Sashe 112
Zagon Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Bari na sauke ki mana, nima fita zan yi”
“A'a zan hau Napep”
“Haba di Kalsoom sai ka ce baƙuwa”
Yayi saurin ƙarasawa gurin motar ya buɗr ya shiga yayi mata key, sannan ya buɗe mata front seat.
“Bismillah”
Bata kawo komai a ranta ba, ta shigaotar tare da mai da ganbun ta rufe.
Tun da suka hau titi bw ce da ita komai ba, ita kuma t tattara duka hankalint tmaid gurin titin. Can ya kai hannu ya kunn fm, sai ya ɗan kalleta kaɗan.
“Kalsoom na ji abunda ya faru kuma sam ban jidaɗi ba, amman ki bar wa Allah komai xai fito miki da haƙƙin ki, ai duk wanda ya san wacece ke ba xai yarda kin aikata ba, wallahi tun da na ji labarin kika ban tausayi sosai, inshallah zaki samu wani na ƙwarai”
“Ai be yarda na aikata ba, laifin mahaifiyarsa ne ita ta saka sai ya sake ni”
Wani guntun tsaki yaja.
“Shi ma dai da laifinsa, ai ba a bin umarnin iyaye a saɓawa Mahalicci, dan wannan saɓawa Allah ne, ni da zaki bi shawara ta da kin bar shi kin fita harkarsa ko da ya dawo, duk da n san kina son sa sosai, amman fa kin san mu maza ba a nuna mana so”
Ya ƙarasa maganar tare da parking a bakin gate ɗin gidan su. Buɗe motar ta yi ta fita tana faɗin
“Na gode”
Ba ta jira ya amsa mata ba, bata kuma waigo ba, shi kuma be bar ƙofar gidan ba sai da ya ga ta shige sannan ya kaɗa motarsa yayi gaba.
ABDOOL POV.
Lemun d ke hannunsa ya aje yana murmushi
“Amman dai Ummi idan ban kira ba ai kamata ki kirana ni kiji ko lafiya”
“Ai na san lafiya, da ba zaka yi shiru haka nan ba, kasa muka shirya maka abinci amman baka zo ba”
“Amman ban ce amin komai ba, indi ba neman a ɗora min laifi ba”
“Yayi kyau, gobe kaga mai sake maka, faɗa min me ya hana ka dawowa jiya?”
“Kawai ina son ƙara ganin garin ne, kin san na daɗe rabona da Kaduna”
“Yanzu yaushe zaka dawo?”
Ya ɗan sosa kansa
“Uhhhh Maybe laraba”
“Allah ya kai mu”
“Amin thank you Ummi”
Ta katse kiran shi kuma ya sauke wayar cike da ƙaunar mhaifiyarsa.
Juyawa yayi ya kalli Sadauki.
“Je ka shigo d shi”
Da sauri Sadauki ya tashi ya fita, Abdool kuma ya ƙarasa gurin window falon yana kallon wani ɓangare na gidan.
Tare suka shigo da Sadauki, bakinsa ƙumshe da sallama. Juyowa Abdool yayi fuskarsa ɗauke d murmushi ya nunawa Mustafa gurin zama. Ba musu Mustaf ya zauna yana miƙa masa gaisuwar girmamawa.
“Lafiya Ƙalau sannu, ya Sunan ka ma?”
“Mustafa”
“Yeah, ka san ni ne?”
“A'a Sai dai na ga fuskar sani”
“Ina son zan baka wanki ne da guga ance kana yi da kyau”
“Ƙwarai ko ai sana'a ta ce”
“A ina kake da zama?”
“Nan unguwar malamai”
Abdool yayi wani abu da kai kamar da gaske he know him.
“Yeah na tuna kai na na kusa da gidan su Lamido ko?”
Mustafa ya washe ba ki jin an ambaci sunan abokinsa.
“Ashe kasan lamido”
“Sosai ɗan'uwan mu ne, ai kwana ki ma wata ƙanwata a gidan ta sauka, yanzu haka wata ma tana nan”
Abdool ya faɗa yana kallon Saɗauki.
