Sashe 71
Zagon Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ummi tayi murmushi irun nasu na manya tana kallon ɗan nata cike da so da ƙauna.
“Kai ma ai baka gajiya da faɗan shiyasa kaƙi kayi auren ka huta, amman Abdool bana son kana cin abincin mutanen”
“Ummi ki daina zargin komai, yanzu ba kamar da bane, suna sona sosai”
“Ba lallai bane ka iya gane haka, ai maƙiyin ɓoye baya taɓa nuna maka baya son ka, kuma dik wanda ya ƙi ni to kai ma zai iya ƙin ka you have to be very careful”
“Na kan yi bismillah idan zan ci, kin san ko minene idan ka yi bismillah ba zai taɓa samun ka ba, kuma ina addu'o'i sosai musamman da safe, kuma kin san irin addu'o'in da nake musamman laƙada ja'akum wace idan aka karanta mutum ma ba zai mutu ranar ba, saboda tsananin tsarinta, idan har zaka mutu a ranar yo Allah ba zai baka ikon karantawa ba, ga a'uzu bikkalimattillahi”
“Hakan yana da kyau, nayi tunanin ko baka samun time ɗin addu'ah ne saboda aikin ka”
“Komai nauyin aikin na na kanyi sai dai ba dika ba, amman dai bana tashi ba tare da nayi addu'o'in tsari ba”
“Allah ya ƙara tsare ka”
“Amin ya rabb”
“Ina labarin yarinyar nan an sallame ta?”
“Ni na hana su sallame ta da tuni sun sallame dan taji sauƙi sosai”
“Ni abunda na ga yafi karka bar yarinyar nan ta koma cikin ƙazamar rayuwa, ya kamata kayi wani abu a a kai”
“I try my best naga ta koma gidan su amman ta ƙi, ta tsaya kai da fata ita ba zata koma gida ba, wai ji take kamar idan ta koma mutuwa za ta yi, ni kuma ban san abunda zan mata ba”
“Why not ta zauna da mu kamin hankalinta ya kwanta sai mu mai da gida gurin iyayenta”
“Kawai yarinyar bata kwanta min bane, ta taɓa zubar da ciki, kuma kin ga ta zauna da mutane ƴan iska kala kala, kar tazo ta ɓata mata tarbiyar Sisters na”
“Ba zata ɓata ba, sai dai su su gyara mata tarbiyanta, she deserved everything Abdool dik wanda ya sadaukar da ransa dan kana ya rayu ya cancanci komai a gare ka, a yanzu bata da gurin zuwa kuma idan har muka bar ta ta koma cikin wacan rayuwar kamar ba mu mata adalci ba, :sannan ka bincika an tabbatar maka da gaske guduwa tayi daga gidansu, ai ya kamata ace kayi wani abu akai na ganin kaima ka maida mata farinciki a zuciyarta ”
“Amman Ummi har yanzu babu tabbacin abunda yasa ta gudu”
“Ai kasan ita da iyayenta ba zasu fito su faɗawa duniya dalilinta na guduwa ba, ya zaka ji idan aka ce ɗaya daga cikin ƙannen ka ne? Put yourself in my shoes zaka ji irin abunda ko wane uba ko uwa take ji”
Ya sosa kansa yana miƙewa tsaye.
“I will think about it, lemme go and pray”
Daga haka yasa kai ya fice ɗakin.
RASHIDA POV.
Kusan kullum sai ta yi waya da malamin nan ko kuma nace boka, amman labari ɗaya yake bata, cewar Hilal da Rashida basa zaman lafiya, kuma har gobe jini na nan yana mata zuba.
Sai da ita bata da tabbacin hakan tun da bata ji wani motsi daga garesu ba, dan har yanzu bata ji ya saki Kalsoom ba, kuma Ezza tana yawan faɗa mata ita bata ganin suna faɗa har sai idan ta dake ta sannan Daddy ta yayi faɗa.
Izzah bata da labarin komai da yake faruwa tun da Hilal baya faɗa da Kalsoom a gaba idonta, ko lokacin da Rashida take gidan idan zai yi mata faɗa ba yayi a gaban idon yaransa gudun abunda zai je ya dawo. Balle kuma.Kalsoom da baya biye mata dan ta fahimci bata cikin hankalin kanta duba da yadda abubuwan da take masa a.yanzu abunda be tsammaci zata masa ba, kuma baya tunanin kishi ne da sai dai ta nuna jindaɗinta akan barin gidan da Rashida tayi ta ƙara mallakarsa, sannan Hajiyarsa tana yawan tunasarda shi akan ya kawar da idonsa gareta, duk wani abun da zata yi ya riƙa sa mata ido.
