Sashe 21
Zagon Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Murmushi yayi ya dantsi bakinsa, sannan ya tashi ya nufi bathroom ɗin.
Tun da sunayi sallah godiya be yarda ya kai hannunshi ya sake taɓa jikinta ba, in banda kayan bachi daya ciro a closet ya miƙa mata sai shima ya saka nasa. Sannan ya hau saman gadon ya kwanta ya bata baya, be juyo ba sai asuba.
Bayan sun yi Sallah, ta hau gado ta kwanta, shi kuma ya fita dan duba uwargidansa.
A kitchen yaji motsinta, hakan ba ƙaramin bashi mamaki yayi ba, da sauri ya nufi kitchen ɗin ba dan zuciyarsa ta yarda da ita ɗince a kitchen ba.
“Wow Pyar me kike yi?”
Ta juyo ta kalleshi da murmushi, fuskarta acan-acan da kwalliya kamar ita ce amaryar.
“Breakfast nake haɗa muku”
Ya zagaye ƙugunta da hannayensa, zuciyarta cike da jindaɗi.
“Seriously Pyar? Amman gaskiya kin kyau mana, so faɗa min jiya kin yi bachi?”
“Nayi bachi mana, ai nasawa rai na zan iya ne”
“Good girl”
Yaja hancinta, wanda hakan yasa ta dariya.
“Amman ni dai Doc Ina jin tsoro, kar yarinyar nan ta amshe min kai, wasu ba aure Allah suke ba burinsu kawai su fitar da matar gida su maye gidan da ƴaƴanta”
“No no no, wannan yarinyar ba irinta na auro miki ba, tana da tarbiya fiye da tunanin ki”
“Allah yasa”
“Amin”
Sai ta ɗago kai ta miƙa masa bakinta sukayi kiss, sannan ya rumgume ta a kafaɗa kamar wani ƙaramin yaro.
Har ta gama soya dankalin rumgune yake da ita ta baya, sai da ta fara jera kayan abincin sannan ya sake ta da nufin zuwa ya tashi Kalsoom.
Har lokacin bachi take hankalinta kwance. Da murmushi ya ƙarasa kusa da ita, zanen bachinta ya fara yayewa, yasa hannunshi ta ƙasan wandon bachinta ya soma shafa ƙafarta zuwa cinya.
Wani yarrr taji, sai tayi saurin buɗe ido ta tashi tana kallonsa. Murmushi yayi ya hau saman gadon ya ɗora kansa saman wuyanta.
“Good morning Queen ina fatar kin tashi lafiya?”
Kamin ta amsa ya zira halshensa yana lasar wuyanta, ya kai hannunshi saman ƙirjinta, ya soma murza breast ɗinta a hankali, lumshe ido tayi zuciyarta cike da ƙyamar abunda yake mata. Tana jin ya fara ƙoƙarin ɓalle bottom ɗin rigar bachinta tayi saurin riƙe hannunsa, ta buɗe ido ta tashi.
Sai shima ya miƙe tsaye yana murmushi.
“Je kiyi brush zamu ci abinci”
Bata tace komai sai kawai tayi murmushi, ta nufi bathroom, shi kuma ya fice ya nufi nashi ɗakin dan wanke bakinsa.
Bayan ta fito ta ɗauki mayafinta na jiya ta rufa a jikinta sannan ta nufi falon. A lokacin Hilal har ya hallara a dinning yana riƙe da hannun uwar gidansa.
Yadda taji abu ya soki zuciyarta sai taji kamar karta ƙarasa kusa da dinning ɗin, sai dai tayi ƙarfin halin ƙirƙirar murmushi ta ƙarasa tana gaisawa da Rashida.
Rashida da kanta ta zuba ma Hilal abinci sannan ta zuba ma Kalsoom, sai ta zuba ma kanta.
“Ina Ezzah?”
