Sashe 70
Zagon Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ya ƙarasa maganar yana kallon Mardiya data doso gurin tana takawa a hankali. Tun daga kan ƙafafunta yake kallonta har zuwa fuskarta.
Shi dai kam yana son farar mace ko ba komai farar mace ko kallonta kawai kayi zata burgeka kuma zakaji kana son ta.
Tsaɓanin Namra da take black beauty, wace yake ganim a yanzu she's not his type, sai dai duk da haka ya ƙudiri aniyar sai ya kai ga jikin cos he need someone near him.
Ba zai je ya kashe kanshi da desires ba, weather blood ɗin ya tsaya mata ko be tsaya ba babu ruwansa yau zai yi yadda yake so da ita.
“Ina wuni”
Mardiya ta gaisheshi cikin ƙirsa da kisinsina. Shi kuma ya amsa mata a far'ah har kunne.
“Lafiya ƙalau Mardiya ya gida”
“Lafiya ƙalau ya jikin na ka?”
“Alhamdulillah”
“Allah ƙara sauƙi”
“Amin na gode”
Da kallo ya bita har ta ɓace masa da gani sannan ya dawo hanyyacin yana yaba kyauwon surarta a zuciyarsa.
KALSOOM POV.
Ita kanta yanzu ta rasa gane kanta balle Hilal da yanzu ya saka mata ido, dan duk ta barkace masa abu kaɗan masifa ta inda take shiga ba ta nan take fita ba.
Da gangan zata ƙi masa girki ko kuma tasa shi gaba tayi masa kuka, bayan be mata komai ba. Tun daga lokacin ya fahimcin akwai abunda yake cikin matarsa, daman can sha'anin ɓacewar cikin nan nata ya bashi mamaki, ga kuma jinin daya ƙi tsaya mata wajen wata huɗu kenan, babu irin maganin da be bata ba amman abun be tsaya ba, tun yana ganin abun kamar wasa har ya fara tsorota da lamarin.
Ita kanta tasan yanzu wannan jinin ya wuce haila ko zubar ciki ya zama na rashin lafiya, kuma ta san hukunci mai jinin rashin lafiya.
Shi kuma jinin rashin lafiya, jini ne da yake zuba ba a lokacin al'ada ba, daga wata jijiya da ake kira da azil. Al'amarin wanda take wannan jinin yana da rikitarwa, saboda kama da jinin haila yake. Idan mace ta zanto jini yana zuba daga gareta jo yaushe, ko kuma a mafi yawan lokaci wanenen zata ɗauka jinin haila da na rashin lafiya? Domin ita mai jinin rashin lafiya hukunce mai tsarki na gareta, kuma irin wannan hukumci shine a gurin mace mai jinin planning irin wanda yake zuba idan anyi planning dan ya zama kamar jinin rashin lafiya.
*Hali na farko* Ta zanto tana da masaniyar kwanakin hailarta, kamin jinin rashin lafiya ya same ta. Misali idan tana jinin haila a kwana biyar ko takwas a farkon wata ko tsakiyarsa, watau tasan kwanakin hailarta da lokacinta. To ita wannan zata zauna gwargwadon kwanakin hailarta ta bar sallah da azumi ta bawa kanta hukunci mai haila. Idan kwanakin sun wuce sai haila sun wuce, sai tayi wanka tayi sallah ta ɗauki jinin da ya cigaba da zubar mata da zuba a matsayin jinin rashin lafiya. Dalili shine faɗin Annabi S. A. W, ga Ummu Habiba : ki zauna gwargwadon kwanakin da hailarki take tsare ki, sannan ki yi wanka ki yi sallah. Muslim ya ruwaito shi. Da kuma faɗarsa Annabi ga Fatima Bintu Abi Hubaish: Wannan jinin jijiya ne, ba haila ba ne. Idan hailarki ta zo sai ki. Bar sallah. Bukhari da Muslim suka ruwaito shi.
