Sashe 168
Zagon Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Ta ɗan fiddo ido tana kallonsa, sai ya kanne mata ido ɗaya, ba shiri ta buɗe baki tana mamakin yadda yake ƙoƙarin faɗar maganganu kai tsaye. Hakan ya bashi damar saka mata naman a bakin.
Cikin so da ƙauna yayi feeding ɗinta, sai da ya tabbatar ta ƙoshi sannan ya cilasta mata ita ma ta yi feeding ɗinsa a dole ba dan ranta ya so ba, bayan sun ƙare ya kwashe plate ɗin ya buɗe wardrobe ya fiddo kayan bachi kala ɗaya amman na maza da mata, na matan ya miƙa mata shi kuma ya shiga ƙoƙarin zame kayan jikinsa ya canja zuwa na bachin sai ta zaro ido.
“Wai nan zaka canja su?”
“To miye? Naga an zama ɗaya”
“A'a da saura, bari na baka guri ka canja”
Wani shu'umin murmushi yayi har da cije baki.
“No ba sai kin fita ba, bari na baki guri ki canja nima kuma sai na canja a wani ɗakin ko, ƙina da gaskiya ai ba mu zama ɗaya ba amman mun kusa raba gari”
Ya fice yana dariya kamar ba shi ba. Yana fita ya ɗauki kayan bachi da zimmar canjawa sai ta ga ɗan ƙaramin wando sai wata fikicar riga iya cibiya sai kuma babbar mai kamar rariya wacce zata rufe jikin gaba ɗaya. Mayardar kayan ta yi ta aje taja gyalenta ta ƙara rufe jiki.
Shima irin kayan bachinta ne jikinsa bancanci shi baya da wannan ficikar rigar ƙirjinsa a sake yake. Tana kallonsa gabanta yayi mugun faɗuwa, ta razana sosai kamar bata taɓa ganin ƙirjin namiji a waje ba, yana doso inda take ƙanshin turaren da ya saka ya riƙa dukan hancinta, ko da ya ƙaraso kusa da ita ta rufe idonta gan numfashinta har rawa yake.
“Baki canja kayan ba?”
“Da wannan zan kwanta”
Ta faɗa ba tare da ta buɗe idon ba.
“To tashi ki hau gadon ki kwanta”
“Na fi jindaɗi a ƙasan”
“Ƙasa zamu kwanta kenan”
“A'a kai ka kwanta saman gadon, ni na kwanta a ƙasa”
Duk maganar da sukw bata yarda ta buɗe idonta ba. Shi kuma ya lura da hakan.
“Look Abnam karki tauye kan ki, ni ba baƙon tsanani ba ne, ma zan zo na takurawa masu gida ba, idan kina son kwantawa saman gadon kawai ki kwanta”
Ta yi saurin kwantawa a gurin.
“Ni ko gida ƙasa na ke bachi”
Ya ɗaga gira ɗaya like serious. Ya sauko da bedsheet ɗin ƙasa.
“Tashi a shimfiɗa”
“Dan Allah Abdallah ka bar ni nan”
Ta faɗa kamar mai shirin yin kuka. Sai kawai yayi murmushi ya mayardar bedsheet ɗin ɗale saman gadon ya jefo mata matashin kai.
“Gashi nan kar na matso kuma ki ce wani abun zan miki, amman kin san shure-shire baya hana mutuwa ko?”
Sai a lokacin ta buɗe ido ta ɗauki filon ta tare kanta ta yi rufa da gyalenta. Hannu ya kai gurin kan bed ɗin ya kashe wutar ɗakin. Wani tsoro ne ya ƙara baibayeta, kwatakwata ta manta da irin rayuwar da ta yi a gidan Asim, ta fi jin sakewa da shi fiye da Abdool wata ƙila saboda yanayin hallitarsu ba ɗaya ba.
“Ka kunna wutar man...”
Bata ƙarasa rufe baki ba taji mutun a bayanta yasa duka hannayensa yajata jikinsa ya rumgume ta. Sai ya kawo bakinsa dai-dai kunnenta.
