← Book details Zagon Kasa Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 169 OF 173

Sashe 169

Zagon Kasa Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read

Ya faɗa yana zama saman kujera riƙe da ita.

“Bari na kira miki mamanki”

Ya fiddo wayarsa ya kira Ummi ya miƙa mata ba ko kunya har da faɗa nata wai kuka take masa su Maryam sun tafi su barta. Ummi ta yi dariya

“Aure ai haka ya gada yi haƙuri kinji ƴata, duk abunda yayi miki ki faɗa min”

“Toh Ummi, na gode”

Abdool ya karɓe wayar.

“Mai Martaba ma haka ya faɗa mata wai idan na mata abu ta zo ta faɗa masa, ni idan ta min wa zan faɗawa”

“Ai mata basa laifi kuma su ƴan gata ne shiyasa, kai duk abunda ta yi maka sai ka yi haƙuri ka haɗiye”

Namra ta masa gwalo, shi kuma ya kama kunenta ɗaya ya mirɗe.

“Ummi sai da safe tun da ƴarki kika shigarwa”

“Ato da kai zan shigarwa? Dan baka da kunya ƙato da kai, Allah ya shirya ka”

Ta katse kiran. Shi kuma yasa ɗayan hannunsa ya riƙe kunnen nata ya ƙara mirɗewa.

“Wallahi da zafi”

Ta faɗa cikin shagwaɓa, sai ya saki kunnen yana dariya.

“Gobe ma bakinki ya sake min gwalo”

Dariya tayi ta unƙura zata tashi sai ya jata ta faɗa jikinsa. Hannunsa yasa cikin ɗigarta tana ƙoƙarin taɓa ƙirjinta da ke tada mishi hankali tun jiya.

“Ina zaki je?”

Tayi shiru bata amsa shi ba, shi kuma be fasa abunda yake ba, natsuwa tayi tana karɓar saƙon da yake aika mata, har ga Allah tana jin daɗin yadda hannunsa ke zagaye rigarta, kamin ya ɗago fuskarta ya haɗe bakinsu.
Yadda ya riƙa tsotsa mata halshe yasa ta sake jikinta gaba ɗaya, tana sauke numfashi a hankali, kamar wacce ta tuna wani abu sai ta zabura ta miƙe tsaye. Wani kallo yayi mata idonsa sun kaɗe kamar ba shi ba, jikinsa har rawa yake, yana mikewa tsaye ta matsa baya.

“Ba a taɓa min irin wannan wasan ba karki soma yanzu Abnam please”

Ya faɗa a wahale, sai ya ƙara matsawa ta matsa, baya tana murmushi.

“Ban yi sallah isha'i ba kuma wanka zanyi”

Rumtse ido yyi ya faɗa saman kujerar yana cizar baki. Da dariyar ƙeta ta wuce ɗakinta ta yi wanka sannan ta yi sallah.

Wasu kayan bachi ta fiddo masu abun arziki ta saka sannan ta ƙarasa gaban madubi ta soma shafa mai. Tana cikin shafa man ya shigo sanye da nasa kayan bachin, kamar na jiya sai da waɗannan fararene. Kallo ɗaya tayi masa a madubi ta ɗauke kai, maida ƙofar ɗakin yayi ya rufe, sai ya karaso gabanta ya durƙusa har ƙasa ya kama ƙafarta yayi mata kiss, tun daga kan ɗan yatsanta taji abu ya tsikareta har cikin gashin kanta, a take gashin jikinta ya tashi ba shiri ta rumtse ido. Hakan ya bashi damar luma babban farcen ƙafarta cikin bakinta ya tsotsa kamar mai shan sweet candy, ji tayi kamar ba zata iya bashi abunda yake buƙata a yanzu ba, kuma ba zata iya hanashi ba. Sai kawai ta miƙe tsayw da sauri duk da idonta a rufe yake, sai kawai taji ya rumgumeta yana ɗaukar numfashi. Zafin jikinsa ne ya rika ratsa nata jikin, a hankali ya ɗauketa ya kwantar saman gadon ya saka bakinsa cikin nata yana shafa fatar jikinta, tana ji tana gani ya tabata da kayan jikinta yana arba da chest ya sauke wani irin ajiyar zuciya sai ya kai hannu ya kai ya kashe wutar ɗakin, sannan zame nasa kayan bachin.