Idan iyakar kwanakin hailarta ya zo kamar yadda bayani ya gabata, to wajibi ne a gareta tayi wanka. Kuma wanke gabanta domin ta gusar da abinda yake zuba yayinda ta zo yin kowace salla. Kuma tayi ƙunzugu da auduga (pad) ko abu mai kama da ita wanda zai hana kwararar jinin, sannan tayi alwala daga lokacin kowace salla saboda faɗin Annabi : Ta bar salla a cikin kwanakin hailarta, sannan ta yi wanka kuma ta yi alwala ga kowace salla. Abu Dawud da Ibn Maja da tirmizi ne suka ruwaito shi.
Hakan yasa Kalsoom ta cigaba da salla da duk sauran ibadarta, sai dai har gobe halinta be canja ba a kan Hilal idan yana cikin gidan ji take babu wanda tsana a duniya sai shi. Yara kuma abu kaɗan ta dake su, tun yana haƙuri har abun ya fara isarsa dan yanzu shi da ita basa shan inuwa ɗaya, akan yaransa.
Gashi Ezzah kullum uwarta ƙara hure mata kunne take tana koya abubuwan da take ganin kamar abun ƙwarai ne, bayan ita bata san tana lalata tarbiyar ƴarta bane kawai.
Duk ranar da ba makaranta zai kwashi yaransa ya kai su gidan Hajiyarsa. Hajiya ta lura da yanayin ɗanta damuwa ta bayyana a fuskarsa ga ramar dake jikinsa, yadda ma yake yawan kawo yaran akai-akai ta san ba lau ba.
“Wai likita akwai abunda yake damun ka ne?”
Ajiyar zuciya ya sauke, yana aje plate ɗin abincin da ke hannunsa.
“Wallahi Hajiya ni ban san matsalar, daga ina take ba ma, Kalsoom ce yanzu kwata-kwata na rasa ma gane kanta, indai ina gida bana da kwanciyar hankali, sai kuka zara riƙa min tana masifa”
“Me ya haɗa ku?”
“Ba abunda na haɗa mu haka kawai zata riƙa min masifa sai kuka, kin san cikinta ya ɓace”
“Ya ɓace kamar ya?”
“Jini kawai ta ga yana mata zuba, sai aka yi hoto aka ga babu cikin kwata-kwata a cikin ta, amman jinin har yau be tsaya mata ba, yau kusan wata huɗu kenan”
“Subhanallahi, me ya same ta haka ne?”
“Wallahi nima van sani ba? Na rasa gane kanta”
“Abun kamar lamarin iska shi kesa ciki ya ɓata, ko kuma sihiri”
“Sai maganar saki ta ke min, ita dai na rabu da ita na ta huta”
“Kasan me? Ka samu ƙwarya mai tsarki da za'afaran, sai a ruɓuta suratul Yasin da surar wa'ƙia da fatiha da ƙulhuwallahu ahad da ƙula'uzai da Ayatul kursiyu da kuma amanar rasulu har zuwa ƙarshe da suratul baƙara da ayar : ƙul-a-Allahu azine lakum am alallahi taftarun (10:59) to idan an rubuta sai a karya kummallo da shi idan ta sha sai ta samu dabino ajwah sai kayi mata tawada nan da Al-zaitul muraƙƙa sai ta cinye sauran kuma rubutun kuma ta shafe jikinta, da iKon Allah indai sihiri ne ko aljanu ko wane iri ne zai rabu da ita”
“Amman Hajiya irin wannan ai sai dai kisa waki ya rubuta mata a nan sai na kai mata ta sha”
“To zan nemi wanda zai rubuta mata inshallah, amman wannan ko Rashida ai zata iya ƙulle-ƙulle ganin ta ɓata zamanku”
Yayi ƴar dariya.
“Sai dai ko iska ne, amman ai Rashida bata da irin wannan halin”
“Hmmm Hilal ba a shedun mace, yanzu kasa ran tayi maka wannan abun?”
Yayi shiru yana nazarin maganar Hajiya.
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: »»4»»»»»»8»»»»»»»»»
ABDOOL POV.
Ɓacin rai ne shimfiɗe a fuskarsa, idanunsa sun rine zuciyarsa har wani tafarfasa take saboda faɗan d Mai Martaba yake masa.