Ƙalsoom ta tambaya. Sai Rashida tayi murmushi tace
“Suna bachi around tara da rabi zasu je islamiya, idan na tashe su yanzu zasu dame mu ne kawai”
Ta ƙarasa maganar tana ƙoƙarin zaunawa, zamanta keda wuya sai hawaye ya gangaro ta idonta ya wanke mata fuska, da sauri ta tashi.
“Am sorry”
Sai ta nufi ɗakinta. Sai Hilal yayi saurin tashi ya rufa mata baya. A take yanayin Kalsoon ya canja har ta haɗiye wasu yawu da ƙarfi, ta sauke ajiyar zuciya tana kallon yadda abincin ya fita ranta.
NAMRA POV.
Tara saura mintuna Namra ta saci jiki, ta nufi gidansu Azeema. Sai da ta kusa ƙarasa sannan wani tunanin yazo mata.
Sai ta yanke tafiyar ta dawo gida, a lokacin an buɗewa Abban gate zai fita, taji kunyar ganinsa sosai sai dai sa'arta ɗaya dawowa ne tayi ba fita ba da fita ne da me zata ce masa?
Lokacin data kawo kusa da shi ya zuƙe gilashin motarsa yana mata wani kallo.
“Daga Ina mike?”
Ta ɗanyi jikiri gurin bashi amsa saboda tunanin ƙaryar da zata masa.
“Az- Azeema ce bata da lafiya shine yaje na dubata”
“Da izinin wa?”
“Anty”
“To kar na sake ganin kin fita ke kaɗai”
Be jira amsar ba ta ya ɗagarda gilashin motarsa, direba ya jashi yayi suka yi gaba.
Ta hanyar kitchen ta biyo ta shigo falo, sai rabon ido take idan wani be ganta ba.
Al-hamdulillah falon ba kowa hakan ya sata jindaɗi, cikin natsuwa ta nufi ɗakin Anty Amarya.
“Wa'alaikissalam”
Ta amsa sallamar Namra a yayinda ta aje kofin tea dake hannunta saman bedside drawer.
Kusa da ita Namra ta zauna tana tauna maganar da zata mata.
“Anty kin ga jiya ai Maryam ta bani wasiƙa ko?”
“Uhm”
“Asim ne ya bar min ita wai yazo be same ni ba, shine ya rubuta min number wayarsa, sai na kira da wayar Maryam, yace min mu haɗu a gefen gidansu Azeema”
Anty Amarya ta girgiza mata kai
“A'a ke yanzu girman ki ne a ganki a ƙofar gidan wa su kina fira? Yazo gidan ku mana, sai kace wani baƙo”
“Wai shi yana jin ba daɗi idan yazo nan gidan”
“Cinye shi zamuyi? Ai ko yanka namansa ake dole ne yazo nan indai yana son ki”
Shiru Namra tayi tana nazari. Anty Amarya ta mire baki.
“Uhm- Allah dai yasa kina son Asim ɗin nan yana son ki kamar yadda kike son sa”
Murmushi kawai Namra tayi, ta kai hannu ta ɗauki wayar Anty Amarya dake gefenta.
“Bari na kira shi”
Sai ta tashi ta fita. Ɗakinta ta dawo ta sake ɗauko takardar ta saka number ta kira. Ringing tayi har ta katse be ɗauka ba, sai da ta ƙara kiransa sannan yayi picking.
Tana yin sallama ya gane ta.
“Namra gani a gurin ban gan ki ba”
“Ina gida Anty tace ba sai dai kazo gida”
“Namra ina jin tsoro, bana son zuwa gidan nan naku kallon wulaƙanci ake min”
“Kazo mana babu koma ma, Hajiya tana part ɗinta, Maryam da Hindatu sun tafi makaranta, Abbah ma ya fita”
“To gani nan zuwa”
“Gidan ka shigo kaje gurin Garden”
Daga haka ta kashe wayar, ta mayarwa Anty Amarya.
“Anty ga wayarki na gode”
“Ke kin hallaka taki wayar ko?”
Murmushi tayi, ta juya ta fice. Firjin ta buɗe ta ɗauki lemu da kofuna, sannan ta nufi garden zuciyarta cike da zumuɗin son ganin masoyinta.