“Shiiiiiiii ba wani abun zan miki ba, kawai dai ba zai yayu nakwana da mace ɗaki ɗaya ba kuma ace mu kwana a rabe ba, kawai ina son jinki ne a jikina that's all”
A dole ya gunɗe bakinta ta rumtse ido, tana jin yana ɗan taɓa ta amman ta haƙura har bachi yayi gaba da ita. Washe gari ta rigashi tashi saboda bachin rabi da rabi tayi ko da aka kira assalati idonta huɗu ba ma biyu ba. Tana unƙurin tashi sai shi ma ya tashi saboda tana a ƙirjinsa ne duk wani numfashinta yana ji balle kuma motsinta.
Sai da ya fara shiga bathroom ɗin yayi wanka da alwala sannan ita ma ta shiga ta yi alwalah, tare suka yi sallah sannan ta koma bachi, shi kuma ya buɗe ƙur'ane dake cikin wayarsa ya soma karatu, ba shi ya tashi daga gurin da yake ba sai da aka buga masa waya aka sanar masa an aiko musu da abinci. Wannan karon Ummi bata aiko masa ba saboda ta san za'a aiko masa daga gidan Mai Martaba.
Sai da ya zuba abinci sannan ya shiga ɗakinta. Zaune ya sameta a gurin da ta yi bachin tana kallon ƙofa.
“Acici daga jin motsin ƙuloli har kin tashi”
Dariya ta yi
“Ai ba kai aka kawo ma abincin ba ni aka aiko ma”
“Ai ba kai aka kawo ma abincin ba ni aka aiko ma, yanzu ai kin kina da baki ko?”
Ya kai kayeta yana wani girgiza kai da kashe murya. Ya miƙa mata hannunsa
“Zo nan muje ki wanke bakin ki”
Kamar wata ƙaramar yarinya haka ta miƙa masa hannun ya tasota, da kanshi ya wanke mata bakin bayaɓ sun gama ya ɗauke ta ya kaita dinning.
“Kai a she nauyi ne da ke, na ji kamar jijiyoyina zasu katse”
Ya faɗa yana dariya. Shi yayi feeding ɗinta sannan yayi feeding kansa. Ko da aha biyu ta yi daga ita har shi duk sun shirya cikin fari yadi mai kamar shadda sky blue. Tana gaban madubi tana kwaliya ya ƙaraso kusa da ita ya ɗauki sarƙa ya saka mata sannan ya juyo da ita ya kalleta.
“Kin yu kyau Abnam”
“Faɗa min ma'anar sunan nan”
Bakinsa ya kai dai-dai nata ya haɗe ya tsotse jan bakin da ta sha sannan ya ɗauke bakinsa ya mayar gurin hancinta idonsa kamar mai jin bachi. Ita kan nata a lumshe.
“A-B Abdallah N-A-M Namra = ABNAM”
Murmushi ta yi ta buɗe ido tana jin yadda danshin yawunta ke zaga ko ina na bakinta, shi ma murmushin ya mayar mata yasa yatsunsa ya riƙa lips ɗinta yana murzawa a hankali, cikin hikima ya zura mata manuninsa cikin bakinta ya riƙa wasa da halshenta.
“Zan je na gaishe da su Mai Martaba da Ummi”
Ya faɗa yana kallonta, sannan ya zare hannun daga bakinta ya miƙe tsaye yana saka yatsan cikin bakinsa ya tsotse yawun.
“Allah ya tsare”
Ta faɗa tana tsotsa halshen nata. Sai kawai yasa mata dariya ya zuba hannayensa aljihu ya fice zuciyarsa cike da farincikin.
Bayan fitar da ƴan mintuna su Maryam suka dawo saboda yi mata sallama,ragowar kajin da suka tarar suka cinye suna zolayar Namra da ke ta aikin kuka wai zasu je su barta.
Sai da ya fara biyawa gurin Ummi ya gaisheta sannan ya wuce gurin Mai Martaba, Wannan karon har da Mai Martaba gurin jansa.