Har Mai Martaba yayi ya gama Abdool be ce uffan ba, dan yasan akan gaskiya yake faɗansa, kamar yadda Ummi take masa a kullum.
“Ƙanen ka Babana ƙanenka ace yayi aure har ya haihu kai ba kayi ba, kullum girma ƙara tunkararka yake amman baka ganewa, shekarun tafiya suke Babana yanzu da ace kana da mata da wannan abun zai faru da kai? Sai dai ka zauna a gida ta girka maka, ko mutuwa kayi ba mu da abunda zamu kalla mu tuna da kai sai hoton ka, ai ko mutuwa kayi ka bar mai maka addu'ah ka more, rashin auren nan naka yana damuna Babana, kuma kullum faɗa ake maka amman kamar ba'ayi”
Till now be ɗaga ido ya kalli Mai Martaba balle ta ce wani abu, shi kansa yana da buƙatar auren, sai dai matsalar bayan Namra be ga mace da ta kwanta masa ba, sannan be son ya auri mace da baya so gudun karya tauye mata wasu haƙoƙa nata, dan wanda yake so baya jin zata samu enough time nasa balle wacce baya so.
Hullar uniform ɗin dake jikinsa kawai yake taɓi yana sauke ajiyar zuciya.
“Ba na son cilasta maka auten wacce baka so, shiyasa nake ta ɗaga maka ƙafa ina baka lokaci, amman ka ƙi ka gane”
“Mai Martaba ka gafarce ni, ina nan ina ta addu'ah Allah ya bani matar da nake so”
“Allah ya baka, amman karka zarge ni da abuɓda zan maka nan gaba”
Har ya miƙe tsaye be kalli Mai Martaba ba, dan baya son Mai Martaba ya ga ɓacin ransa.
“Zan tafi, Allah ya ƙara maka lafiya”
“Yau ba za'ayi min fira ba kenan ko? Tun da nayi maka faɗa?”
Ya ɗan murmusa
“Ba haka bane, kana yawan faɗa min na kula da kai na, kuma yamma tayi i want to spend time with Ummi, dan gobe zan koma”
“Ai daman na san ita take ƙara goya maka baya kana fatali da maganar auren nan”
“Ba dan wani abu ba da sai na ce tama fika damuwa da lamarin auren nan”
“Kuma ba kayi komai a kai ba?”
“Zan yi inshallah, a ƙara min lokaci”
“Allah ya kiyaye hanya”
Ya ɗan risina kamar yadda yake masa.
“Na gode Mai Martaba”
Sannan ya juya ya nufi ƙofar fita, a bakin ƙofar ya tsaya ya saka Army shoes ɗinsa dake gurin sannan ya shiga cikin gidan sashen matan sarkin yayi musu sallama ya fito.
Kuɗin dake aljihunsa ya ciro ya miƙawa mutanen dake zageye da motarsa, sannan ya shiga motarsa boys ɗinsa suka shiga wata motar already wasu na cikin motar sake gaba sai kawai suka kama hanyar gida.
Sai da ya fara shiga part ɗinsa yayi wanka ya canja tufafi sannan ya nufo part ɗin Ummi.
Sisters ɗinsa ya samu falon tare da friends ɗin su, cikin murna suka tarbesa, sai ya gaisa da Friends ɗin su sannan ya nufi ɗakin Ummi.
Zaune ya tararda ita ƙasan carpet hannunta riƙe da qur'ane tana karatu. Kusa da ita ya zauna yana sauraren ƙira'ar nata har sai da ta kai ƙarshen suratul Maryam sannan tayi addu'ah ta shafa, ta aje qur'ane a gefe ta cire gilashin idonta ta kalli ɗanta tana murmushi.
“Soja wuta soja”
Yayi dariya yana shafa dogon hancinsa.
“Uwar soja ma soja ce”
“So ya hanya?”
“Alhamdulillah”
“Ka ci abinci”
“Eh na ci tare da Mai martaba”
“Can ka fara biyawa kenan?”