Tana yawaita bibiyar shafinsa na facebook da instagram da whatsapp, wai ko zata gano idan hankalinsa ya karta kanta amman sai ta ga tsaɓanin hakan, dan har text take masa amman baya mai da mata amsa daga ƙarshe ma sai ya saka ta a blacklist.
Yau kam ta kuɗiri aniyar tura Asmee dan ta binciko mata irin zaman da suke, tun da ta san Kalsoom ta yarda da Asmee kuma zata iya bugun cikinta dan ta ji labarinta, idan ma suna zaman lafiya ko a yanayin fuskarta zata iya karantar hakan.
A gogon ɗakinta ta kalla taga 10:36Pm, ba laifi dare ya ɗan fara sai dai hakan be hana ta janyo wayarta ta kira line Asmee ba.
“Ƴar gari... Yanzu ko na ke maganar ki da Oga”
“Uhmm gulmata kuka yi kenan?”
“A'a Wallahi kawai yana yabon halin ki ne, wai duk yadda kike da haƙuri ace Hilal ya sake”
“Ke dai bari, ai sherin kishiya sai Allah, ni so ma nake kije gobe ki bincika min gidan nan, ya zamantakewar su yake”
“Zan ko miki haka, nima Wallahi ina son zuwa dan naga idon munafukar”
“Da Sassfe zaki je dan Allah lokacin da Hilal.yake gida”
“Karki samu matsala Asmee ce fa ƙawarki”
“Na gode ki gaishe da ogan na ki”
“Zai ji mu kwana lafiya”
Rashida ta kashe wayar tana kallon ƙanwarta Safiya dake tsaye jikin ƙofa riƙe da littafi.
“Shigo mana kika tsaya bakin ƙofa kina kallona”
Ta shigo tana ɗan murmushi
“Wallahi Anty ni jikina duk a mace yake”
“Saboda me mutuwa aka yi?”
“A'a, kin san mun fara zuwa asibiti yanzu...”
Ta ɗan yi shiru tana tunanin ƙarasa zancen, dan tana jin nauyin karya alƙawarin data ɗauka a asibiti na cewar ba zata faɗawa kowa wanda ta gani ba, idan ta shiga sashen masu hiv da sarin tb.
“To shine nake neman addu'ah, idan mun gama zamu fara exam”
“To Allah ya taimaka ya bada sa'ah, nima ina son ki min addu'ah Allah ya maido da hankalin mijina gare ni”
“Adda Rashida kenan, kina damuwa da abunda be kamata ki damu da shi ba, mijin daya juya miki baya meye na addu'a ya dawo gareki, bayan ya ci zalinki?”
“Ba a cikin, hayyacinsa yayi min ba, kin fi kowa sanin yadda Hilal yake so na, kawai sherin Kalsoom ne magani tayi masa, yanzu haka ma su Ezza basa jindaɗin zama da ita, so take ta kore kowa ta mallaki gidan”
“Kada Allah ya bata sa'ah, kuma wallahi indai mugun nufinta kenan sai ta ga abinta, ai karka bi mutum da sheri ka bar shi ya bika da sherin abun zai koma kansa”
“Ba zan bata damar haka ba, Safiya bata isa ta shiga gidan dana shekara ina ginawa ba a rana ɗaya ta rusa min kuma ta kore min ƴaƴa ta mallake min miji sannan na bar ta”
“Ki ƙyale ta ki bar ta da Allah, idan ma wani asirin ne tayi miki Wallahi zai karye zata dawo nadama lokacin da bata da amfani”
»“Haka ne Allah ya shige mana gaba”
“Amin dan Allah ki ma daina sa ran ki a damuwa”
“Ina nan ina addu'ah komai zai dai-daita inshallah”
“Allah yasa, sai da safe”
Safiya ta miƙe tsaye ta fice zuciyarta cike da tausayin ƴar'uwarta. Rashida kuma ta sauke ajiyar zuciya tana busar da iskar bakinta. Lallai tana ji a zuciyarta, ba a banza Hilal ya barta ba, dan tasan yadda mijinta yake son ta dan kawai ya gano tana tare da wani be isa yasa ya sake ta ba, tasan da ada ne da komai tayi ba zai rabu da ita ba.
Sai dai abunda har yau bata sani ba shine, daga lokacin da mijinki ya gano kina mu'amala da wasu a waje tun kin fita daga ransa kenan indai ya san kansa, kuma komai irin son da yake mki ba zai sake ganin darajar ki ba.
NAMRA POV.