“Ango ango”
Wata kunya ce ta kamashi sai ya zauna ya kasa haɗa ido da Mai Martaba. Cikin girmamawa suka gaisa, sannan Mai Martaba ya ce
“Ɓan sani ba ko matarka bata da buƙatar barori shiyasa ban aika mata da su ba, idan ka yi shawara da ita tace maka tana buƙata sai ya faɗa min”
“Godiya muke Mai Martaba Allah ya ƙara lafiya, amman ina tunanin ba sai an kawo mana su ba, saboda ba nan zamu zauna ba, hutun da suka ba ni ma na sati biyu, dole Abuja zan koma da ita, kuma ga karatun da take a sokoto sauran wata bakwai ta ƙare diploma”
“Hakan na da kyau, amman kasa ido kan rayuwa, Babana kana da maƙiya da yawa matarka ma sai ta yi taka tsantsan, ni kaina a yanzu hankalina zai fi kwanciya idan kana abujar fiye da ace kana kusa da ƴan uwanka, saboda za a iya amfanin da su a cutar da kai ko kuma a cutar da matarka, duk da bana jin akwai wanda zai sake wani unƙurin sake aikata abunda Hajiya ta yi Unƙurin aikata maka”
“Wace Hajiya Mai Martaba?”
“Hajiya Karima, (Matar ƙanensa) itace tasa waɗanda ƴan bindigar unƙurin hallaka ka, saboda ita da mijinta suna tunanin idan bana raye babu wanda ya dace ya hau sarautar Katsina sai mijinta, ni kuma ina tutuyar kai ne zaka yi milkin garin Katsina ko da bana raye”
“Mai Martaba ina ka samu wannan labarin?”
“Abdallah kenan, ai ko babu komai na kan aa ido akan ƴaƴa balle kuma kai da mahaifiyarka bata cikin gidan nan, tun daga lokacin da aka maka wannan aika aikar tunani ya bani ba daga waje ba ne, sai dai ko daga nan cikin gida ne, saboda bana tunanin ina da wasu maƙiya bayan na cikin familynmu kuma akan sarautar mu, hakan yasa na zurfafa bincike ta ƙarƙarshin ƙasa sai gashi wanda aka aika gurin yin abun ya same nan a cikin faɗar nan ya faɗa min komai, wannan yasa ya tara su ita da mijin nata da duka family mu na gargasu a lokacin hankalinka yana gurin Amaryarka shiyasa ban taɓa labarta maka wannan ba”
Abdallah yayi murmushi yana auna irin son da Mai Martaba yake masa.
“Babana idan na kalleka na kan jidaɗi nasan ko bana raye kai mutum ne zaka iya riƙe gidan nan kuma ka riƙe ƴan'uwanka, iyakar soyayyar da zan nuna maka na tarbiyantar da kai na baka ilimi kuma na baka duka, yanzu addu'a ce kawai zan binka da ita, Allah ya maka albarka”
“Amin Mar Martaba na gode, Allah ƙara maka imani da lafiya”
“Amin”
Daga haka suka ɗauko wata fira, na familynsu da kuma sarautar Katsina, be bar gidan ba sai la'asar.
***
Bayan sun yi sallah azahar suka yi shirin tafiya aiko Namra ta ƙara tsaresu da kuka tun suna juriyar sai da ta saka Maryam ma ta yi kukan, isowar familynsu Abdool waɗanda suka zo ganin Amarya ne tasa ta tsagaita kukan har suka samu suka tafi. Mota mota suka riƙa zuwa ganinta kasancewar wasu yau zasu tafi wasu kuma gobe har na ɓangaren Ummi wasu ma nan suka yi sallah magariba ana kiran isha'i sannan suka fice.
Ko da Abdool ya dawo ya tarar bata cikin daɗin rai, shi ma kamar jira take yana taɓa fuskarta ta faɗa jikinsa ta fashe masa da kuka, daman yasan za a rina, saboda ya samu labari a faɗar mai Martaba cikin mutanen da suka kawo kara suna cewa tare zasu koma gaba ɗaya.
