Sashe 135
Zagon Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
“Kan Uban nan, uban wa zaku jefarwa da jaka nan? Ku kwashe su da sauri ku kai su ɗakin ku, kuma kar a sake zama min saman kujera, wannan ai rashin tarbiya ne manya su zauna a kujera ku ku zauna ni ba zan ɗauki wannan ba”
Ulfa ce uwar tsoro da sauri ta nufi jakarta ta ɗauka ta nufi ɗakinsu. Ezzah kan banza ta yi kuma ta ƙi sauka daga saman kujerar.
“Ke dan Ubanki ba da nake ba”
Sai a sannan ta ɗago kai ta kalleta.
“Mu a saman kujera muka saba zama”
Ta faɗa tana sauka ƙasa, badan hannun Teema da ke da rubutun ba da babu abunda zai hana ta dake ta.
“Wallahi kuka kuskura min rashin kunya zaki wahala a gidan nan”
Sai kawai ta miƙe tsaye ta nufi ɗakinsu, Ulfah dake tsaye bakin ƙofar ɗakin tana leƙo ta shige da sauri.
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: *78*
Kusa da Ummi ya sake zama yana kallon tv.
“Tana son ta saka kanta cikin matsala ne kawai Ummi amman tasan ba zan taɓa son ta ba”
“Nasan tana son ka har zuciyarta, amman sam ban yarda da yarinyar nan ba, mutanen da sukayi ƙoƙarin su kashe ka, waya sani ko plan ne aka yi ta yadda idan ta aure ka zata fin jindaɗin kashe ka”
Yayi murmushin gefen baki.
“Ko babu plan Ummi bana son ta, ko da kuwa tun can farko ita mai tarbiya ce, because if i love someone i mean it no matter what she did or whoever she is, and if i said i do i do, so i don't love Amira, i only fell in love once because i have never been in that kind of situation, but when it comes to Namra i take it so serious, and i love with all my heart and blood and mind and soul i love her more than you think Ummi”
Ajiyar zuciya Ummi ta sauke, ta kalli ɗanta fuskarta da alamun damuwa.
“Tell me more about her”
Miƙewa ya yi tsaye ya nufi freezer.
“She's so simple and kind, but difficult to handle. You know when we first meet, she slap me and insult me in front of my boys, but i can't slap her back”
Ya ƙarasa yana bulbula ruwan da ya fiddo a cup. Ummi ta yi murmushi.
“I know how my son is ba ya faɗa da mata”
“Yap bana faɗa da mata because we are not in the same level, strength, brain, heart, soul and lot. Ban taɓa jin ina son wata mace ba, but lokacin da na ji ina son Namra, nasan our souls mean to be, duk da a lokacin na san tana da aure, amman zuciya ta kasa haƙura, and now what! Her husband divorce her ta je wani gida ta zauna, kuma ƙaddara ta sake haɗa mu kaduna na kaɗe yaron gidan ina zuwa sai gata a gidan, hmm' mmm funny, and now ni ne silar shiryawa da iyayenta, i hope you love her too?”
“Of course i love her ai dole naso matar da ɗa na yake so, but i'm just worried about Mai Martba, ba lalle ne shi ya so ta”
“Why”
“Saboda Bazawara ce! And i hear that Mai Martaba and Hajiya Shafa sun maka mata”
“What...!”
Ya aje cup ɗin ruwa dake hannunsa saman dinning yana kallonta fuskarsa cike da tashin hankali.
“How true it's?”
“Mai Martaba ya kira ni da kan shi, yana neman shawara akan zai ɗoraka a Sarautar Katsina, da na nuna masa be dace ba sai ya nuna ɓacin ransa, the following day ya sake kira a waya ya faɗa min Hajiya Shafa tace be kamata a ɗoraka a Saurata baka tare da iyalaiba, dan haka ta maka mata, zata aura maka Zaliha ƙanwarta, idan anyi auren da watanni sai a baka Sarautar, kuma Mai Martaba yayi na'am da hakan”
“Miyasa baki faɗa musu ina da wacce nake so ba?”