A-ƙalla ya ɗauki mintuna goma shabiyar, sannan ya iso, da faɗuwar gaba ya buga ƙofar gate ɗin. Sai mai gaɗinsu ya buɗe masa yana tambayar wanene.
“Nine ko Namra na ciki?”
“Eh tana ciki”
Mai gadin ya buɗe masa ƙofa, yana mamakin ganinsa.
Gidan ba baƙonsa bane, dan haka be sha wahala ba gurin ɗaukar hanyar da zata sadashi da garden ɗin. Namra na hango shi ta miƙe tsaye ta rumgume tana murmushi, ta hannayenta, idonta ya cika da ƙwallah.
Shima murmushin yayi yana kallon yadda ta rame tayi baƙi kamar ba ita ba.
“Namra ashe zan ƙara ganin ki?”
Bata bashi amsa ba sai kawai ta nuna masa kujerar dake facing ɗin nata. Bayan ya zauna sai ta zauna tana share hawayenta.
“Asim ina ka tafi?”
“Katsina naje gurin wani Ƙanen Mahaifina ina riƙa masa aikin jima da yake yi”
“Haba Asim shi kenan sai ka gudu ka bar ni kana ganin kamin adalci kenan?”
“Namra idan kika aure wani ba niba, mutane zasu min dariya, ban san da wane ido zan ɗaga kai na kalli mutane ba”
“Matuƙar kace zaka biye ma dariyar mutane ba zaka iya aikata komai ba Asim. Nima dana biye dariyar mutane da ban yarda na aure ka ba, yanzu ka watsar da karatun ka, abunda nake da yaƙinin shine zai taimaki rayuwarka”
“Ba karatu ne a gaba ba yanzu, faɗa min da gaske mahaifinki ya yarda muyi aure?”
“Ya yarda shiyasa yace na nemo ka, kuma ina jin ba zai sa mana date da nisa ba”
“Al-hamdulillah Allah mun gode maka, amman Namra kina ganin zaki iya zama da ni?”
“Ba zan iya zama da kai ba na amince zan aure ka? Ya kake wannan maganar kamar ba Namra ce a gaban ka ba?”
“Ina ganin kamar yanayi na da naki ba ɗaya bane”
“Ba mu da banbanci ai duk mutane ne. Asim Amira ta ɓata”
“Haka naji kuma ni ake zargi da sace ta ko? Kamar yadda aka zarge ni da sace ki”
Ta share hawayenta.
“Waya faɗa maka?”
“Ai abun duniya baya ɓoyuwa Namra, kuma kin san akwai munafukai da yawa a duniyar nan. Shiyasa na yanke shawarar barin garin gaba ɗaya, ko da mun yi aure a Katsina zamu zauna tun da ban da gurin aje ki a nan, amman can family house ne akwai ɗakuna da yawa, sai dai na ƙasa ne”
“Amman Asim kana ganin zaman mu a can zai yiyu? Karatun ka fa?”
“Na riga na yafe karatu Namra. Kuma zaman mua can zai fi, saboda har ga Allah nan bana da gurin aje ki, kuma kin ga nan idan mun ci za'a gani, idan ba mu ci ba ma za'a gani, kuma abu kaɗan za a zo gidan ku a faɗa, can kuma babu wanda ya san ki, kuma kin ga ɗan zuwan nan da nayi, ina kama masa aikin jima nima ina samun nawa, kin ga ko dashi zamu iya cin abinci kamin Allah yayi mana wata hanyar”
“Amman Asim shi yace zai baka gida a can? Ni dai zan fi jindaɗi mu zauna nan”
A take ya canja fuska.
“Ko be yarda ba ni zan roƙe shi ya bamu gurin zama, kuma ni a tunani na Namra ko a ciki wuta nace ki zauna zaki iya zama in har kina so na”
“Ina son ka Asim, kuma zan zauna a duk inda ka aje ni, yanzu kaje ka samu magabatan ka suzo su ga Abba”
Murmushi yayi ya sauke ajiyar zuciya.
