Sashe 27
Zagon Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ko da Hajiya Barau ta bar gidan ana kiran sallah I'sha'i. Sai a lokacin Namra ta tashi ta shirya cikin wasu tufafin duk da kasancewar fuskarta a kumbure, ta koma babban ɗakin. Tara da rabi ango ya shigo tare da abokansa, ba a wani yi siyen baki ba, bayan addu'ah da fatan alheri da suka musu. Maryam dai sai ta watsawa abokan nasa wani mugun kallo take, tana Allah-Allah wani yace yana son ta cikin su tayi masa wankin babban bargo.
Tare suka fita da abokan angon, ɗayan yana ƙoƙarin magana da Hindatu dan itace mai ɗan dama a cikin su, sai wata cousin ɗin su Sameera. Lokacin da Namra taji ɗakin yayi tsit sai sabon kuka ya dawo mata, sai dai wannan karon hawaye ne kawai ba kamar na ɗazu ba.
Bayan ya rufe ƙofar gidan ya shigo ya rufe ƙofar falo, sannan ya nufi ɗakin da take da Sallama, bata iya amsa masa ba saboda kukan daya cika zuciyarta, sai shaƙar majina take tana haɗeye yawu da jimmar dannen kuka daya kasa ɓoyuwa.
Kusa da ita ya zauna, ya yaye mayafinta fuskarsa ɗauke da murmushi.
“Namra kukan me kike kuma? Bayan Allah ya cika mana burin mu”
Ɗagowa tayi ta kalle shi, kamar tace wani abu sai hawaye suka silala daga idonta zuwa kumatun ta.
Shi kansa baya buƙatar da faɗa masa dalilinta na kuka tun da yasan iyayenta basa son sa, gashi ya rabo ta da garin su. Shi kan ta ɓangarensa yau take sallah, tun da ya cika burinsa na aurenta ya fita kunya, ga uban dukiyar da aka zuba masa, ga kuma wanda yake jira a matsayin gara a kawo masa.
Jin kawai ta yi ya rumgume ta yana rarrashinta.
“Na san ban kyauta miki ba, dana nesanta ki da iyayenki, amman ni a nawa tunanin hakan shine zai fi mana, Namra a can abubuwa da dama zasu iya faruwa idan muna tare da iyayenki, amman a nan ba komai zasu ji ba, kuma a nan zamu tabbata ba zaman na ɗan wani lokaci ne kawai idan muka ga abunda Allah yayi sai mu koma can, kiyi haƙuri kinji?”
A yanayin da take bata iya magana, sai kawai ta ɗaga masa kai tana sauke ajiyar zuciya, tasa hannayenta ta rumgumeshi.
Har kusan shaɗaya dare suna zaune a gurin, daker ya lallaɓata ta tashi suka yi sallah nafila, kazar ma shi kaɗai ya ci ita kan lemu kawai ta sha ta hau gado ta kwanta. Washe gari guraren takwas na safe ya fita ya siyo musu kayan haɗa tea, ya shiga kitchen ya dafa ruwan zafi a electric, sannan ya dawo ɗakin ya haɗa ya zuba mata nata ya zuba nasa. Nan ma tea kawai ta sha bata ci birede ba, tsakanin jiya zuwa yau ta rame sosai kamar ba ita ba.
Shi kuma be yi matsa mata akan sai ta ci ba, tun da dai ita ba yarinya bace taya zai yi forced ɗinta akan cin abinci, shi duk ma ta cika sa dan yayi hating kuka for no reason, ita kanta ta san babu abunda ya tsana kamar kuka. Daman zuciyarsa ta faɗa masa, dan a rufa mata asiri ne aka yarda aka aura nasa ita, dan yasan babu dalilin da zai sa Abbah ya yarda ya aureta har ya baro garin da ita ya kuma hanata karatunta haka kawai ba tare da wani abu ba.
Sai dai hakan be dame shi, tun da ko ba komai ya taka first step of success, tun da ya auri ƴar masu hannu da shuni, kuma zama da kutuwar uwa dole, a dole dai Abbah ya kyautata masa tun da ya zama surikinsa.
Tashi yayi ya kwashe kofunan ya kai kitchen, sannan ya dawo kusa da ita ya zauna. Sai ya kai hannu ya shafa bayanta, dan tana daga kwance ne.