Sun makara gurin sallah asuba kasancewar basu yi bachi da wuri ba, more especially ma Namra da bachi be mata daɗi ba gaba ɗaya, da asubar ma sai da taimakonsa ta tashi azabar da taji a gurin Abdallah yafi wanda ta ji a darenta na farko da Asim, cikin ruwan zafi ya zaunar da ita ya riƙa gasa mata jiki sannan ya ciƙa mata buta ya riƙa mata tayi wankan tsarki, sannan ya naɗata cikin tawul suka fito, ba tare da shi ya ɗaura tawul ɗin ba kasancewar ɗaya ne na bathroom ɗinta, sai da ya aje ta saman gado sannan ya ɗauki rigar bachinsa ya ɗaura ya nufi ɗakinsa.

Da Hasbunallahu da Innalillahi ta unƙura ta sauka saman gadon ta buɗe wardrobe ta ɗauko doguwar riga ta koma ta zauna tana dantsar baki.
Sai ga Abdallah ya shigo ya ƙaraso kusa da ita da sauri ya riƙa rigar ya saka mata.

Bayan sun yi sallah ta koma saman gado ta kwanta, shi kuma ya buɗe ƙur'ane cikin wayarsa ya soma karatu, wannan karon be daɗe yana karatun ba, ya aje wayar ya koma bayan Namra ya kwanta ya rumgumeta. Wani irin daɗi yake ji for the first time in history ya kusanci halalinsa ciwon cikin da yake fama da shi yau ya kau, yana jin daɗi sosai Namra ta kai shi duniyar da be taɓa mafarkin zuwa ba, yaji daɗin ɗa be taɓa ji ba a rayuwarsa.

Basu farka ba sai da aka kawo musu abincin safe kamar jiya, sai dai yau kam basu karya ba sai sha biyu na rana bachi wahala Namra ta riƙa yi, tana farkawa ta fara zuba masa shagwaɓa tana narke masa a jiki, shi ko duk yabi ya susuce sai tarairaiyarta yake.

*** *** ***

Bayan an kwana biyu abubuwa sun ɗan laɓa Ummi ta shirya ta je gidan Hajiya Sadiya, tun lokacin da abun ya faru ta kasa natsuwa zuciyarta na nuna mata kamar akwai ƙamshin gaskiya a abunda Asim ya faɗa.

Ta yi sa'ar tararda ita gida, sai dai ba cikin yanayin jindaɗi da walwala ba. Sama-sama suka gaisa da Ummi tana wani noce kanta kamar mai jin kunya, Ummi na lura da ita amman sai tayi kamar ba ta kula ba ta ɗora da zancen da ya kawo ta.

“Na kasa natsuwa da maganar nan ne da yaron nan ya faɗa a faɗar Mai Martaba miye gaskiya a ciki?”

“Babu komai Zuwaira ƙarya ce yake min kinsan halin mutanen yau ka saka musu da alheri su maka sheri”

“Ɓana son ki ɓoye min komai Hajiya ni ƴar'uwarki ce, ko zaki ɓoyewa wani ba zaki ɓoye min ba, ba ni kaɗai naji wannan maganar ba amman nafi kowa damuwa, na san ko zai miki kazafi ba zai miki na wannan ba”

Jikin Hajiya Shafa ya mutu sosai tabbas wanda ke son ka ne kawai zai damu da kai, sai dai mi bata tunanin zata buɗe sirrinta a gurin da ake ganin ƙimarta.