“Eh kuma na sha faɗa akan mganar aure, Mai Martaba be gajiya”
Shi dai kam yana son farar mace ko ba komai farar mace ko kallonta kawai kayi zata burgeka kuma zakaji kana son ta.
Tsaɓanin Namra da take black beauty, wace yake ganim a yanzu she's not his type, sai dai duk da haka ya ƙudiri aniyar sai ya kai ga jikin cos he need someone near him.
Ba zai je ya kashe kanshi da desires ba, weather blood ɗin ya tsaya mata ko be tsaya ba babu ruwansa yau zai yi yadda yake so da ita.
“Ina wuni”
Mardiya ta gaisheshi cikin ƙirsa da kisinsina. Shi kuma ya amsa mata a far'ah har kunne.
“Lafiya ƙalau Mardiya ya gida”
“Lafiya ƙalau ya jikin na ka?”
“Alhamdulillah”
“Allah ƙara sauƙi”
“Amin na gode”
Da kallo ya bita har ta ɓace masa da gani sannan ya dawo hanyyacin yana yaba kyauwon surarta a zuciyarsa.
KALSOOM POV.
Ita kanta yanzu ta rasa gane kanta balle Hilal da yanzu ya saka mata ido, dan duk ta barkace masa abu kaɗan masifa ta inda take shiga ba ta nan take fita ba.
Da gangan zata ƙi masa girki ko kuma tasa shi gaba tayi masa kuka, bayan be mata komai ba. Tun daga lokacin ya fahimcin akwai abunda yake cikin matarsa, daman can sha'anin ɓacewar cikin nan nata ya bashi mamaki, ga kuma jinin daya ƙi tsaya mata wajen wata huɗu kenan, babu irin maganin da be bata ba amman abun be tsaya ba, tun yana ganin abun kamar wasa har ya fara tsorota da lamarin.
Ita kanta tasan yanzu wannan jinin ya wuce haila ko zubar ciki ya zama na rashin lafiya, kuma ta san hukunci mai jinin rashin lafiya.
Shi kuma jinin rashin lafiya, jini ne da yake zuba ba a lokacin al'ada ba, daga wata jijiya da ake kira da azil. Al'amarin wanda take wannan jinin yana da rikitarwa, saboda kama da jinin haila yake. Idan mace ta zanto jini yana zuba daga gareta jo yaushe, ko kuma a mafi yawan lokaci wanenen zata ɗauka jinin haila da na rashin lafiya? Domin ita mai jinin rashin lafiya hukunce mai tsarki na gareta, kuma irin wannan hukumci shine a gurin mace mai jinin planning irin wanda yake zuba idan anyi planning dan ya zama kamar jinin rashin lafiya.
*Hali na farko* Ta zanto tana da masaniyar kwanakin hailarta, kamin jinin rashin lafiya ya same ta. Misali idan tana jinin haila a kwana biyar ko takwas a farkon wata ko tsakiyarsa, watau tasan kwanakin hailarta da lokacinta. To ita wannan zata zauna gwargwadon kwanakin hailarta ta bar sallah da azumi ta bawa kanta hukunci mai haila. Idan kwanakin sun wuce sai haila sun wuce, sai tayi wanka tayi sallah ta ɗauki jinin da ya cigaba da zubar mata da zuba a matsayin jinin rashin lafiya. Dalili shine faɗin Annabi S. A. W, ga Ummu Habiba : ki zauna gwargwadon kwanakin da hailarki take tsare ki, sannan ki yi wanka ki yi sallah. Muslim ya ruwaito shi. Da kuma faɗarsa Annabi ga Fatima Bintu Abi Hubaish: Wannan jinin jijiya ne, ba haila ba ne. Idan hailarki ta zo sai ki. Bar sallah. Bukhari da Muslim suka ruwaito shi.