“Namra ko kina buƙatar wani abun ne? Naga baki ci komai ba”
Tashi tayi zaune hawaye cike a idonta, ta riƙa hannunsa tasa cikin nata, ta kalli ƙwayar idonsa tace
“Asim ka min alƙawarin ba zaka ci amana ta ba, ka min alƙawarin ba zaka taɓa rabuwa da ni ba, ka min alƙawarin ba zaka wulaƙanta ni ba, ka min alƙawarin zaka zauna da ni a duk halin da muka samu kan mu”
Gabansa ya faɗi sosai, a take ya ɗauke idonsa ɗ
Daga kallon da take nasa, yaja jikinsa ya rumgume.
“Taya kika wannan maganar kamar baki san waye Asim ba? Namra bakin ki ya daina furta irin waɗannan kalaman Asim ne naki har abada”
Sallamar su Hajiya Barau da Maryam ne, yasa shu saurin sakinta ya tashi ya fita yana amsa musu, a falo suka yi karo, sai ya kai har ƙasa yana gaida Hajiya Barau, ba laifi Maryam ma ta ɗan sakar masa fuska sun gaisa kamar daman can shiri suke.
Ko da suka shiga ɗakin Namra na gyara fuskarta da hoda, sai ta juyo ta kalli Maryam da murmushi a fuskarta.
“Hajiya Maryam an samu isowa”
“Toh ba dole ba, Hajiya ta sha kai muzo mu kawo miki abinci muyi sallama dake da wuri zamu koma”
Ta faɗa tana dire kular abinci a gaban Namra. Saman gado Namra ta dawo ta zauna tana ɗan ɓata fuska.
“Yanzu tafiya za kuyi ku bar ni?”
“Ahaf to ba aure kika zo yi ba”
Cewar Sameera tana mata kallon zolaya. Zata ƙara cewa wani abu Hajiya Barau ta shigo bakinta ƙumshe da sallama. Duk haɗa baki sukayi gurin amsa mata, Namra ta saukar da kai tana gaishe ta.
“Lafiya ƙalau, Amarya ya tashin ku?”
“Alhamdulillah, ya gajiya”
“Gajiya ta bi lafiya, muna ta sauri a kawo muku breakfast, sai angon yake ce min ai kun karya”
“Eh da safe ne ya haɗa mana tea”
“Toh ai yayi kyau”
Juyawa tayi ta koma falo, Sameera ta bita tana nuna mata abu a wayarta. Sai ya rage daga ita sai Maryam da Aisha. Maryam ta ciro waya a jakarta sabuwa ta miƙawa Namra.
“Gashi inji Anty tace na baki, akwai layi a ciki”
Da murna Namra ta karɓa
“Wayyo Mamana ta kai na”
Cikin zumuɗi ta buɗe kwalin kwayar iPhone 6+ ce golden color yayi kyau sosai. Rumgume Maryam Namra tayi tana rawa.
Sai kusan azahar sannan su Hindatu da sauran mutanen suka ƙaraso. A lokacin ne Hajiya ta shigo ɗakin tayi ma Namra jan kunne akan zamantaewar aure da haƙuri, nan ma kuka Namra tasa mata, bama kamar lokacin da suka fito za su kama hanya. Tayi kuka sosai kamar ranta zai cire, a take taji kewarsu ta kama ta, sai duk taji kamar ta bisu. Tana tsaye bakin gate tana kallon motarsu har sai da ta daina hangota sannan ta dawo cikin gidan da sabon kuka.
Asim kan be dawo ba sai yamma, ya shigo tare da wasu dangin Babansa da suke Bakori, kallo kan kallo suke sun daga kan gidan zuwa kayan da suke cikin gidan.
Da far'ah Namra ta tarbe su, ta zuba musu abincin da Hajiya ta kawo mata ɗazu, waina ce da miya sai doya da ƙwai, sannan ta kawo musu ruwa. Sai daf da magariba suka tafi, ƴar fitar da Asim yayi ya rakasu ya dawo duk tsoro ya kamata tun da bata saba zama ita kaɗai ba a gida.
Ko da ya dawo tana tsaye bakin ƙofar falon tana jiransa, da murmushi ya riƙa hannunta, ya lago ɗayan hannunsa a ƙogunta suka koma cikin falon. A tare suka zauna saman kujera maƙalle da juna
“Aiko.kina da aiki duk kika sakawa ran ki tsoro dan ke kaɗai zaki riƙa rayuwa a cikin gidan nan ƙara ma tun wuri ki cire tsoro a ranki”
Maganar yake yana kallon ƙirginta, rigar lace ce a jikinta, kuma kalar ɗinkin da aka mata ya bayyana breast ɗinta. Ita kanta ta lura da yadda yanayinsa ya canja, hakan yasa ta tashi ta nufi da jimmar shiga ɗaki. Sai yayi sauri riƙe hannunta.