“Zan yi haka Inshallahu, na gode sosai”
Tun da sunayi sallah godiya be yarda ya kai hannunshi ya sake taɓa jikinta ba, in banda kayan bachi daya ciro a closet ya miƙa mata sai shima ya saka nasa. Sannan ya hau saman gadon ya kwanta ya bata baya, be juyo ba sai asuba.
Bayan sun yi Sallah, ta hau gado ta kwanta, shi kuma ya fita dan duba uwargidansa.
A kitchen yaji motsinta, hakan ba ƙaramin bashi mamaki yayi ba, da sauri ya nufi kitchen ɗin ba dan zuciyarsa ta yarda da ita ɗince a kitchen ba.
“Wow Pyar me kike yi?”
Ta juyo ta kalleshi da murmushi, fuskarta acan-acan da kwalliya kamar ita ce amaryar.
“Breakfast nake haɗa muku”
Ya zagaye ƙugunta da hannayensa, zuciyarta cike da jindaɗi.
“Seriously Pyar? Amman gaskiya kin kyau mana, so faɗa min jiya kin yi bachi?”
“Nayi bachi mana, ai nasawa rai na zan iya ne”
“Good girl”
Yaja hancinta, wanda hakan yasa ta dariya.
“Amman ni dai Doc Ina jin tsoro, kar yarinyar nan ta amshe min kai, wasu ba aure Allah suke ba burinsu kawai su fitar da matar gida su maye gidan da ƴaƴanta”
“No no no, wannan yarinyar ba irinta na auro miki ba, tana da tarbiya fiye da tunanin ki”
“Allah yasa”
“Amin”
Sai ta ɗago kai ta miƙa masa bakinta sukayi kiss, sannan ya rumgume ta a kafaɗa kamar wani ƙaramin yaro.
Har ta gama soya dankalin rumgune yake da ita ta baya, sai da ta fara jera kayan abincin sannan ya sake ta da nufin zuwa ya tashi Kalsoom.
Har lokacin bachi take hankalinta kwance. Da murmushi ya ƙarasa kusa da ita, zanen bachinta ya fara yayewa, yasa hannunshi ta ƙasan wandon bachinta ya soma shafa ƙafarta zuwa cinya.
Wani yarrr taji, sai tayi saurin buɗe ido ta tashi tana kallonsa. Murmushi yayi ya hau saman gadon ya ɗora kansa saman wuyanta.
“Good morning Queen ina fatar kin tashi lafiya?”
Kamin ta amsa ya zira halshensa yana lasar wuyanta, ya kai hannunshi saman ƙirjinta, ya soma murza breast ɗinta a hankali, lumshe ido tayi zuciyarta cike da ƙyamar abunda yake mata. Tana jin ya fara ƙoƙarin ɓalle bottom ɗin rigar bachinta tayi saurin riƙe hannunsa, ta buɗe ido ta tashi.
Sai shima ya miƙe tsaye yana murmushi.
“Je kiyi brush zamu ci abinci”
Bata tace komai sai kawai tayi murmushi, ta nufi bathroom, shi kuma ya fice ya nufi nashi ɗakin dan wanke bakinsa.
Bayan ta fito ta ɗauki mayafinta na jiya ta rufa a jikinta sannan ta nufi falon. A lokacin Hilal har ya hallara a dinning yana riƙe da hannun uwar gidansa.
Yadda taji abu ya soki zuciyarta sai taji kamar karta ƙarasa kusa da dinning ɗin, sai dai tayi ƙarfin halin ƙirƙirar murmushi ta ƙarasa tana gaisawa da Rashida.
Rashida da kanta ta zuba ma Hilal abinci sannan ta zuba ma Kalsoom, sai ta zuba ma kanta.
“Ina Ezzah?”
Ƙalsoom ta tambaya. Sai Rashida tayi murmushi tace
“Suna bachi around tara da rabi zasu je islamiya, idan na tashe su yanzu zasu dame mu ne kawai”
Ta ƙarasa maganar tana ƙoƙarin zaunawa, zamanta keda wuya sai hawaye ya gangaro ta idonta ya wanke mata fuska, da sauri ta tashi.