“Je ka haɗo masa kayan wanki”
Sai kuma ya mai da hankalinsa gurin Mustafa.
“Ance min yaji ciwo ma ko?”
“Eh Wallahi, wani neya kaɗe shi, ni da yake bana nan sai da y kira ni na ke ji ma, Ai Allah ma ya tsare abun ya zo da sauƙi”
“Idan na samu dama zan je na duba shi”
“Aiko masu kuɗi fitar ku wuya ta ke muku”
Abdool ya ɗauki remote ya canja channel yana hamma kamar gaske.
“Mu ai har zama gidan mu na yi, baka ga baƙuwar fuska ba?”
Mustafa yayi shiru dan ya gano kamar yana bincikensa ne.
“Ina kayan su ke ne?”
Abdool yayi masa wani kallo.
“Za'a kawo”
Sai ga Sadauki ya fito da tufafin da basu fi kala huɗu ba, ya miƙawa Mustafa. Shi kuma yana karɓa y miƙe tsaye. Sai Abdool ya zaro sabin kuɗi a aljuhunsa ya miƙa masa.
“Gashi ko, a wanke da wuri”
Da mamaki Mustafa ya karɓa ganin kuɗi haka da yawa.
“Na gode Allah yasa albarka, gobe zan kawo maka su”
Murmushi kawai Abdool yayi masa as respond, ya bishi da kallo ya har ya fice.
‘Duk wannan ba zai yi ba, kawai naje na samu yarinyar nan na yi magana da ita kawai shi ya fi’
‘Idan kuma ta ƙi ta saurare ni fa?’
Ya ɗaga kafaɗunsa yana cigaba da zancen zuci.
‘Sai na ƙyale ta, ta yi ma kanta’
Miƙewa yayi tsaye ya nufi bedroom ɗinsa.
RASHIDA POV.
HILAL POV.
Yana tsaye jikin motarsa, yana kallon takunta har ta ƙarasa kusa da shi.
“Assalamu alaikum”
Ya faɗa cike da tsananin kunya da tsantsandar da kai.
“Wa'alaikissalam, Teema ko?”
Ta ƙara yin ƙasa da kanta
“Haka ne ina wuni?”
“Lafiya ƙalau ya gida?”
“Lafiya ƙalau”
“Mashallah, sunana Hilal kamar yadda aka faɗa miki Hajiyata ta ce min ta miki bayanin komai, zan zo mu gaisa da ke ne”
“Haka ne, ni kuma sunana Fatima Abdullahi, a nan nake zama ina ƙarƙashin iyayena”
“Mashallah haka yayi kyau”
Ya faɗa 6ana kallom yadda ta zuba hijabi har ƙasa gwanin sha'awa.
“Ba zan tsayar da ke ba, daman na zo ne kawai mu gaisa duk wani labari kamata yayi sai idan mun sake haɗuwa ko”
Murmushin jin kunya tayi ta ƙara ƙasa da kanta.
“A gaida min Hajiya”
“Zata ji”
Ya buɗe motar ya ɗauko ƴar siyayyar da yayi mata ya miƙa mata.
“Ga wannan”
Sai a lokacin ta ɗaga kai ta kalleshi, sai ta yi saurin girgiza masa kai.
“A'a na gode”
Bata tsaya jiran abunda zai ce ba ta nufi cikin gidansu da sauri dan kar ta karɓi kayan. Shi dai da kallo ya bita fuskarsa ba yabo ba fallasa har ta shige sannan ya ƙarasa gaban ƙofar ya aje mata ya juya.
Cikin wani yanayi ya shiga motarsa ya bar gidan. Har ya isa gidan Hajiyarsa be wani sake jiki sosai ba, shi kansa be san dalili ba, yana jinsa dai kamar cikin wani sabon yanayi.