“Ina zaki je?”
“Ɗa... Ɗaki”
“Okay”
Sai ya tashi tsaye yayi mata side hug suka nufi ɗakin tare, har suka isa ɗakin mazaunanta yake shafawa, tana zaunawa sai ya kwanto mata saman jikin ta yadda breast ɗinta zasu shafi ƙirjinsa, ya kai ɗayan hannunsa yana shafa ta.
Lumshe ido tayi ta buɗe tana murmushi, sai ta haɗe bakinta da nashi, duk yadda tayi ƙoƙarin abandoned na ƙin yarda sauri yarda da shi sai ta kasa, saboda yadda ya kashe mata jiki, ga kuma irin kayan mata data sha tun jiya suke damunta, a take ta shiga mayar masa da martanin irin saƙon da yake aiko mata.
Basu samu kansu ba sai kusan asuba. Basu yi bachi daya kai minti ashiriba aka kira sallah asuba, shi ne ya riga ta tashi ya shiga bathroom yayi wanka tsarki sannan ya zuba wasu ruwan yayi alwala. Sai da ya canja ya saka jallabiya sannan ya tashe ta dan tayi sallah.
Daker ta unƙura ta tashi zaune, har ta samu ta ɗauki zanenta ta ɗaura sannan ta tashi tana wata tafiya kamar wanda aka ɓarewa kafafu ta nufi banɗaki.
Shi dai da kallo ya bita zuciyarsa cike da zarge zarge, sam shi be ga alamun budurci a tare da itaba, jinin da aka ce ana ganin idan anyi sex da virgin shi be gan shi ba, an faɗa musu wasu har kasa tafiya suke amman ita gashi har ta kai kanta banɗaki.
Kuma the way da take mayar masa da kiss da yadda take romance ɗinsa ya nuna ta taɓa sanin wani namiji kamin shi, daman yasan za'a rina, zargin mahaifiyarsa ya zama gaskiya.
A take wani ƙololon baƙinciki ya taso masa, yana ayyana irin cin amanar da Namra tayi masa, zuciyarsa na nuna masa tayi masa zagon ƙasa, shi take son ta yaudara.
Har sukayi sallah suka gama be kalli inda take ba, har sai da ta gama addu'o'inta sannan ta gaishe shi cikin kunya. Duk wani abu da yake ji a zuciyarsa sai ya dannesa ya ƙirƙiro far'ah da murmushi ya yaɓa a fuskarsa.
“Lafiya ƙalau Amarya, ya gajiyar jiya?”
Tare suka fita da abokan angon, ɗayan yana ƙoƙarin magana da Hindatu dan itace mai ɗan dama a cikin su, sai wata cousin ɗin su Sameera. Lokacin da Namra taji ɗakin yayi tsit sai sabon kuka ya dawo mata, sai dai wannan karon hawaye ne kawai ba kamar na ɗazu ba.
Bayan ya rufe ƙofar gidan ya shigo ya rufe ƙofar falo, sannan ya nufi ɗakin da take da Sallama, bata iya amsa masa ba saboda kukan daya cika zuciyarta, sai shaƙar majina take tana haɗeye yawu da jimmar dannen kuka daya kasa ɓoyuwa.
Kusa da ita ya zauna, ya yaye mayafinta fuskarsa ɗauke da murmushi.
“Namra kukan me kike kuma? Bayan Allah ya cika mana burin mu”
Ɗagowa tayi ta kalle shi, kamar tace wani abu sai hawaye suka silala daga idonta zuwa kumatun ta.
Shi kansa baya buƙatar da faɗa masa dalilinta na kuka tun da yasan iyayenta basa son sa, gashi ya rabo ta da garin su. Shi kan ta ɓangarensa yau take sallah, tun da ya cika burinsa na aurenta ya fita kunya, ga uban dukiyar da aka zuba masa, ga kuma wanda yake jira a matsayin gara a kawo masa.
Jin kawai ta yi ya rumgume ta yana rarrashinta.
“Na san ban kyauta miki ba, dana nesanta ki da iyayenki, amman ni a nawa tunanin hakan shine zai fi mana, Namra a can abubuwa da dama zasu iya faruwa idan muna tare da iyayenki, amman a nan ba komai zasu ji ba, kuma a nan zamu tabbata ba zaman na ɗan wani lokaci ne kawai idan muka ga abunda Allah yayi sai mu koma can, kiyi haƙuri kinji?”