“Am sorry”
Sai ta nufi ɗakinta. Sai Hilal yayi saurin tashi ya rufa mata baya. A take yanayin Kalsoon ya canja har ta haɗiye wasu yawu da ƙarfi, ta sauke ajiyar zuciya tana kallon yadda abincin ya fita ranta.
NAMRA POV.
Tara saura mintuna Namra ta saci jiki, ta nufi gidansu Azeema. Sai da ta kusa ƙarasa sannan wani tunanin yazo mata.
Sai ta yanke tafiyar ta dawo gida, a lokacin an buɗewa Abban gate zai fita, taji kunyar ganinsa sosai sai dai sa'arta ɗaya dawowa ne tayi ba fita ba da fita ne da me zata ce masa?
Lokacin data kawo kusa da shi ya zuƙe gilashin motarsa yana mata wani kallo.
“Daga Ina mike?”
Ta ɗanyi jikiri gurin bashi amsa saboda tunanin ƙaryar da zata masa.
“Az- Azeema ce bata da lafiya shine yaje na dubata”
“Da izinin wa?”
“Anty”
“To kar na sake ganin kin fita ke kaɗai”
Be jira amsar ba ta ya ɗagarda gilashin motarsa, direba ya jashi yayi suka yi gaba.
Ta hanyar kitchen ta biyo ta shigo falo, sai rabon ido take idan wani be ganta ba.
Al-hamdulillah falon ba kowa hakan ya sata jindaɗi, cikin natsuwa ta nufi ɗakin Anty Amarya.
“Wa'alaikissalam”
Ta amsa sallamar Namra a yayinda ta aje kofin tea dake hannunta saman bedside drawer.
Kusa da ita Namra ta zauna tana tauna maganar da zata mata.
“Anty kin ga jiya ai Maryam ta bani wasiƙa ko?”
“Uhm”
“Asim ne ya bar min ita wai yazo be same ni ba, shine ya rubuta min number wayarsa, sai na kira da wayar Maryam, yace min mu haɗu a gefen gidansu Azeema”
Anty Amarya ta girgiza mata kai
“A'a ke yanzu girman ki ne a ganki a ƙofar gidan wa su kina fira? Yazo gidan ku mana, sai kace wani baƙo”
“Wai shi yana jin ba daɗi idan yazo nan gidan”
“Cinye shi zamuyi? Ai ko yanka namansa ake dole ne yazo nan indai yana son ki”
Shiru Namra tayi tana nazari. Anty Amarya ta mire baki.
“Uhm- Allah dai yasa kina son Asim ɗin nan yana son ki kamar yadda kike son sa”
Murmushi kawai Namra tayi, ta kai hannu ta ɗauki wayar Anty Amarya dake gefenta.
“Bari na kira shi”
Sai ta tashi ta fita. Ɗakinta ta dawo ta sake ɗauko takardar ta saka number ta kira. Ringing tayi har ta katse be ɗauka ba, sai da ta ƙara kiransa sannan yayi picking.
Tana yin sallama ya gane ta.
“Namra gani a gurin ban gan ki ba”
“Ina gida Anty tace ba sai dai kazo gida”
“Namra ina jin tsoro, bana son zuwa gidan nan naku kallon wulaƙanci ake min”
“Kazo mana babu koma ma, Hajiya tana part ɗinta, Maryam da Hindatu sun tafi makaranta, Abbah ma ya fita”
“To gani nan zuwa”
“Gidan ka shigo kaje gurin Garden”
Daga haka ta kashe wayar, ta mayarwa Anty Amarya.
“Anty ga wayarki na gode”
“Ke kin hallaka taki wayar ko?”
Murmushi tayi, ta juya ta fice. Firjin ta buɗe ta ɗauki lemu da kofuna, sannan ta nufi garden zuciyarta cike da zumuɗin son ganin masoyinta.