“Idan na faɗa zai ga kamar ina kare ka ne, amman ina son ka min wani abu Abdallah, duk yadda Mai Martaba zai yi karka yarda ka karɓi Sarautar nan, kai ne ɗa na uku a gurin shi, be kamata ya tsallake su ba, ya ɗauki Sarauta ya baka, nasan yana son ka, amman hakan ba zai jawo maka komai ba sai ƙiyayya da ganin laifi, kai kuma ka yi ƙanƙanta da irin rayuwar nan, kuma idan har ka yarda ka auri Zaliha, to ka jefa rayuwarka da ta mu cikin matsala, tun da ƙanwar Hajiya Shafa ce, kuma kasan wacece Hajiya Shafa a gareni da gare ka. Ka da ka amince da duka biyu idan har ya yi maka magana”
“Ai ba zan amince ba, ina son aiki na kuma ina alfahari da shi, ni ba Sarauta ba ce a gabana, kuma Namra ce kaɗai matar da nake so”
“And be careful with her love too, kar ya rufe maka ido ka saɓawa Mahaifin ka”
“My Dad is...”
Ummi ta miƙe tsaye tana tarar numfashinsa.
“I know who your Dad is, he's my ex-husband the Father of my own male son”
Ta nufi bedroom ɗinta. Shi kuma ya faɗa zaune saman kujerar dinning yana bugashi da ƙarfi.
“Damn it! miyasa abubuwa zasu zo min haka kuma yanzu? Shine surprise ɗin da Mai Martaba yake ta faɗi? Ya Salam...!”
Ya miƙe tsaye, sai ya nufi kitchen duk da ya san babu abunda zai ɗauka a gurin. He need some fresh air, sai ya buɗe ƙofar baya ya fita, jin ya gaba ɗaya gidan ya masa wani irin, kai tsaye ya nufi Garden, ko ba komai yana son kukan tsuntsaye maybe zai sashi relaxing ya sama ma kan shi mafita.
Gaban icen guava ya zo ya tsaya yana kallon pool, motsin mutum ya ji a bayansa, yasan cikin biyu ba za'a rasa ɗaya ba, Maybe Amira ce tun da ita kaɗai take gidan ko kuma barewa, dan tana masa haka a duk lokacin da ya shigo Garden ɗin. Juyowa yayi sai yayi ido huɗu da Amira fuskarta shakaf da hawaye.
“What do you want?”
“You told me if i need someone to talk to”
“It Abdool who told you that, and now i'm someone else, and my words could hurt you, i'm not in the mood”
Cikin muryar kuka ta ce.
“You already hurt me because i learn the truth, i know you upset because of what Ummi told you, we share the same pain, i'm in love with you while you're in love with someone else”
Ta share hawayenta da haɓar rigarta.
“Maybe i will have peace of mind if you tell me that you never love me, maybe i will back to my senses, think about my future and....”
Kuka ya ci ƙarfinta. Taku biyu yayi ya matso kusa da ita.
“Do you know what is best for you, ki koma gida cikin iyayenki, ki manta da ni a rayuwarki, and i promise you zan rufa miki asiri ba zan faɗawa kowa abunda kika aikata ba”
“Zan koma gurin iyayena, nima a yanzu babu abunda na ke so sai su, but forgetting you is the hardest thing ever, thank you so for letting me staying with your family and know you better, can you take me home now please, am eager to see my parents”
“Yeah... Zan ma direba magana, ki shirya kayan ki”
“Ban zo da komai ba a nan”
Har ta juya sai kuma ta juyo.
“Ina matar da kake so take?”
“Why?”
“Saboda ta fi kowa sa'ah a duniya, ina son na ganta ne kawai”
“I can't tell you Amira, i'm sorry to say this, i don't trust you”
“I know i shouldn't...”
Ta juya ta shiga ciki da kuka. Da kallo ya bita sai da ta fice sannan ya haka hannunsa aljihu ya ciro handkerchief yana shinshinawa.
“I loved you so much”
Ya ɗauki tsawo lokaci a gurin sannan ya nufi part ɗinsa. Be daɗe ba ya fito da takarda hannunsa ya kira ɗaya daga cikin direban gidan ya miƙa masa.
“Zaka kai Amira a wannan addireshin, karka yarda ka sauketa ko ina sai nan”
“Toh Ranka ya daɗe”
Ya nufi part ɗin Ummi. Su biyu ya samu a falon Amira ta yi kneel down tana riƙe da hannun Ummi tana kuka, Ummi kuma na hawaye.