A yanayin da take bata iya magana, sai kawai ta ɗaga masa kai tana sauke ajiyar zuciya, tasa hannayenta ta rumgumeshi.
Har kusan shaɗaya dare suna zaune a gurin, daker ya lallaɓata ta tashi suka yi sallah nafila, kazar ma shi kaɗai ya ci ita kan lemu kawai ta sha ta hau gado ta kwanta. Washe gari guraren takwas na safe ya fita ya siyo musu kayan haɗa tea, ya shiga kitchen ya dafa ruwan zafi a electric, sannan ya dawo ɗakin ya haɗa ya zuba mata nata ya zuba nasa. Nan ma tea kawai ta sha bata ci birede ba, tsakanin jiya zuwa yau ta rame sosai kamar ba ita ba.
Shi kuma be yi matsa mata akan sai ta ci ba, tun da dai ita ba yarinya bace taya zai yi forced ɗinta akan cin abinci, shi duk ma ta cika sa dan yayi hating kuka for no reason, ita kanta ta san babu abunda ya tsana kamar kuka. Daman zuciyarsa ta faɗa masa, dan a rufa mata asiri ne aka yarda aka aura nasa ita, dan yasan babu dalilin da zai sa Abbah ya yarda ya aureta har ya baro garin da ita ya kuma hanata karatunta haka kawai ba tare da wani abu ba.
Sai dai hakan be dame shi, tun da ko ba komai ya taka first step of success, tun da ya auri ƴar masu hannu da shuni, kuma zama da kutuwar uwa dole, a dole dai Abbah ya kyautata masa tun da ya zama surikinsa.
Tashi yayi ya kwashe kofunan ya kai kitchen, sannan ya dawo kusa da ita ya zauna. Sai ya kai hannu ya shafa bayanta, dan tana daga kwance ne.
“Namra ko kina buƙatar wani abun ne? Naga baki ci komai ba”
Tashi tayi zaune hawaye cike a idonta, ta riƙa hannunsa tasa cikin nata, ta kalli ƙwayar idonsa tace
“Asim ka min alƙawarin ba zaka ci amana ta ba, ka min alƙawarin ba zaka taɓa rabuwa da ni ba, ka min alƙawarin ba zaka wulaƙanta ni ba, ka min alƙawarin zaka zauna da ni a duk halin da muka samu kan mu”
Gabansa ya faɗi sosai, a take ya ɗauke idonsa ɗ
Daga kallon da take nasa, yaja jikinsa ya rumgume.
“Taya kika wannan maganar kamar baki san waye Asim ba? Namra bakin ki ya daina furta irin waɗannan kalaman Asim ne naki har abada”
Sallamar su Hajiya Barau da Maryam ne, yasa shu saurin sakinta ya tashi ya fita yana amsa musu, a falo suka yi karo, sai ya kai har ƙasa yana gaida Hajiya Barau, ba laifi Maryam ma ta ɗan sakar masa fuska sun gaisa kamar daman can shiri suke.
Ko da suka shiga ɗakin Namra na gyara fuskarta da hoda, sai ta juyo ta kalli Maryam da murmushi a fuskarta.
“Hajiya Maryam an samu isowa”
“Toh ba dole ba, Hajiya ta sha kai muzo mu kawo miki abinci muyi sallama dake da wuri zamu koma”
Ta faɗa tana dire kular abinci a gaban Namra. Saman gado Namra ta dawo ta zauna tana ɗan ɓata fuska.
“Yanzu tafiya za kuyi ku bar ni?”
“Ahaf to ba aure kika zo yi ba”
Cewar Sameera tana mata kallon zolaya. Zata ƙara cewa wani abu Hajiya Barau ta shigo bakinta ƙumshe da sallama. Duk haɗa baki sukayi gurin amsa mata, Namra ta saukar da kai tana gaishe ta.
“Lafiya ƙalau, Amarya ya tashin ku?”
“Alhamdulillah, ya gajiya”
“Gajiya ta bi lafiya, muna ta sauri a kawo muku breakfast, sai angon yake ce min ai kun karya”
“Eh da safe ne ya haɗa mana tea”
“Toh ai yayi kyau”
Juyawa tayi ta koma falo, Sameera ta bita tana nuna mata abu a wayarta. Sai ya rage daga ita sai Maryam da Aisha. Maryam ta ciro waya a jakarta sabuwa ta miƙawa Namra.
“Gashi inji Anty tace na baki, akwai layi a ciki”
Da murna Namra ta karɓa
“Wayyo Mamana ta kai na”
Cikin zumuɗi ta buɗe kwalin kwayar iPhone 6+ ce golden color yayi kyau sosai. Rumgume Maryam Namra tayi tana rawa.