Yau ta farka da baƙinciki da kuma tunanin mafita dan samawa kanfa ƴanci.
I zuwa yanzu ita kaɗai tasan abunda take ji a zuciyarta, idan ta soma tunani har numfashinta yake yin sama, tsabar baƙinciki da damuwa.
Dole ne taje a cire mata robar nan, dan ba zata iya da rikitarwar da jinin yake nata ba, kuma ga matsalar Asim da yanzu babu ruwansa da matsalarsa haka zai yi forcing ɗinta ya yi yadda yake so da ita.
Irin yadda yake mata Allah ya isa akan rashin cire robar da bata yi abun har mamaki yake bata, kamar ba mijinta ba, ko kuma wanda be san addini ba, abu kaɗan zai mata Allah ya isa, ga yawan kusheta da yake, shi dai kullum ya fi son ya ganta a cikin damuwa da baƙinciki.
Ba laifi yanzu dan ya ɗan fara fita, har ya koma aikinsa na ƙira da suke da Ƙanen Babansa, sai dai naira ba zai cire ya bata ba, da sunan ta siye abinci balle cefane, babu ruwanshi da matsalarta, sai dai ita tayi cefane kuma haka zai zo ya zauna ya ci dan bashi da kunya. Ita kuma har yanzu bata yi ƙarfin halin da zata iya hana shi abincinta ba.
“Idan na yi kuɗi, zan auro mace mai kyau mai tarbiya”
Sune kalamansa a kullum kuma sune kalaman da suka fi ƙona zuciyar Namra, a yanzu ne take ƙara tabbatar da son Asim be gama fita zuciyarta gaba ɗaya ba.
Ta maida hankalinta sosai gurin siye da siyarwa, na kayan aiki abinci like magi manja da sauran kayan miya, ba laifi ana siye sosai dan a unguwar ita kaɗai ce take wannan sana'ar hakan yasa ta sabo da mutane har ta buɗe islamiya tana ɗan karantar da su abubuwa game da addini da kuma ƙur'ane.
manage it please.....
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: ~4»»»»9»»»»»~
AMIRA POV.
Ta fara sabawa da Abdool cikin ƴan kwanaki ƙalilan ya shiga ranta, har matsuwa take ya zo ya ganta, dan kullum sai ya zo da safe ya duba ta, da rana ma ya kan zo idan baya da aiki, haka ma da dare sai yayi mata sallama sannan ya wuce gida.
“Kai ma ai baka gajiya da faɗan shiyasa kaƙi kayi auren ka huta, amman Abdool bana son kana cin abincin mutanen”
“Ummi ki daina zargin komai, yanzu ba kamar da bane, suna sona sosai”
“Ba lallai bane ka iya gane haka, ai maƙiyin ɓoye baya taɓa nuna maka baya son ka, kuma dik wanda ya ƙi ni to kai ma zai iya ƙin ka you have to be very careful”
“Na kan yi bismillah idan zan ci, kin san ko minene idan ka yi bismillah ba zai taɓa samun ka ba, kuma ina addu'o'i sosai musamman da safe, kuma kin san irin addu'o'in da nake musamman laƙada ja'akum wace idan aka karanta mutum ma ba zai mutu ranar ba, saboda tsananin tsarinta, idan har zaka mutu a ranar yo Allah ba zai baka ikon karantawa ba, ga a'uzu bikkalimattillahi”
“Hakan yana da kyau, nayi tunanin ko baka samun time ɗin addu'ah ne saboda aikin ka”
“Komai nauyin aikin na na kanyi sai dai ba dika ba, amman dai bana tashi ba tare da nayi addu'o'in tsari ba”
“Allah ya ƙara tsare ka”
“Amin ya rabb”
“Ina labarin yarinyar nan an sallame ta?”
“Ni na hana su sallame ta da tuni sun sallame dan taji sauƙi sosai”
“Ni abunda na ga yafi karka bar yarinyar nan ta koma cikin ƙazamar rayuwa, ya kamata kayi wani abu a a kai”
“I try my best naga ta koma gidan su amman ta ƙi, ta tsaya kai da fata ita ba zata koma gida ba, wai ji take kamar idan ta koma mutuwa za ta yi, ni kuma ban san abunda zan mata ba”
“Why not ta zauna da mu kamin hankalinta ya kwanta sai mu mai da gida gurin iyayenta”
“Kawai yarinyar bata kwanta min bane, ta taɓa zubar da ciki, kuma kin ga ta zauna da mutane ƴan iska kala kala, kar tazo ta ɓata mata tarbiyar Sisters na”
“Ba zata ɓata ba, sai dai su su gyara mata tarbiyanta, she deserved everything Abdool dik wanda ya sadaukar da ransa dan kana ya rayu ya cancanci komai a gare ka, a yanzu bata da gurin zuwa kuma idan har muka bar ta ta koma cikin wacan rayuwar kamar ba mu mata adalci ba, :sannan ka bincika an tabbatar maka da gaske guduwa tayi daga gidansu, ai ya kamata ace kayi wani abu akai na ganin kaima ka maida mata farinciki a zuciyarta ”
“Amman Ummi har yanzu babu tabbacin abunda yasa ta gudu”
“Ai kasan ita da iyayenta ba zasu fito su faɗawa duniya dalilinta na guduwa ba, ya zaka ji idan aka ce ɗaya daga cikin ƙannen ka ne? Put yourself in my shoes zaka ji irin abunda ko wane uba ko uwa take ji”
Ya sosa kansa yana miƙewa tsaye.