A-ƙalla ya ɗauki mintuna goma shabiyar, sannan ya iso, da faɗuwar gaba ya buga ƙofar gate ɗin. Sai mai gaɗinsu ya buɗe masa yana tambayar wanene.
“Nine ko Namra na ciki?”
“Eh tana ciki”
Mai gadin ya buɗe masa ƙofa, yana mamakin ganinsa.
Gidan ba baƙonsa bane, dan haka be sha wahala ba gurin ɗaukar hanyar da zata sadashi da garden ɗin. Namra na hango shi ta miƙe tsaye ta rumgume tana murmushi, ta hannayenta, idonta ya cika da ƙwallah.
Shima murmushin yayi yana kallon yadda ta rame tayi baƙi kamar ba ita ba.
“Namra ashe zan ƙara ganin ki?”
Bata bashi amsa ba sai kawai ta nuna masa kujerar dake facing ɗin nata. Bayan ya zauna sai ta zauna tana share hawayenta.
“Asim ina ka tafi?”
“Katsina naje gurin wani Ƙanen Mahaifina ina riƙa masa aikin jima da yake yi”
“Haba Asim shi kenan sai ka gudu ka bar ni kana ganin kamin adalci kenan?”
“Namra idan kika aure wani ba niba, mutane zasu min dariya, ban san da wane ido zan ɗaga kai na kalli mutane ba”
“Matuƙar kace zaka biye ma dariyar mutane ba zaka iya aikata komai ba Asim. Nima dana biye dariyar mutane da ban yarda na aure ka ba, yanzu ka watsar da karatun ka, abunda nake da yaƙinin shine zai taimaki rayuwarka”
“Ba karatu ne a gaba ba yanzu, faɗa min da gaske mahaifinki ya yarda muyi aure?”
“Ya yarda shiyasa yace na nemo ka, kuma ina jin ba zai sa mana date da nisa ba”
“Al-hamdulillah Allah mun gode maka, amman Namra kina ganin zaki iya zama da ni?”
“Ba zan iya zama da kai ba na amince zan aure ka? Ya kake wannan maganar kamar ba Namra ce a gaban ka ba?”
“Ina ganin kamar yanayi na da naki ba ɗaya bane”
“Ba mu da banbanci ai duk mutane ne. Asim Amira ta ɓata”
“Haka naji kuma ni ake zargi da sace ta ko? Kamar yadda aka zarge ni da sace ki”
Ta share hawayenta.
“Waya faɗa maka?”
“Ai abun duniya baya ɓoyuwa Namra, kuma kin san akwai munafukai da yawa a duniyar nan. Shiyasa na yanke shawarar barin garin gaba ɗaya, ko da mun yi aure a Katsina zamu zauna tun da ban da gurin aje ki a nan, amman can family house ne akwai ɗakuna da yawa, sai dai na ƙasa ne”
“Amman Asim kana ganin zaman mu a can zai yiyu? Karatun ka fa?”
“Na riga na yafe karatu Namra. Kuma zaman mua can zai fi, saboda har ga Allah nan bana da gurin aje ki, kuma kin ga nan idan mun ci za'a gani, idan ba mu ci ba ma za'a gani, kuma abu kaɗan za a zo gidan ku a faɗa, can kuma babu wanda ya san ki, kuma kin ga ɗan zuwan nan da nayi, ina kama masa aikin jima nima ina samun nawa, kin ga ko dashi zamu iya cin abinci kamin Allah yayi mana wata hanyar”
“Amman Asim shi yace zai baka gida a can? Ni dai zan fi jindaɗi mu zauna nan”
A take ya canja fuska.
“Ko be yarda ba ni zan roƙe shi ya bamu gurin zama, kuma ni a tunani na Namra ko a ciki wuta nace ki zauna zaki iya zama in har kina so na”
“Ina son ka Asim, kuma zan zauna a duk inda ka aje ni, yanzu kaje ka samu magabatan ka suzo su ga Abba”
Murmushi yayi ya sauke ajiyar zuciya.
“Zan yi haka Inshallahu, na gode sosai”