“Ooo an tafi an bar ƴar Mamarta”
Cikin so da ƙauna yayi feeding ɗinta, sai da ya tabbatar ta ƙoshi sannan ya cilasta mata ita ma ta yi feeding ɗinsa a dole ba dan ranta ya so ba, bayan sun ƙare ya kwashe plate ɗin ya buɗe wardrobe ya fiddo kayan bachi kala ɗaya amman na maza da mata, na matan ya miƙa mata shi kuma ya shiga ƙoƙarin zame kayan jikinsa ya canja zuwa na bachin sai ta zaro ido.
“Wai nan zaka canja su?”
“To miye? Naga an zama ɗaya”
“A'a da saura, bari na baka guri ka canja”
Wani shu'umin murmushi yayi har da cije baki.
“No ba sai kin fita ba, bari na baki guri ki canja nima kuma sai na canja a wani ɗakin ko, ƙina da gaskiya ai ba mu zama ɗaya ba amman mun kusa raba gari”
Ya fice yana dariya kamar ba shi ba. Yana fita ya ɗauki kayan bachi da zimmar canjawa sai ta ga ɗan ƙaramin wando sai wata fikicar riga iya cibiya sai kuma babbar mai kamar rariya wacce zata rufe jikin gaba ɗaya. Mayardar kayan ta yi ta aje taja gyalenta ta ƙara rufe jiki.
Shima irin kayan bachinta ne jikinsa bancanci shi baya da wannan ficikar rigar ƙirjinsa a sake yake. Tana kallonsa gabanta yayi mugun faɗuwa, ta razana sosai kamar bata taɓa ganin ƙirjin namiji a waje ba, yana doso inda take ƙanshin turaren da ya saka ya riƙa dukan hancinta, ko da ya ƙaraso kusa da ita ta rufe idonta gan numfashinta har rawa yake.
“Baki canja kayan ba?”
“Da wannan zan kwanta”
Ta faɗa ba tare da ta buɗe idon ba.
“To tashi ki hau gadon ki kwanta”
“Na fi jindaɗi a ƙasan”
“Ƙasa zamu kwanta kenan”
“A'a kai ka kwanta saman gadon, ni na kwanta a ƙasa”
Duk maganar da sukw bata yarda ta buɗe idonta ba. Shi kuma ya lura da hakan.
“Look Abnam karki tauye kan ki, ni ba baƙon tsanani ba ne, ma zan zo na takurawa masu gida ba, idan kina son kwantawa saman gadon kawai ki kwanta”
Ta yi saurin kwantawa a gurin.
“Ni ko gida ƙasa na ke bachi”
Ya ɗaga gira ɗaya like serious. Ya sauko da bedsheet ɗin ƙasa.
“Tashi a shimfiɗa”
“Dan Allah Abdallah ka bar ni nan”
Ta faɗa kamar mai shirin yin kuka. Sai kawai yayi murmushi ya mayardar bedsheet ɗin ɗale saman gadon ya jefo mata matashin kai.
“Gashi nan kar na matso kuma ki ce wani abun zan miki, amman kin san shure-shire baya hana mutuwa ko?”
Sai a lokacin ta buɗe ido ta ɗauki filon ta tare kanta ta yi rufa da gyalenta. Hannu ya kai gurin kan bed ɗin ya kashe wutar ɗakin. Wani tsoro ne ya ƙara baibayeta, kwatakwata ta manta da irin rayuwar da ta yi a gidan Asim, ta fi jin sakewa da shi fiye da Abdool wata ƙila saboda yanayin hallitarsu ba ɗaya ba.
“Ka kunna wutar man...”
Bata ƙarasa rufe baki ba taji mutun a bayanta yasa duka hannayensa yajata jikinsa ya rumgume ta. Sai ya kawo bakinsa dai-dai kunnenta.