“I will think about it, lemme go and pray”
Daga haka yasa kai ya fice ɗakin.
RASHIDA POV.
Kusan kullum sai ta yi waya da malamin nan ko kuma nace boka, amman labari ɗaya yake bata, cewar Hilal da Rashida basa zaman lafiya, kuma har gobe jini na nan yana mata zuba.
Sai da ita bata da tabbacin hakan tun da bata ji wani motsi daga garesu ba, dan har yanzu bata ji ya saki Kalsoom ba, kuma Ezza tana yawan faɗa mata ita bata ganin suna faɗa har sai idan ta dake ta sannan Daddy ta yayi faɗa.
Izzah bata da labarin komai da yake faruwa tun da Hilal baya faɗa da Kalsoom a gaba idonta, ko lokacin da Rashida take gidan idan zai yi mata faɗa ba yayi a gaban idon yaransa gudun abunda zai je ya dawo. Balle kuma.Kalsoom da baya biye mata dan ta fahimci bata cikin hankalin kanta duba da yadda abubuwan da take masa a.yanzu abunda be tsammaci zata masa ba, kuma baya tunanin kishi ne da sai dai ta nuna jindaɗinta akan barin gidan da Rashida tayi ta ƙara mallakarsa, sannan Hajiyarsa tana yawan tunasarda shi akan ya kawar da idonsa gareta, duk wani abun da zata yi ya riƙa sa mata ido.
Tana yawaita bibiyar shafinsa na facebook da instagram da whatsapp, wai ko zata gano idan hankalinsa ya karta kanta amman sai ta ga tsaɓanin hakan, dan har text take masa amman baya mai da mata amsa daga ƙarshe ma sai ya saka ta a blacklist.
Yau kam ta kuɗiri aniyar tura Asmee dan ta binciko mata irin zaman da suke, tun da ta san Kalsoom ta yarda da Asmee kuma zata iya bugun cikinta dan ta ji labarinta, idan ma suna zaman lafiya ko a yanayin fuskarta zata iya karantar hakan.
A gogon ɗakinta ta kalla taga 10:36Pm, ba laifi dare ya ɗan fara sai dai hakan be hana ta janyo wayarta ta kira line Asmee ba.
“Ƴar gari... Yanzu ko na ke maganar ki da Oga”
“Uhmm gulmata kuka yi kenan?”
“A'a Wallahi kawai yana yabon halin ki ne, wai duk yadda kike da haƙuri ace Hilal ya sake”
“Ke dai bari, ai sherin kishiya sai Allah, ni so ma nake kije gobe ki bincika min gidan nan, ya zamantakewar su yake”
“Zan ko miki haka, nima Wallahi ina son zuwa dan naga idon munafukar”
“Da Sassfe zaki je dan Allah lokacin da Hilal.yake gida”
“Karki samu matsala Asmee ce fa ƙawarki”
“Na gode ki gaishe da ogan na ki”
“Zai ji mu kwana lafiya”
Rashida ta kashe wayar tana kallon ƙanwarta Safiya dake tsaye jikin ƙofa riƙe da littafi.
“Shigo mana kika tsaya bakin ƙofa kina kallona”
Ta shigo tana ɗan murmushi
“Wallahi Anty ni jikina duk a mace yake”
“Saboda me mutuwa aka yi?”
“A'a, kin san mun fara zuwa asibiti yanzu...”
Ta ɗan yi shiru tana tunanin ƙarasa zancen, dan tana jin nauyin karya alƙawarin data ɗauka a asibiti na cewar ba zata faɗawa kowa wanda ta gani ba, idan ta shiga sashen masu hiv da sarin tb.
