Sashe 95
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Qwararrin malamai masu ruqya suka samo akayi mata ruqya, inda nan take mugun aljanin dake jikinta ya bayya yana wata qara da kururuwar shi bazai fita ajikinta ba tunda tasa aka azabtar dashi, aka naqasa shi tare da illata masa rayuwa don haka shima bazai gusheba yana azabtar da ita acikin jiki ba har sai lokacin da ruhinta ya rabu da gangar jikinta, babu irin magiyar da ba'ayi masa ba amma yaqi don haka malaman sukaci gaba da yimata karatu ana watsa ma aljanin ruwan magani yana wata irin muguwar qara saboda zabar qonasa da akeyi har saida yaqone tas, nan take jikinta ya saki malaman suka yima ALLAH godiya daya basu nasarar qona aljanin batare daya naqasa taba, sannan suka bada maganukkan da za'a dinga bata tare da tabbatar masu da cewa in sha ALLAH tasamu lafiya musamman idan aka dage da kulawa wajen bata maganin.
Cikin iyawar ALLAH da aka dage wajen kula da bata maganin sai gashi tafara samun sauqi sosai, duk wasu kuwace kuwace da wasu caccanza halittarta da akeyi tadenayi, tadena bugu balle maqura, haka kuma tana iya gane duk wanda yazo wajenta maganace kad'ai bata iyayi, yanayin yanda idan Inna Bilkisu tashiga kaimata abinci ko bata magani take kuka hawaye nazuba a idanuwanta shike qara tabbatar da cewa tasamu lafiya, don kallo d'aya zakayi mata kasan cewa ba kukan komai ne takeyi ba illa na tarin nadama, don gaba d'aya cinta, shanta, kula da tsaftaceta duka ita keyi ita da yaranta su Aisha, musamman idan basa komai d'akinta duk suke zuwa azauna ayita fira saboda kada subarta cikin kad'aici, wani lokacin saidai taqura masu idanuwa tayita kallo batare data tanka masu ba, duk da aranta babu wanda take tunani take son tambayar Ina yake kamar d'anta ya nura amma babu bakin magana saidai tazauna tayita kuka Inna Bilkisu na faman rarrashinta da bata magana.
Haka baffa ma idan yazo ganinta, Babu abunda takeyi sai kuka wanda kukan ya tabbatar masa da cewa na nadamane takeyi don haka sai yanuna mata tadena damuwa, kamar yanda yafad'a mata ashekarun baya cewa yayafe mata duniya da lahira har yanzu hakanne aransa, Kuma yasa nusaiba ta shirya ranar sukaje tare ya gabatar mata da ita a matsayin matarsa tare da 'yarsa Rashida da har tafara tafiya, sannan yayi mata bayanin duk halin da d'anta Nuraddeen keciki saboda amatsayinta na mahaifiyarsa ta tayashi yimasa addu'a, ranar Yaya hawwa kwana tayi tana kuka azuciyarta tana roqon gafarar ALLAH da kuma yayewa d'anta halin da yake ciki, tana so ta tambayi Rashida matar d'anta amma ba halin haka domin bataga fuska ga kowa ba da zata iya tambaya, Babu mai d'auko mata zancenta ita kuma babu baki balle ta tambaya.
Su baffa Ali kuwa tamkar babusu acikin gidan don sau d'aya sukaje dubata, qarama muneera takan d'anje tadubota wani lokacin shima idan basa nan.
••• ••• •••
Rashida kuwa tuni antaka matakin manyan mata don tuni an takammala karatunta na jami'a aqarqashin kulawar Dr da mahaifinsa, tasha karatu sosai fiye da tunanin mai karatu a fannin law wato shari'a, yanayin yanda tamaida hankali sosai ga karatun yasa tasamu nasara acikin kowane mataki data taka, tanada wata baiwa tamusamman da ALLAH yabata wajen jajircewa ga dukkanin abunda tasa agaba wannane yasa take nasara acikin dukkanin al'amurranta, bayan ta kammala Dr yayi sha'awar sama mata aiki Amma sai dady yahana, acewarsa hakan badacewa bane tunda tanada aure kuma dole amartaba igiyar aurenta sai kuma idan kotu za'aje araba auren tunda har yanzu mijinta bai waiwayeta ba, hakan yasa Rashida tace tahaqura duk da tanada sha'awar yin aikin, Amma har yanzu qauna da soyayyar mijinta na kwance azuciyarta da bata tunanin zata iya rayuwa da wani idan bashi ba, tasha alwashin bazata koma wani auren ba koda hakan na nufin tarabu da mijinta kenan har abada domin gaba d'aya tadena sha'awar auren, don haka sai dady yabata kud'ad'e masu tsoka sosai tafara gudanar da business, acewarsa zaifi kyau ta dogara da kanta domin ba'asan halin rayuwa ba, sosai Rashida tamurje tayi kyau tazama 'yar gayu, idan kaganta bazaka tab'a cewa wai Rashidar nance ta qauyen yarimawa matar malan nura ba.