“Shiiiiiiii ba wani abun zan miki ba, kawai dai ba zai yayu nakwana da mace ɗaki ɗaya ba kuma ace mu kwana a rabe ba, kawai ina son jinki ne a jikina that's all”
A dole ya gunɗe bakinta ta rumtse ido, tana jin yana ɗan taɓa ta amman ta haƙura har bachi yayi gaba da ita. Washe gari ta rigashi tashi saboda bachin rabi da rabi tayi ko da aka kira assalati idonta huɗu ba ma biyu ba. Tana unƙurin tashi sai shi ma ya tashi saboda tana a ƙirjinsa ne duk wani numfashinta yana ji balle kuma motsinta.
Sai da ya fara shiga bathroom ɗin yayi wanka da alwala sannan ita ma ta shiga ta yi alwalah, tare suka yi sallah sannan ta koma bachi, shi kuma ya buɗe ƙur'ane dake cikin wayarsa ya soma karatu, ba shi ya tashi daga gurin da yake ba sai da aka buga masa waya aka sanar masa an aiko musu da abinci. Wannan karon Ummi bata aiko masa ba saboda ta san za'a aiko masa daga gidan Mai Martaba.
Sai da ya zuba abinci sannan ya shiga ɗakinta. Zaune ya sameta a gurin da ta yi bachin tana kallon ƙofa.
“Acici daga jin motsin ƙuloli har kin tashi”
Dariya ta yi
“Ai ba kai aka kawo ma abincin ba ni aka aiko ma”
“Ai ba kai aka kawo ma abincin ba ni aka aiko ma, yanzu ai kin kina da baki ko?”
Ya kai kayeta yana wani girgiza kai da kashe murya. Ya miƙa mata hannunsa
“Zo nan muje ki wanke bakin ki”
Kamar wata ƙaramar yarinya haka ta miƙa masa hannun ya tasota, da kanshi ya wanke mata bakin bayaɓ sun gama ya ɗauke ta ya kaita dinning.
“Kai a she nauyi ne da ke, na ji kamar jijiyoyina zasu katse”
Ya faɗa yana dariya. Shi yayi feeding ɗinta sannan yayi feeding kansa. Ko da aha biyu ta yi daga ita har shi duk sun shirya cikin fari yadi mai kamar shadda sky blue. Tana gaban madubi tana kwaliya ya ƙaraso kusa da ita ya ɗauki sarƙa ya saka mata sannan ya juyo da ita ya kalleta.
“Kin yu kyau Abnam”
“Faɗa min ma'anar sunan nan”
Bakinsa ya kai dai-dai nata ya haɗe ya tsotse jan bakin da ta sha sannan ya ɗauke bakinsa ya mayar gurin hancinta idonsa kamar mai jin bachi. Ita kan nata a lumshe.
“A-B Abdallah N-A-M Namra = ABNAM”
Murmushi ta yi ta buɗe ido tana jin yadda danshin yawunta ke zaga ko ina na bakinta, shi ma murmushin ya mayar mata yasa yatsunsa ya riƙa lips ɗinta yana murzawa a hankali, cikin hikima ya zura mata manuninsa cikin bakinta ya riƙa wasa da halshenta.
“Zan je na gaishe da su Mai Martaba da Ummi”
Ya faɗa yana kallonta, sannan ya zare hannun daga bakinta ya miƙe tsaye yana saka yatsan cikin bakinsa ya tsotse yawun.
“Allah ya tsare”
Ta faɗa tana tsotsa halshen nata. Sai kawai yasa mata dariya ya zuba hannayensa aljihu ya fice zuciyarsa cike da farincikin.
Bayan fitar da ƴan mintuna su Maryam suka dawo saboda yi mata sallama,ragowar kajin da suka tarar suka cinye suna zolayar Namra da ke ta aikin kuka wai zasu je su barta.
Sai da ya fara biyawa gurin Ummi ya gaisheta sannan ya wuce gurin Mai Martaba, Wannan karon har da Mai Martaba gurin jansa.