“To shine nake neman addu'ah, idan mun gama zamu fara exam”
“To Allah ya taimaka ya bada sa'ah, nima ina son ki min addu'ah Allah ya maido da hankalin mijina gare ni”
“Adda Rashida kenan, kina damuwa da abunda be kamata ki damu da shi ba, mijin daya juya miki baya meye na addu'a ya dawo gareki, bayan ya ci zalinki?”
“Ba a cikin, hayyacinsa yayi min ba, kin fi kowa sanin yadda Hilal yake so na, kawai sherin Kalsoom ne magani tayi masa, yanzu haka ma su Ezza basa jindaɗin zama da ita, so take ta kore kowa ta mallaki gidan”
“Kada Allah ya bata sa'ah, kuma wallahi indai mugun nufinta kenan sai ta ga abinta, ai karka bi mutum da sheri ka bar shi ya bika da sherin abun zai koma kansa”
“Ba zan bata damar haka ba, Safiya bata isa ta shiga gidan dana shekara ina ginawa ba a rana ɗaya ta rusa min kuma ta kore min ƴaƴa ta mallake min miji sannan na bar ta”
“Ki ƙyale ta ki bar ta da Allah, idan ma wani asirin ne tayi miki Wallahi zai karye zata dawo nadama lokacin da bata da amfani”
»“Haka ne Allah ya shige mana gaba”
“Amin dan Allah ki ma daina sa ran ki a damuwa”
“Ina nan ina addu'ah komai zai dai-daita inshallah”
“Allah yasa, sai da safe”
Safiya ta miƙe tsaye ta fice zuciyarta cike da tausayin ƴar'uwarta. Rashida kuma ta sauke ajiyar zuciya tana busar da iskar bakinta. Lallai tana ji a zuciyarta, ba a banza Hilal ya barta ba, dan tasan yadda mijinta yake son ta dan kawai ya gano tana tare da wani be isa yasa ya sake ta ba, tasan da ada ne da komai tayi ba zai rabu da ita ba.
Sai dai abunda har yau bata sani ba shine, daga lokacin da mijinki ya gano kina mu'amala da wasu a waje tun kin fita daga ransa kenan indai ya san kansa, kuma komai irin son da yake mki ba zai sake ganin darajar ki ba.
NAMRA POV.
Yau ta farka da baƙinciki da kuma tunanin mafita dan samawa kanfa ƴanci.
I zuwa yanzu ita kaɗai tasan abunda take ji a zuciyarta, idan ta soma tunani har numfashinta yake yin sama, tsabar baƙinciki da damuwa.
Dole ne taje a cire mata robar nan, dan ba zata iya da rikitarwar da jinin yake nata ba, kuma ga matsalar Asim da yanzu babu ruwansa da matsalarsa haka zai yi forcing ɗinta ya yi yadda yake so da ita.
Irin yadda yake mata Allah ya isa akan rashin cire robar da bata yi abun har mamaki yake bata, kamar ba mijinta ba, ko kuma wanda be san addini ba, abu kaɗan zai mata Allah ya isa, ga yawan kusheta da yake, shi dai kullum ya fi son ya ganta a cikin damuwa da baƙinciki.
Ba laifi yanzu dan ya ɗan fara fita, har ya koma aikinsa na ƙira da suke da Ƙanen Babansa, sai dai naira ba zai cire ya bata ba, da sunan ta siye abinci balle cefane, babu ruwanshi da matsalarta, sai dai ita tayi cefane kuma haka zai zo ya zauna ya ci dan bashi da kunya. Ita kuma har yanzu bata yi ƙarfin halin da zata iya hana shi abincinta ba.
“Idan na yi kuɗi, zan auro mace mai kyau mai tarbiya”
Sune kalamansa a kullum kuma sune kalaman da suka fi ƙona zuciyar Namra, a yanzu ne take ƙara tabbatar da son Asim be gama fita zuciyarta gaba ɗaya ba.
Ta maida hankalinta sosai gurin siye da siyarwa, na kayan aiki abinci like magi manja da sauran kayan miya, ba laifi ana siye sosai dan a unguwar ita kaɗai ce take wannan sana'ar hakan yasa ta sabo da mutane har ta buɗe islamiya tana ɗan karantar da su abubuwa game da addini da kuma ƙur'ane.
manage it please.....
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: ~4»»»»9»»»»»~
AMIRA POV.
Ta fara sabawa da Abdool cikin ƴan kwanaki ƙalilan ya shiga ranta, har matsuwa take ya zo ya ganta, dan kullum sai ya zo da safe ya duba ta, da rana ma ya kan zo idan baya da aiki, haka ma da dare sai yayi mata sallama sannan ya wuce gida.