“Ki min hallaci Ummi kin riƙe ni kamar ƴar cikin ki, baki taɓa nuna min banbanci da ƴaran ki ba, na yi fatar wata rana zata zo da zan saka miki abunda kika min, Na gode da karamcin ina fatar zaki yafe min duk abunda na miki”
“Ba ki min komai ba Amira sai alheri, Allah ya miki albarka”
Kuka ta yi sosai sannan ta saki Ummi ta nufi ƙofar fita kamar zata faɗi. Kai Ummi ta girgiza ta kalli Abdool ta ce
“Is not fair ya kamata ace mu muka kai ta gida”
Ya ɗago daga jikin ƙofar da yake jingine ya nufo Ummi
“No hakan zai fi mata, dole ta tanadi abunda zata faɗawa iyayenta, idan suka gan mu kawo ta za suyi zaton ko ina son ta ne, kuma dole zasu tambayi inda na haɗu da ita, ni ko kin san gaskiya zan faɗa musu, beside irin waɗannan mutane ba a yawo da su it risk baki san abunda suka tana da ba”
Kai ta kaɗa masa cike da gamsuwar bayanin da yayi mata. Sannan ya juya suka fita tare gurin mota suke je suka tsaya, ita kuma tana daga ciki sai faman kuka take. Hannu Abdool yasa a aljihu ya ciro takardar kuɗi ya miƙa mata.
“Maybe you will need this”
“No i don't”
Ta kawar da fuskarta tare da cewa direba su tafi. Daga Ummi har Abdool tsaye suka yi suna kallonta har aka buɗe musu gate ɗin farko, bayan sun fice aka rufe gate ɗin sannan suka daina hango motar ta.
“Ina jin kamar ba mu kyauta mata ba, kuma bata jidaɗi ba ta ƙi ya tsaya har su Fauza su dawo”
“Zamu iya mata alheri daga baya idan mun fahimci da gaske ta shiryu, ai ƙara haka idan suna nan ai zasu ta kuka suma”
“Allah yasa ta shiryun, but wata rana zamu yi visiting na ta”
Ya miƙa hannunsa yana miƙa.
Ulfa ce uwar tsoro da sauri ta nufi jakarta ta ɗauka ta nufi ɗakinsu. Ezzah kan banza ta yi kuma ta ƙi sauka daga saman kujerar.
“Ke dan Ubanki ba da nake ba”
Sai a sannan ta ɗago kai ta kalleta.
“Mu a saman kujera muka saba zama”
Ta faɗa tana sauka ƙasa, badan hannun Teema da ke da rubutun ba da babu abunda zai hana ta dake ta.
“Wallahi kuka kuskura min rashin kunya zaki wahala a gidan nan”
Sai kawai ta miƙe tsaye ta nufi ɗakinsu, Ulfah dake tsaye bakin ƙofar ɗakin tana leƙo ta shige da sauri.
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: *78*
Kusa da Ummi ya sake zama yana kallon tv.
“Tana son ta saka kanta cikin matsala ne kawai Ummi amman tasan ba zan taɓa son ta ba”
“Nasan tana son ka har zuciyarta, amman sam ban yarda da yarinyar nan ba, mutanen da sukayi ƙoƙarin su kashe ka, waya sani ko plan ne aka yi ta yadda idan ta aure ka zata fin jindaɗin kashe ka”
Yayi murmushin gefen baki.
“Ko babu plan Ummi bana son ta, ko da kuwa tun can farko ita mai tarbiya ce, because if i love someone i mean it no matter what she did or whoever she is, and if i said i do i do, so i don't love Amira, i only fell in love once because i have never been in that kind of situation, but when it comes to Namra i take it so serious, and i love with all my heart and blood and mind and soul i love her more than you think Ummi”
Ajiyar zuciya Ummi ta sauke, ta kalli ɗanta fuskarta da alamun damuwa.
“Tell me more about her”
Miƙewa ya yi tsaye ya nufi freezer.