Da far'ah Hajiya ta tarbesa dan tasan inda ya fito tun da ita ta haɗa masa abunda zai kai mata ma. Bata bari sun yi maganar a falo ba, har sai da ta shiga ɗakinta shi kuma yana biye da ita, bayan ta zauna, ya zauna y soma labarta mata yadda suka yi, farinciki duk ya cika Hajiya.
“Ai yarinyar akwai kirki ga mutunci, ina fatar dai ta maka”
“Ba laifi, umarni nake bi ai”
“Hilal bana son kana abu kamar ina tirsasa ka, ni sam....”
Shigowar Dadyn Hilal ne yasa ta maƙale maganar bata fito ba.
“Amman bn taɓa sanin baki da hankali ba, sai yau, ki kashe mas aure ki sashi neman wani aure? Bayan kin san yana son matarsa? Dan me zaki shiga tsakaninsu? Idan ma aure kike so ai sai kice ya ƙara aure amman ba sai ya saki matarsa ba, ni duk abunda ake ban sani ba, ban ɗauka abun har ya kai ga saki ba sai ɗazu”
Miƙewa tayi tsaye tana kallon Alhaji da ransa ya gama.ɓaci.
“Haba Alhaji, baka ga abunda yarinyar nan ta aikata ba ne? Zata iya kashe yaran nan, shi kansa ma”
“Shi be fiki sanin zafin yaransa ba? Be fiki damuwa da kansa ba? Kar wannan maganar ta sake fitowa bakin ki, idan aure kike so ya ƙara wannan daban amman babu yadda zaki shiga tsakanin shi da matarsa”
Hilal dai be ce Uffan ba har sai da Alhaju ya kallesa ya ce
“Tashi muje gidan su”
Miƙewa yayi tsaye ya bi bayan Alhaji da ya kaɓa rigarsa ya wuce, Hajiya ta saki baki tana kallon ikon Allah.
“Wato maganin yanzu har da ubansa ta yi ma, tayi min ta ga ni be kama ni sai ta koma ga ubansa, to wallahi ni ba ki isa ba, kurwata kur kashede uku lahaula bakwai”
Cikin fushi ta yi furucin tana jin tsanar Kalsoom a ranta.
MARDIYA POV.
Fisgice ta farka tana faɗin
“Innalillahi”
Mafarkin wutar nan da ke zo mata jifa jifa yau ma ta sake yinsa, bama kamar yanzu da har bayanta zafin gaske yake mata kamar ta tsaya kusa da wuta. Sai da ta karewa ɗakin kallo sannan hankalinta ya kwanta ganin inda take.
“Allah ka min maganin wannan masifar, ko minene yake bi na Allah ka kawar mon da shi, idan ma wata jifar ce aka min Allah ka mayar da ita ga wanda yayi ta”
Har da kukanta take wannan maganar dan har ga Allah wannan mafarkin wutar da take ya isheta, kuma ya hanata sukuni.
Kasa komawa bachi ta yi daman duk ranar da ta yi irin wannan mafarkin bata iya komawa bachi, idonta biyu har aka kira sallah asuba, amaimakon ta bari sai ta yi sallah sannan ta kwanta sai kawai ta buge da bachinta, ba ita ta farka ba sai sha ɗaya na safe, ƙirƙiri ta yi sallah azuba babu ko kunya, ko da yake abun ya samo asali ne daga gurin mahaifiyarta da bata tsawata mata.
Tana sallame sallar wayar Asim ta shigo mata, da sauri ta ɗauka tana kwabar da tasbihin da take.
“Hello”
“Good morning Mardiya ya kika tashi?”
“Lafiya ƙalau na yi missing ɗin ka”
“Nima Haka har na so na ɗauke ke ki muje yawo dan akwai maganar da nake son mu yi mai muhimmanci”
“Wace magana ce?”
“A'a ba za tayi a waya ba, kamata yayi sai mun zauna”
“Okay yaushe zaka shigo?”
“Idan na samu time zan kira ki, sai na zo na ɗauke ki”
“Okay ina jiran ka”
Daga haka ya kashe wayarsa, ita kuma ta miƙe tsaye cike da jindaɗi ta nufi waje dan ɗibar neman mai siyo mata indomie.