“Ango ango”
Wata kunya ce ta kamashi sai ya zauna ya kasa haɗa ido da Mai Martaba. Cikin girmamawa suka gaisa, sannan Mai Martaba ya ce
“Ɓan sani ba ko matarka bata da buƙatar barori shiyasa ban aika mata da su ba, idan ka yi shawara da ita tace maka tana buƙata sai ya faɗa min”
“Godiya muke Mai Martaba Allah ya ƙara lafiya, amman ina tunanin ba sai an kawo mana su ba, saboda ba nan zamu zauna ba, hutun da suka ba ni ma na sati biyu, dole Abuja zan koma da ita, kuma ga karatun da take a sokoto sauran wata bakwai ta ƙare diploma”
“Hakan na da kyau, amman kasa ido kan rayuwa, Babana kana da maƙiya da yawa matarka ma sai ta yi taka tsantsan, ni kaina a yanzu hankalina zai fi kwanciya idan kana abujar fiye da ace kana kusa da ƴan uwanka, saboda za a iya amfanin da su a cutar da kai ko kuma a cutar da matarka, duk da bana jin akwai wanda zai sake wani unƙurin sake aikata abunda Hajiya ta yi Unƙurin aikata maka”
“Wace Hajiya Mai Martaba?”
“Hajiya Karima, (Matar ƙanensa) itace tasa waɗanda ƴan bindigar unƙurin hallaka ka, saboda ita da mijinta suna tunanin idan bana raye babu wanda ya dace ya hau sarautar Katsina sai mijinta, ni kuma ina tutuyar kai ne zaka yi milkin garin Katsina ko da bana raye”
“Mai Martaba ina ka samu wannan labarin?”
“Abdallah kenan, ai ko babu komai na kan aa ido akan ƴaƴa balle kuma kai da mahaifiyarka bata cikin gidan nan, tun daga lokacin da aka maka wannan aika aikar tunani ya bani ba daga waje ba ne, sai dai ko daga nan cikin gida ne, saboda bana tunanin ina da wasu maƙiya bayan na cikin familynmu kuma akan sarautar mu, hakan yasa na zurfafa bincike ta ƙarƙarshin ƙasa sai gashi wanda aka aika gurin yin abun ya same nan a cikin faɗar nan ya faɗa min komai, wannan yasa ya tara su ita da mijin nata da duka family mu na gargasu a lokacin hankalinka yana gurin Amaryarka shiyasa ban taɓa labarta maka wannan ba”
Abdallah yayi murmushi yana auna irin son da Mai Martaba yake masa.
“Babana idan na kalleka na kan jidaɗi nasan ko bana raye kai mutum ne zaka iya riƙe gidan nan kuma ka riƙe ƴan'uwanka, iyakar soyayyar da zan nuna maka na tarbiyantar da kai na baka ilimi kuma na baka duka, yanzu addu'a ce kawai zan binka da ita, Allah ya maka albarka”
“Amin Mar Martaba na gode, Allah ƙara maka imani da lafiya”
“Amin”
Daga haka suka ɗauko wata fira, na familynsu da kuma sarautar Katsina, be bar gidan ba sai la'asar.
***
Bayan sun yi sallah azahar suka yi shirin tafiya aiko Namra ta ƙara tsaresu da kuka tun suna juriyar sai da ta saka Maryam ma ta yi kukan, isowar familynsu Abdool waɗanda suka zo ganin Amarya ne tasa ta tsagaita kukan har suka samu suka tafi. Mota mota suka riƙa zuwa ganinta kasancewar wasu yau zasu tafi wasu kuma gobe har na ɓangaren Ummi wasu ma nan suka yi sallah magariba ana kiran isha'i sannan suka fice.
Ko da Abdool ya dawo ya tarar bata cikin daɗin rai, shi ma kamar jira take yana taɓa fuskarta ta faɗa jikinsa ta fashe masa da kuka, daman yasan za a rina, saboda ya samu labari a faɗar mai Martaba cikin mutanen da suka kawo kara suna cewa tare zasu koma gaba ɗaya.
“Ooo an tafi an bar ƴar Mamarta”