Idan iyakar kwanakin hailarta ya zo kamar yadda bayani ya gabata, to wajibi ne a gareta tayi wanka. Kuma wanke gabanta domin ta gusar da abinda yake zuba yayinda ta zo yin kowace salla. Kuma tayi ƙunzugu da auduga (pad) ko abu mai kama da ita wanda zai hana kwararar jinin, sannan tayi alwala daga lokacin kowace salla saboda faɗin Annabi : Ta bar salla a cikin kwanakin hailarta, sannan ta yi wanka kuma ta yi alwala ga kowace salla. Abu Dawud da Ibn Maja da tirmizi ne suka ruwaito shi.
Hakan yasa Kalsoom ta cigaba da salla da duk sauran ibadarta, sai dai har gobe halinta be canja ba a kan Hilal idan yana cikin gidan ji take babu wanda tsana a duniya sai shi. Yara kuma abu kaɗan ta dake su, tun yana haƙuri har abun ya fara isarsa dan yanzu shi da ita basa shan inuwa ɗaya, akan yaransa.
Gashi Ezzah kullum uwarta ƙara hure mata kunne take tana koya abubuwan da take ganin kamar abun ƙwarai ne, bayan ita bata san tana lalata tarbiyar ƴarta bane kawai.
Duk ranar da ba makaranta zai kwashi yaransa ya kai su gidan Hajiyarsa. Hajiya ta lura da yanayin ɗanta damuwa ta bayyana a fuskarsa ga ramar dake jikinsa, yadda ma yake yawan kawo yaran akai-akai ta san ba lau ba.
“Wai likita akwai abunda yake damun ka ne?”
Ajiyar zuciya ya sauke, yana aje plate ɗin abincin da ke hannunsa.
“Wallahi Hajiya ni ban san matsalar, daga ina take ba ma, Kalsoom ce yanzu kwata-kwata na rasa ma gane kanta, indai ina gida bana da kwanciyar hankali, sai kuka zara riƙa min tana masifa”
“Me ya haɗa ku?”
“Ba abunda na haɗa mu haka kawai zata riƙa min masifa sai kuka, kin san cikinta ya ɓace”
“Ya ɓace kamar ya?”
“Jini kawai ta ga yana mata zuba, sai aka yi hoto aka ga babu cikin kwata-kwata a cikin ta, amman jinin har yau be tsaya mata ba, yau kusan wata huɗu kenan”
“Subhanallahi, me ya same ta haka ne?”
“Wallahi nima van sani ba? Na rasa gane kanta”
“Abun kamar lamarin iska shi kesa ciki ya ɓata, ko kuma sihiri”
“Sai maganar saki ta ke min, ita dai na rabu da ita na ta huta”
“Kasan me? Ka samu ƙwarya mai tsarki da za'afaran, sai a ruɓuta suratul Yasin da surar wa'ƙia da fatiha da ƙulhuwallahu ahad da ƙula'uzai da Ayatul kursiyu da kuma amanar rasulu har zuwa ƙarshe da suratul baƙara da ayar : ƙul-a-Allahu azine lakum am alallahi taftarun (10:59) to idan an rubuta sai a karya kummallo da shi idan ta sha sai ta samu dabino ajwah sai kayi mata tawada nan da Al-zaitul muraƙƙa sai ta cinye sauran kuma rubutun kuma ta shafe jikinta, da iKon Allah indai sihiri ne ko aljanu ko wane iri ne zai rabu da ita”
“Amman Hajiya irin wannan ai sai dai kisa waki ya rubuta mata a nan sai na kai mata ta sha”
“To zan nemi wanda zai rubuta mata inshallah, amman wannan ko Rashida ai zata iya ƙulle-ƙulle ganin ta ɓata zamanku”
Yayi ƴar dariya.
“Sai dai ko iska ne, amman ai Rashida bata da irin wannan halin”
“Hmmm Hilal ba a shedun mace, yanzu kasa ran tayi maka wannan abun?”
Yayi shiru yana nazarin maganar Hajiya.
[7/18, 8:12 PM] Khadeeja Candy♥: »»4»»»»»»8»»»»»»»»»
ABDOOL POV.
Ɓacin rai ne shimfiɗe a fuskarsa, idanunsa sun rine zuciyarsa har wani tafarfasa take saboda faɗan d Mai Martaba yake masa.