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: *69*
“A'a zan hau Napep”
“Haba di Kalsoom sai ka ce baƙuwa”
Yayi saurin ƙarasawa gurin motar ya buɗr ya shiga yayi mata key, sannan ya buɗe mata front seat.
“Bismillah”
Bata kawo komai a ranta ba, ta shigaotar tare da mai da ganbun ta rufe.
Tun da suka hau titi bw ce da ita komai ba, ita kuma t tattara duka hankalint tmaid gurin titin. Can ya kai hannu ya kunn fm, sai ya ɗan kalleta kaɗan.
“Kalsoom na ji abunda ya faru kuma sam ban jidaɗi ba, amman ki bar wa Allah komai xai fito miki da haƙƙin ki, ai duk wanda ya san wacece ke ba xai yarda kin aikata ba, wallahi tun da na ji labarin kika ban tausayi sosai, inshallah zaki samu wani na ƙwarai”
“Ai be yarda na aikata ba, laifin mahaifiyarsa ne ita ta saka sai ya sake ni”
Wani guntun tsaki yaja.
“Shi ma dai da laifinsa, ai ba a bin umarnin iyaye a saɓawa Mahalicci, dan wannan saɓawa Allah ne, ni da zaki bi shawara ta da kin bar shi kin fita harkarsa ko da ya dawo, duk da n san kina son sa sosai, amman fa kin san mu maza ba a nuna mana so”
Ya ƙarasa maganar tare da parking a bakin gate ɗin gidan su. Buɗe motar ta yi ta fita tana faɗin
“Na gode”
Ba ta jira ya amsa mata ba, bata kuma waigo ba, shi kuma be bar ƙofar gidan ba sai da ya ga ta shige sannan ya kaɗa motarsa yayi gaba.
ABDOOL POV.
Lemun d ke hannunsa ya aje yana murmushi
“Amman dai Ummi idan ban kira ba ai kamata ki kirana ni kiji ko lafiya”
“Ai na san lafiya, da ba zaka yi shiru haka nan ba, kasa muka shirya maka abinci amman baka zo ba”
“Amman ban ce amin komai ba, indi ba neman a ɗora min laifi ba”
“Yayi kyau, gobe kaga mai sake maka, faɗa min me ya hana ka dawowa jiya?”
“Kawai ina son ƙara ganin garin ne, kin san na daɗe rabona da Kaduna”
“Yanzu yaushe zaka dawo?”
Ya ɗan sosa kansa
“Uhhhh Maybe laraba”
“Allah ya kai mu”
“Amin thank you Ummi”
Ta katse kiran shi kuma ya sauke wayar cike da ƙaunar mhaifiyarsa.
Juyawa yayi ya kalli Sadauki.
“Je ka shigo d shi”
Da sauri Sadauki ya tashi ya fita, Abdool kuma ya ƙarasa gurin window falon yana kallon wani ɓangare na gidan.
Tare suka shigo da Sadauki, bakinsa ƙumshe da sallama. Juyowa Abdool yayi fuskarsa ɗauke d murmushi ya nunawa Mustafa gurin zama. Ba musu Mustaf ya zauna yana miƙa masa gaisuwar girmamawa.
“Lafiya Ƙalau sannu, ya Sunan ka ma?”
“Mustafa”
“Yeah, ka san ni ne?”
“A'a Sai dai na ga fuskar sani”
“Ina son zan baka wanki ne da guga ance kana yi da kyau”
“Ƙwarai ko ai sana'a ta ce”
“A ina kake da zama?”
“Nan unguwar malamai”
Abdool yayi wani abu da kai kamar da gaske he know him.
“Yeah na tuna kai na na kusa da gidan su Lamido ko?”
Mustafa ya washe ba ki jin an ambaci sunan abokinsa.
“Ashe kasan lamido”
“Sosai ɗan'uwan mu ne, ai kwana ki ma wata ƙanwata a gidan ta sauka, yanzu haka wata ma tana nan”
Abdool ya faɗa yana kallon Saɗauki.