Sai kusan azahar sannan su Hindatu da sauran mutanen suka ƙaraso. A lokacin ne Hajiya ta shigo ɗakin tayi ma Namra jan kunne akan zamantaewar aure da haƙuri, nan ma kuka Namra tasa mata, bama kamar lokacin da suka fito za su kama hanya. Tayi kuka sosai kamar ranta zai cire, a take taji kewarsu ta kama ta, sai duk taji kamar ta bisu. Tana tsaye bakin gate tana kallon motarsu har sai da ta daina hangota sannan ta dawo cikin gidan da sabon kuka.
Asim kan be dawo ba sai yamma, ya shigo tare da wasu dangin Babansa da suke Bakori, kallo kan kallo suke sun daga kan gidan zuwa kayan da suke cikin gidan.
Da far'ah Namra ta tarbe su, ta zuba musu abincin da Hajiya ta kawo mata ɗazu, waina ce da miya sai doya da ƙwai, sannan ta kawo musu ruwa. Sai daf da magariba suka tafi, ƴar fitar da Asim yayi ya rakasu ya dawo duk tsoro ya kamata tun da bata saba zama ita kaɗai ba a gida.
Ko da ya dawo tana tsaye bakin ƙofar falon tana jiransa, da murmushi ya riƙa hannunta, ya lago ɗayan hannunsa a ƙogunta suka koma cikin falon. A tare suka zauna saman kujera maƙalle da juna
“Aiko.kina da aiki duk kika sakawa ran ki tsoro dan ke kaɗai zaki riƙa rayuwa a cikin gidan nan ƙara ma tun wuri ki cire tsoro a ranki”
Maganar yake yana kallon ƙirginta, rigar lace ce a jikinta, kuma kalar ɗinkin da aka mata ya bayyana breast ɗinta. Ita kanta ta lura da yadda yanayinsa ya canja, hakan yasa ta tashi ta nufi da jimmar shiga ɗaki. Sai yayi sauri riƙe hannunta.
“Ina zaki je?”
“Ɗa... Ɗaki”
“Okay”
Sai ya tashi tsaye yayi mata side hug suka nufi ɗakin tare, har suka isa ɗakin mazaunanta yake shafawa, tana zaunawa sai ya kwanto mata saman jikin ta yadda breast ɗinta zasu shafi ƙirjinsa, ya kai ɗayan hannunsa yana shafa ta.
Lumshe ido tayi ta buɗe tana murmushi, sai ta haɗe bakinta da nashi, duk yadda tayi ƙoƙarin abandoned na ƙin yarda sauri yarda da shi sai ta kasa, saboda yadda ya kashe mata jiki, ga kuma irin kayan mata data sha tun jiya suke damunta, a take ta shiga mayar masa da martanin irin saƙon da yake aiko mata.
Basu samu kansu ba sai kusan asuba. Basu yi bachi daya kai minti ashiriba aka kira sallah asuba, shi ne ya riga ta tashi ya shiga bathroom yayi wanka tsarki sannan ya zuba wasu ruwan yayi alwala. Sai da ya canja ya saka jallabiya sannan ya tashe ta dan tayi sallah.
Daker ta unƙura ta tashi zaune, har ta samu ta ɗauki zanenta ta ɗaura sannan ta tashi tana wata tafiya kamar wanda aka ɓarewa kafafu ta nufi banɗaki.
Shi dai da kallo ya bita zuciyarsa cike da zarge zarge, sam shi be ga alamun budurci a tare da itaba, jinin da aka ce ana ganin idan anyi sex da virgin shi be gan shi ba, an faɗa musu wasu har kasa tafiya suke amman ita gashi har ta kai kanta banɗaki.
Kuma the way da take mayar masa da kiss da yadda take romance ɗinsa ya nuna ta taɓa sanin wani namiji kamin shi, daman yasan za'a rina, zargin mahaifiyarsa ya zama gaskiya.
A take wani ƙololon baƙinciki ya taso masa, yana ayyana irin cin amanar da Namra tayi masa, zuciyarsa na nuna masa tayi masa zagon ƙasa, shi take son ta yaudara.
Har sukayi sallah suka gama be kalli inda take ba, har sai da ta gama addu'o'inta sannan ta gaishe shi cikin kunya. Duk wani abu da yake ji a zuciyarsa sai ya dannesa ya ƙirƙiro far'ah da murmushi ya yaɓa a fuskarsa.
“Lafiya ƙalau Amarya, ya gajiyar jiya?”