Har Mai Martaba yayi ya gama Abdool be ce uffan ba, dan yasan akan gaskiya yake faɗansa, kamar yadda Ummi take masa a kullum.
“Ƙanen ka Babana ƙanenka ace yayi aure har ya haihu kai ba kayi ba, kullum girma ƙara tunkararka yake amman baka ganewa, shekarun tafiya suke Babana yanzu da ace kana da mata da wannan abun zai faru da kai? Sai dai ka zauna a gida ta girka maka, ko mutuwa kayi ba mu da abunda zamu kalla mu tuna da kai sai hoton ka, ai ko mutuwa kayi ka bar mai maka addu'ah ka more, rashin auren nan naka yana damuna Babana, kuma kullum faɗa ake maka amman kamar ba'ayi”
Till now be ɗaga ido ya kalli Mai Martaba balle ta ce wani abu, shi kansa yana da buƙatar auren, sai dai matsalar bayan Namra be ga mace da ta kwanta masa ba, sannan be son ya auri mace da baya so gudun karya tauye mata wasu haƙoƙa nata, dan wanda yake so baya jin zata samu enough time nasa balle wacce baya so.
Hullar uniform ɗin dake jikinsa kawai yake taɓi yana sauke ajiyar zuciya.
“Ba na son cilasta maka auten wacce baka so, shiyasa nake ta ɗaga maka ƙafa ina baka lokaci, amman ka ƙi ka gane”
“Mai Martaba ka gafarce ni, ina nan ina ta addu'ah Allah ya bani matar da nake so”
“Allah ya baka, amman karka zarge ni da abuɓda zan maka nan gaba”
Har ya miƙe tsaye be kalli Mai Martaba ba, dan baya son Mai Martaba ya ga ɓacin ransa.
“Zan tafi, Allah ya ƙara maka lafiya”
“Yau ba za'ayi min fira ba kenan ko? Tun da nayi maka faɗa?”
Ya ɗan murmusa
“Ba haka bane, kana yawan faɗa min na kula da kai na, kuma yamma tayi i want to spend time with Ummi, dan gobe zan koma”
“Ai daman na san ita take ƙara goya maka baya kana fatali da maganar auren nan”
“Ba dan wani abu ba da sai na ce tama fika damuwa da lamarin auren nan”
“Kuma ba kayi komai a kai ba?”
“Zan yi inshallah, a ƙara min lokaci”
“Allah ya kiyaye hanya”
Ya ɗan risina kamar yadda yake masa.
“Na gode Mai Martaba”
Sannan ya juya ya nufi ƙofar fita, a bakin ƙofar ya tsaya ya saka Army shoes ɗinsa dake gurin sannan ya shiga cikin gidan sashen matan sarkin yayi musu sallama ya fito.
Kuɗin dake aljihunsa ya ciro ya miƙawa mutanen dake zageye da motarsa, sannan ya shiga motarsa boys ɗinsa suka shiga wata motar already wasu na cikin motar sake gaba sai kawai suka kama hanyar gida.
Sai da ya fara shiga part ɗinsa yayi wanka ya canja tufafi sannan ya nufo part ɗin Ummi.
Sisters ɗinsa ya samu falon tare da friends ɗin su, cikin murna suka tarbesa, sai ya gaisa da Friends ɗin su sannan ya nufi ɗakin Ummi.
Zaune ya tararda ita ƙasan carpet hannunta riƙe da qur'ane tana karatu. Kusa da ita ya zauna yana sauraren ƙira'ar nata har sai da ta kai ƙarshen suratul Maryam sannan tayi addu'ah ta shafa, ta aje qur'ane a gefe ta cire gilashin idonta ta kalli ɗanta tana murmushi.
“Soja wuta soja”
Yayi dariya yana shafa dogon hancinsa.
“Uwar soja ma soja ce”
“So ya hanya?”
“Alhamdulillah”
“Ka ci abinci”
“Eh na ci tare da Mai martaba”
“Can ka fara biyawa kenan?”
“Eh kuma na sha faɗa akan mganar aure, Mai Martaba be gajiya”