“Je ka haɗo masa kayan wanki”
Sai kuma ya mai da hankalinsa gurin Mustafa.
“Ance min yaji ciwo ma ko?”
“Eh Wallahi, wani neya kaɗe shi, ni da yake bana nan sai da y kira ni na ke ji ma, Ai Allah ma ya tsare abun ya zo da sauƙi”
“Idan na samu dama zan je na duba shi”
“Aiko masu kuɗi fitar ku wuya ta ke muku”
Abdool ya ɗauki remote ya canja channel yana hamma kamar gaske.
“Mu ai har zama gidan mu na yi, baka ga baƙuwar fuska ba?”
Mustafa yayi shiru dan ya gano kamar yana bincikensa ne.
“Ina kayan su ke ne?”
Abdool yayi masa wani kallo.
“Za'a kawo”
Sai ga Sadauki ya fito da tufafin da basu fi kala huɗu ba, ya miƙawa Mustafa. Shi kuma yana karɓa y miƙe tsaye. Sai Abdool ya zaro sabin kuɗi a aljuhunsa ya miƙa masa.
“Gashi ko, a wanke da wuri”
Da mamaki Mustafa ya karɓa ganin kuɗi haka da yawa.
“Na gode Allah yasa albarka, gobe zan kawo maka su”
Murmushi kawai Abdool yayi masa as respond, ya bishi da kallo ya har ya fice.
‘Duk wannan ba zai yi ba, kawai naje na samu yarinyar nan na yi magana da ita kawai shi ya fi’
‘Idan kuma ta ƙi ta saurare ni fa?’
Ya ɗaga kafaɗunsa yana cigaba da zancen zuci.
‘Sai na ƙyale ta, ta yi ma kanta’
Miƙewa yayi tsaye ya nufi bedroom ɗinsa.
RASHIDA POV.
HILAL POV.
Yana tsaye jikin motarsa, yana kallon takunta har ta ƙarasa kusa da shi.
“Assalamu alaikum”
Ya faɗa cike da tsananin kunya da tsantsandar da kai.
“Wa'alaikissalam, Teema ko?”
Ta ƙara yin ƙasa da kanta
“Haka ne ina wuni?”
“Lafiya ƙalau ya gida?”
“Lafiya ƙalau”
“Mashallah, sunana Hilal kamar yadda aka faɗa miki Hajiyata ta ce min ta miki bayanin komai, zan zo mu gaisa da ke ne”
“Haka ne, ni kuma sunana Fatima Abdullahi, a nan nake zama ina ƙarƙashin iyayena”
“Mashallah haka yayi kyau”
Ya faɗa 6ana kallom yadda ta zuba hijabi har ƙasa gwanin sha'awa.
“Ba zan tsayar da ke ba, daman na zo ne kawai mu gaisa duk wani labari kamata yayi sai idan mun sake haɗuwa ko”
Murmushin jin kunya tayi ta ƙara ƙasa da kanta.
“A gaida min Hajiya”
“Zata ji”
Ya buɗe motar ya ɗauko ƴar siyayyar da yayi mata ya miƙa mata.
“Ga wannan”
Sai a lokacin ta ɗaga kai ta kalleshi, sai ta yi saurin girgiza masa kai.
“A'a na gode”
Bata tsaya jiran abunda zai ce ba ta nufi cikin gidansu da sauri dan kar ta karɓi kayan. Shi dai da kallo ya bita fuskarsa ba yabo ba fallasa har ta shige sannan ya ƙarasa gaban ƙofar ya aje mata ya juya.
Cikin wani yanayi ya shiga motarsa ya bar gidan. Har ya isa gidan Hajiyarsa be wani sake jiki sosai ba, shi kansa be san dalili ba, yana jinsa dai kamar cikin wani sabon yanayi.
Da far'ah Hajiya ta tarbesa dan tasan inda ya fito tun da ita ta haɗa masa abunda zai kai mata ma. Bata bari sun yi maganar a falo ba, har sai da ta shiga ɗakinta shi kuma yana biye da ita, bayan ta zauna, ya zauna y soma labarta mata yadda suka yi, farinciki duk ya cika Hajiya.