“She's so simple and kind, but difficult to handle. You know when we first meet, she slap me and insult me in front of my boys, but i can't slap her back”
Ya ƙarasa yana bulbula ruwan da ya fiddo a cup. Ummi ta yi murmushi.
“I know how my son is ba ya faɗa da mata”
“Yap bana faɗa da mata because we are not in the same level, strength, brain, heart, soul and lot. Ban taɓa jin ina son wata mace ba, but lokacin da na ji ina son Namra, nasan our souls mean to be, duk da a lokacin na san tana da aure, amman zuciya ta kasa haƙura, and now what! Her husband divorce her ta je wani gida ta zauna, kuma ƙaddara ta sake haɗa mu kaduna na kaɗe yaron gidan ina zuwa sai gata a gidan, hmm' mmm funny, and now ni ne silar shiryawa da iyayenta, i hope you love her too?”
“Of course i love her ai dole naso matar da ɗa na yake so, but i'm just worried about Mai Martba, ba lalle ne shi ya so ta”
“Why”
“Saboda Bazawara ce! And i hear that Mai Martaba and Hajiya Shafa sun maka mata”
“What...!”
Ya aje cup ɗin ruwa dake hannunsa saman dinning yana kallonta fuskarsa cike da tashin hankali.
“How true it's?”
“Mai Martaba ya kira ni da kan shi, yana neman shawara akan zai ɗoraka a Sarautar Katsina, da na nuna masa be dace ba sai ya nuna ɓacin ransa, the following day ya sake kira a waya ya faɗa min Hajiya Shafa tace be kamata a ɗoraka a Saurata baka tare da iyalaiba, dan haka ta maka mata, zata aura maka Zaliha ƙanwarta, idan anyi auren da watanni sai a baka Sarautar, kuma Mai Martaba yayi na'am da hakan”
“Miyasa baki faɗa musu ina da wacce nake so ba?”
“Idan na faɗa zai ga kamar ina kare ka ne, amman ina son ka min wani abu Abdallah, duk yadda Mai Martaba zai yi karka yarda ka karɓi Sarautar nan, kai ne ɗa na uku a gurin shi, be kamata ya tsallake su ba, ya ɗauki Sarauta ya baka, nasan yana son ka, amman hakan ba zai jawo maka komai ba sai ƙiyayya da ganin laifi, kai kuma ka yi ƙanƙanta da irin rayuwar nan, kuma idan har ka yarda ka auri Zaliha, to ka jefa rayuwarka da ta mu cikin matsala, tun da ƙanwar Hajiya Shafa ce, kuma kasan wacece Hajiya Shafa a gareni da gare ka. Ka da ka amince da duka biyu idan har ya yi maka magana”
“Ai ba zan amince ba, ina son aiki na kuma ina alfahari da shi, ni ba Sarauta ba ce a gabana, kuma Namra ce kaɗai matar da nake so”
“And be careful with her love too, kar ya rufe maka ido ka saɓawa Mahaifin ka”
“My Dad is...”
Ummi ta miƙe tsaye tana tarar numfashinsa.
“I know who your Dad is, he's my ex-husband the Father of my own male son”
Ta nufi bedroom ɗinta. Shi kuma ya faɗa zaune saman kujerar dinning yana bugashi da ƙarfi.
“Damn it! miyasa abubuwa zasu zo min haka kuma yanzu? Shine surprise ɗin da Mai Martaba yake ta faɗi? Ya Salam...!”
Ya miƙe tsaye, sai ya nufi kitchen duk da ya san babu abunda zai ɗauka a gurin. He need some fresh air, sai ya buɗe ƙofar baya ya fita, jin ya gaba ɗaya gidan ya masa wani irin, kai tsaye ya nufi Garden, ko ba komai yana son kukan tsuntsaye maybe zai sashi relaxing ya sama ma kan shi mafita.
Gaban icen guava ya zo ya tsaya yana kallon pool, motsin mutum ya ji a bayansa, yasan cikin biyu ba za'a rasa ɗaya ba, Maybe Amira ce tun da ita kaɗai take gidan ko kuma barewa, dan tana masa haka a duk lokacin da ya shigo Garden ɗin. Juyowa yayi sai yayi ido huɗu da Amira fuskarta shakaf da hawaye.
“What do you want?”