“Gaskiya ne, amman bana son labarta miki komai daga abunda baki sani ba, rufe wannan sirrin zai fi buɗe sh alheri”

“Kina tunanin kamar zan labartawa wani abunda kika aikata ne?”

“Idan na labarta miki zaki daina ganina a mutun ne, kuma kwana kaɗan ya rage min a duniyar nan saboda sun faɗa min lokacin da zan mutu”

Hawaye sun soma zirya a kumatunta.

“Mu kaɗai muka rage, iyaye duka sun tafi idan ba mu kula da junan mu ba wa zai kula mana, zumuncin da kullawa daga kan mu zai fara sannan ƴaƴanmu su ɗauka”

“Ba zan iya labarta miki komai ba, saboda babu amfanin faɗa miki komai, nasan Allah ba zai yafe min ba”

“Innalillahi wa'inna ilaihi raji'un, shirka kika aikata Hajiya?”

“Ina ma shirka ce da zan iya tuba na gyara imani na kuma Allah ya yafe min, wannan fa? Allah baya yafe wani kan wani, na lalata da yawa na salwantar da rayuwar mutane da yawa cikin har da na ƴaƴana da miji na wallahi bata yi ba wallahi cul...”

Sai ta ƙasa ƙarasawa ta fashe da kuka. Ummu ta fashe komai duk da bata fili ta faɗa komai ba, jikin Ummi yayi sanyi sosai har ta rasa abunda zata ce mata jiki ba gwari ta tashi ta ɗauki jarka zata fice.

“Ai na faɗa miki faɗin bashi da fa'ida, zaki daina ganina a mutun ne ki riƙa ganina kamar wata dabba ko aljana”

“Ban daina ganinki a mutun ba Sadiya, kowa baya wuce kaddararsa, rayuwa tana zuwa mutun ne ta yadda Allah ya tsara masa da kuma yadda sheɗan ya kawata masa, zan kasance mai miki addu'ah da kuma rike sirrinki, sai dai ina baki shawara ki gyara tsakanin ki da Ubangijinki domin shi mai yawan gafara ne mai rahama”

Daga haka Ummi tasa kai ta fice zuciyarta cike da tausayin ƴar'uwarta. Fashewa Hajiya Sadiya tayi da kuka, tabbas ratuwa tana tafiya ne ta yadda Allah ya tsara da kuma son zuciya, da ace tayi haƙuri da bata shiga wannan rayuwar ba, saboda Allah ya kaddara zata samu abunda zata samu, sai dai ya danganta da imaninta da kuma gajin haƙurinta, abunda duk Allah ya rubuta ka same shi sai ka sameshi sai dai ya danganta da yadda mutun yayi haƙuri idan ka yi gajun haƙuri ya zo maka ta haram idan kuma ka yi haƙuri ya zo maka ta halal amman tabbas abunda Allah ya rubuta naka ne, naka ne no matter what...!
[8/7, 2:47 PM] Khadeeja Candy♥: UZAIR POV.

Be yarda an shiga kotun ba kamar yadda ita Yaamin ɗin ta so ganin ya ƙi ya bata takardar sakinta, tun da Ummu ta ga takardar tasa ya rubuta mata takardar sakin yana kuka ta aika mata, Uzair yana son Yasmin amman babu yadda ya iya tun da ta zaɓi rabuwa da shi, shi kanshi yanzu yasan babu wanda zai zauna da shi sai mahaifiyarsa, wata biyar da faruwar hakan wata lalurar ta sake samunshi, ta yoyon kashi a dubura, daman tun last year ya fara wannan abun maganin da yake sha'ane yasa abun tsaya masa, yanzu kan babu magani kuma ga zaman keke wanda ya zame mata jiki tun da kullum a nan yake zaune. A yanzu ne kowa ya ƙara tabbatar da gaskiyar abunda Namra ta faɗa.
Chapter 169 · 0% Book details