“Ai yarinyar akwai kirki ga mutunci, ina fatar dai ta maka”
“Ba laifi, umarni nake bi ai”
“Hilal bana son kana abu kamar ina tirsasa ka, ni sam....”
Shigowar Dadyn Hilal ne yasa ta maƙale maganar bata fito ba.
“Amman bn taɓa sanin baki da hankali ba, sai yau, ki kashe mas aure ki sashi neman wani aure? Bayan kin san yana son matarsa? Dan me zaki shiga tsakaninsu? Idan ma aure kike so ai sai kice ya ƙara aure amman ba sai ya saki matarsa ba, ni duk abunda ake ban sani ba, ban ɗauka abun har ya kai ga saki ba sai ɗazu”
Miƙewa tayi tsaye tana kallon Alhaji da ransa ya gama.ɓaci.
“Haba Alhaji, baka ga abunda yarinyar nan ta aikata ba ne? Zata iya kashe yaran nan, shi kansa ma”
“Shi be fiki sanin zafin yaransa ba? Be fiki damuwa da kansa ba? Kar wannan maganar ta sake fitowa bakin ki, idan aure kike so ya ƙara wannan daban amman babu yadda zaki shiga tsakanin shi da matarsa”
Hilal dai be ce Uffan ba har sai da Alhaju ya kallesa ya ce
“Tashi muje gidan su”
Miƙewa yayi tsaye ya bi bayan Alhaji da ya kaɓa rigarsa ya wuce, Hajiya ta saki baki tana kallon ikon Allah.
“Wato maganin yanzu har da ubansa ta yi ma, tayi min ta ga ni be kama ni sai ta koma ga ubansa, to wallahi ni ba ki isa ba, kurwata kur kashede uku lahaula bakwai”
Cikin fushi ta yi furucin tana jin tsanar Kalsoom a ranta.
MARDIYA POV.
Fisgice ta farka tana faɗin
“Innalillahi”
Mafarkin wutar nan da ke zo mata jifa jifa yau ma ta sake yinsa, bama kamar yanzu da har bayanta zafin gaske yake mata kamar ta tsaya kusa da wuta. Sai da ta karewa ɗakin kallo sannan hankalinta ya kwanta ganin inda take.
“Allah ka min maganin wannan masifar, ko minene yake bi na Allah ka kawar mon da shi, idan ma wata jifar ce aka min Allah ka mayar da ita ga wanda yayi ta”
Har da kukanta take wannan maganar dan har ga Allah wannan mafarkin wutar da take ya isheta, kuma ya hanata sukuni.
Kasa komawa bachi ta yi daman duk ranar da ta yi irin wannan mafarkin bata iya komawa bachi, idonta biyu har aka kira sallah asuba, amaimakon ta bari sai ta yi sallah sannan ta kwanta sai kawai ta buge da bachinta, ba ita ta farka ba sai sha ɗaya na safe, ƙirƙiri ta yi sallah azuba babu ko kunya, ko da yake abun ya samo asali ne daga gurin mahaifiyarta da bata tsawata mata.
Tana sallame sallar wayar Asim ta shigo mata, da sauri ta ɗauka tana kwabar da tasbihin da take.
“Hello”
“Good morning Mardiya ya kika tashi?”
“Lafiya ƙalau na yi missing ɗin ka”
“Nima Haka har na so na ɗauke ke ki muje yawo dan akwai maganar da nake son mu yi mai muhimmanci”
“Wace magana ce?”
“A'a ba za tayi a waya ba, kamata yayi sai mun zauna”
“Okay yaushe zaka shigo?”
“Idan na samu time zan kira ki, sai na zo na ɗauke ki”
“Okay ina jiran ka”
Daga haka ya kashe wayarsa, ita kuma ta miƙe tsaye cike da jindaɗi ta nufi waje dan ɗibar neman mai siyo mata indomie.
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: *69*