“You told me if i need someone to talk to”
“It Abdool who told you that, and now i'm someone else, and my words could hurt you, i'm not in the mood”
Cikin muryar kuka ta ce.
“You already hurt me because i learn the truth, i know you upset because of what Ummi told you, we share the same pain, i'm in love with you while you're in love with someone else”
Ta share hawayenta da haɓar rigarta.
“Maybe i will have peace of mind if you tell me that you never love me, maybe i will back to my senses, think about my future and....”
Kuka ya ci ƙarfinta. Taku biyu yayi ya matso kusa da ita.
“Do you know what is best for you, ki koma gida cikin iyayenki, ki manta da ni a rayuwarki, and i promise you zan rufa miki asiri ba zan faɗawa kowa abunda kika aikata ba”
“Zan koma gurin iyayena, nima a yanzu babu abunda na ke so sai su, but forgetting you is the hardest thing ever, thank you so for letting me staying with your family and know you better, can you take me home now please, am eager to see my parents”
“Yeah... Zan ma direba magana, ki shirya kayan ki”
“Ban zo da komai ba a nan”
Har ta juya sai kuma ta juyo.
“Ina matar da kake so take?”
“Why?”
“Saboda ta fi kowa sa'ah a duniya, ina son na ganta ne kawai”
“I can't tell you Amira, i'm sorry to say this, i don't trust you”
“I know i shouldn't...”
Ta juya ta shiga ciki da kuka. Da kallo ya bita sai da ta fice sannan ya haka hannunsa aljihu ya ciro handkerchief yana shinshinawa.
“I loved you so much”
Ya ɗauki tsawo lokaci a gurin sannan ya nufi part ɗinsa. Be daɗe ba ya fito da takarda hannunsa ya kira ɗaya daga cikin direban gidan ya miƙa masa.
“Zaka kai Amira a wannan addireshin, karka yarda ka sauketa ko ina sai nan”
“Toh Ranka ya daɗe”
Ya nufi part ɗin Ummi. Su biyu ya samu a falon Amira ta yi kneel down tana riƙe da hannun Ummi tana kuka, Ummi kuma na hawaye.
“Ki min hallaci Ummi kin riƙe ni kamar ƴar cikin ki, baki taɓa nuna min banbanci da ƴaran ki ba, na yi fatar wata rana zata zo da zan saka miki abunda kika min, Na gode da karamcin ina fatar zaki yafe min duk abunda na miki”
“Ba ki min komai ba Amira sai alheri, Allah ya miki albarka”
Kuka ta yi sosai sannan ta saki Ummi ta nufi ƙofar fita kamar zata faɗi. Kai Ummi ta girgiza ta kalli Abdool ta ce
“Is not fair ya kamata ace mu muka kai ta gida”
Ya ɗago daga jikin ƙofar da yake jingine ya nufo Ummi
“No hakan zai fi mata, dole ta tanadi abunda zata faɗawa iyayenta, idan suka gan mu kawo ta za suyi zaton ko ina son ta ne, kuma dole zasu tambayi inda na haɗu da ita, ni ko kin san gaskiya zan faɗa musu, beside irin waɗannan mutane ba a yawo da su it risk baki san abunda suka tana da ba”
Kai ta kaɗa masa cike da gamsuwar bayanin da yayi mata. Sannan ya juya suka fita tare gurin mota suke je suka tsaya, ita kuma tana daga ciki sai faman kuka take. Hannu Abdool yasa a aljihu ya ciro takardar kuɗi ya miƙa mata.
“Maybe you will need this”
“No i don't”
Ta kawar da fuskarta tare da cewa direba su tafi. Daga Ummi har Abdool tsaye suka yi suna kallonta har aka buɗe musu gate ɗin farko, bayan sun fice aka rufe gate ɗin sannan suka daina hango motar ta.
“Ina jin kamar ba mu kyauta mata ba, kuma bata jidaɗi ba ta ƙi ya tsaya har su Fauza su dawo”
“Zamu iya mata alheri daga baya idan mun fahimci da gaske ta shiryu, ai ƙara haka idan suna nan ai zasu ta kuka suma”
“Allah yasa ta shiryun, but wata rana zamu yi visiting na ta”
Ya miƙa hannunsa yana miƙa.