sa ya tattaro bazata ya dawo old nigeria ya kuma soma kokarin controling rayuwar sa yana ta comparing dinsa da abokansa yana nuna masa kasawar sa yana so lallai Mayor Aseem ya biye mashi su koma mimikos empire dan ya tayasa sa cigaba da miyagun harkan safaran drugs da amunition
Tunda kakarsan ya rasu.
Sam sam mayor Aseem yaki amincewa yay tur da batun babansan kuma yace bazai taba yin wannan harkan Ba amma haka uban ya nace mashi kusan kullum sai sun sami sabani duk da haka bai gaya ma abokansa meke faruwa ba,sabida tsakanin uba da da wata bin sai Allah kuma baya jin dadi ace kullum shi yake da kalubale mummana acikin tarayyar su da abokan san
Cikin kankanin lokaci sai Abubuwa suka masa yawa,gashi bai gaya ma kowa damuwar sa ba, sosai ya rude mahaifinsa kuwa bai barsa da maganganu ba komai na rayuwrsa ya tattara yana masa gori akai yana comparing dinsa da abokan sa ta inda abun zai masa zafi sosai For 3 month suna haka har abun yasoma taba zuciyar sa,shaidan sai ya somayin zaman diris a brain dinsa da kadan kadan ya fara biye ma qudirin mahaifinsa.
Lokacin cikin jasmine na wata takwas major Aseem ya tara su a BMF meeting hall ya musu bayanin cewa yana so ya sa dukiyar drugs da illegal amunition a qaddarorin su abun ya matukar basu mamaki da tsoro dan sanin kansu ne basa hada dukiyar su dama rashin gaskiya ki cin hanci
Sai yau ga mayor aseem yana basu dalilin cewa ai illegal drug da amunitim din nan gadonsa kuma sha yana so ya bunkasa shares dinsa a BMF ya zamto 60% kamar na hakeem wamako,as usual basu amince masa ba kuma hakan bai kawo wani dogin sabani a tsakanin su ba,unknwn to them mahaifinsa yana can yana amfani da hakan nw wajen cusa ma dansa ra'ayi munana akan abokansa.
Yace dashi sabida yanayin baqar tarihin xuriar sa ma kawai ya isa ya sa abokansa su ware sa,yace masa tun farko bason gaskiya
Suke masa ba dan dole suke tare da shi, shiyasa ko auren yaya ma aka ki ahada dashi sukayi komai atsakanin su.
Aseem bai cika daukar zafi akan maganan ba sabida yasan gaskiyar abokansa amma da jasmine tazo ta haihu ta same kyakwauyar ya mace hakeem wamako bai sauya ra'ayi ba sai komai ya soma lalacewa a zuciyarsa, a hankli sai ya shiga bada muhimmanci ma maganan mahaifinsa fiye da abokansa abunda kuma bai taba faruwa dasu ba kenan.
BMF yanada shekara bakwai jasmine ta haifi yarta mace kyakwa mai suna HANADI ASEEM ASSIDIQUE.
A lokacin NASHWAN HAKEEM WAMAKO yana neman cika shekara biyu a duniya.
Aseem yaso a juya alkwarin auren tunda shi mayor wasim bai samu haihuwa ba amma hakan baiyu ba for the first time sai ya nuna fushinsa har hakan ya jawo musu dan jayayya mai karfi a tsakanin su
Yace hakeem kafito fili ka gaya min dan na fito daga zuriar drug lords da gun dealers shiysa bazaka hada zuriar ka dani ba Amma dake wasim zuriar sarauta ne ai tun matarsa bata samu cikin ba kariga kabada danka aure.
Babu kalar bayani da fayyace da basu masa ba kuma yasan gaskiyar su suke fada amma hakan fir yaki ya sassauta maganan aransa.
Wasim ya shiga damuwa sosai yaso yace abar masa alliance din amma mayor hakeem sam yaki,kuma aranar yake sanar dashi cewa ya gane mahaifin mayor Aseem yana so ya gurbata musu abokan takansu
Dan haka basuyi kasa a gwiwa ba suka hada meeting su biyun suka je wajen assidique a boye batare da sanin mayor aseem ba dan su kare abokinsu daga qurbacewa sukuma cece sa daga fadawa halaka.
Sunyi magana mai zurfi kuma mahaifin mayor aseem bai boye musuanufar sa da duk abunda ya gaggaya ma dansa dan ya juya masa kwaklwa ba,su mayor hakeem sunsha mamaki matuka Har kudi mai dumbin yawa sunce zasu bashi dan ya tafi ya fita a rayuwar abokantan
su,da can kamar bazai amince ba amma sai ya karba
Sai dai suna barin wajen aka baza labarin cewa an kashe shi da bindigan sojoji in cold blood ta inda hakan yayi kama da cewa mayor hakeem da mayor wasim su suka sa aka kashe sa
Babu tantama aka dasa ma mayor aseem hakan aransa tunma kafin abokan nasa su masa bayani ya soma jin kamar sun ci amanar sa sun zalunce sa.
Sukuwa basu boye masa komai ba iya gaskiyar abunda ya faru suka gaya masa tare da bayyana masa manufar su amma bai wani qamsu ba.
Hakan sukayi rayuwa a dar dar har na tsawon wata wata biu batare da koda matayen su sunji labarin meke faruwa a tsakaninsu ba.
Kwana biyu sai mayor Aseem yayi shiru da maganan komai,shi bai sake kawo maganan sa kudin gado a bmf ba sannam bai dago maganan auren yayan sun ba,sai yayi kamar komai ya wuce duk dama sukam hankalin su bai wani kwanta ba.
Kwasam aka soma shirya babban tea party a matsayin murnan cimma burinsu na rayuwa ukun wanda zaayi sa a BMF cikin dare
A wannan daren wani kazamin qaddara ya gifta cikin rayuwar su yana me ruguza tsananin rikon amana da kakarfan soyayya da abota na gaskiya da gaskiya da suka gina na tsawon shekaru arbain da biyar 45yrs.
Inda BMF gaba dayan ta ta kama da wata unforseen fire outbreak,wutar kuma ta lashe muhimaman ma'adanan takaddun hakeem wamako dana wasim kaita musamman ma na wasim din dan kurmus site dinsa tayi ba a cire komai ba sannan gfe daya na Aseem sai ya tabu amma nashi baiyi illa ba kuma basu yi yunkurin zarginsa ba duk dama bayan kwana biyu hakeem wamako ya bincika sanadin gobarar kuma ya samo gaskiyar zancen.
Aranar Bai iya hakuri ba ya nemi abokan san dan su fuskance juna sai dai rashin gaskiya yasa Aseem baizo meeting din ba amma tabbas yasan sun gane shirin sa dan haka bai bari sun kara kwana daya a duniya ba ya soma shirya hallaka su
Ya tura mugayen mutanen ubansa masu kama da unkn wn terrorist akan suje su kona anguwar brew crew na mayor wasim yace matayen su da yayan su a musu fyade sannan akashe wasim ta yadda zai nuna cewa matarsa ce ta kashe sa,tsaf suka shirya komai dan ma kar azarge sa.