Ana haka ranar labari ya iso mata cewa ai su Nuraddeen sun dad'e da kammala karatunsu da sukaje yi tun shekarun baya amma shi yaqi amincewa yadawo, zamowarsa qwarare a fannin daya karanta namasu fama da matsalar neorology da gaba d'aya qasar basu tab'a samun d'aliba mai hazaqa kamar saba yasa qasar tariqesa har tabashi goyon baya d'ari bisa d'ari bisa muradinsa da kuma ra'ayinsa, nan take suka bashi aiki tare da yanka masa albashi mai tsoka, ayanayin da yake aciki lokacin koda bazasu bashi komai ba yafi son ya zauna acan qasar fiye da yadawo, da gwamnatin jahar tasu tanemi tsaurara al_amarin qasar ta d'auko maqudan kud'i tabasu, kasancewar yanda qasar tamu idonta yariga ya bud'e wajen ansan rashawa da cin hanci da Kuma rashin sanin ciwon Kai ya sukayi mui basu koma tada zancenba, baffa yayi kuka da baqincikin abun sosai amma daga baya ya haqura yaci gaba da addu'a tare da yaqini akan ko yaushene zai waiwayesu, Yaya hawwa ma duk da bata um balle u'um aranta tana yimasa addu'a tare da fatar ALLAH yadawo dashi kafin ta ALLAH takasance akanta, wannan labari ya matuqar girgiza Rashida duk da aqasan zuciyarta bata gamsu cewa zaiyi hakan ba sai indai akwai wani abu aqasa da bata sani ba, amma koma meye tayi alqawarin zata zauna zaman jiransa komai daren dad'ewa,
kwatsam ranar tana kallon BBC news taga ana fira da wani likita mazaunin qasar malesia amma haifaffen d'an qasar Nigeria ne, qura masa idanuwa tayi saboda ganin yanda yake matuqar kama da habibynta amma azuciyarta sai tace shi wannan yafi habibynta qiba da kuma haske sosai asalima daka kallesa kaga d'an gayu wanda hutu ya zauna masa ajiki, badon ma yanayin haskensa dana mutanen can akwai banbanci ba da bazaka tab'a cewa shi ba d'an qasar bane, tana wannan tunanin ne taji ana tambayarsa sunansa...
Qara volume d'in tv tayi had'e da juyowa tana kallon yaransu Dr dake zaune suna wasa wato (walida da sultan) wud'anda aka haifa bayansu shahid da Shahida, walida ita ke bimusu twins sunan ammie ne da taci shiyasa ake kiranta waleeda sai sultan shi kuma sunan dady ne aka saka masa ana kiransa da sultan, tace masu suyi shiru, gabanta ne yafad'i jin da tayi likitan yace
Sunana...
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___69💎
Musamman acikin rayuwar Rashida da mahaifiyarta da idan kazauna kayi nazari zaka fahimci dalilin daya hana Rashida yin karatu tace aure take so har ta auri Nuraddeen mahaifiyarsa ta turo mata aljanu suka d'auketa suka kawota garin borno, har hakan taja iyayenta suka baro garinsu cikin qaddarawar ALLAH kuma aka sake had'asu gari d'aya da inda 'yarsu take kuma ta ALLAH tazo ta afku akan mahaifinta da aka tsaro cewa nanne qasar da za'a rufesa, don bayan umma takammala takaba sai dady yasake bijirowa da buqatar d'ansa akan yana son Rashida ta tsaya anan taci gaba da karatu har lokacin da ALLAH zai dawo da mijinta, badon su baba balarabe naso ba suka sake amince masa akaro na biyu bisa sharad'in duk lokacin da mijin nata yadawo dole zata ajiye karatun takoma hannunsu don su mayar masa da ita, wannan dalilin yasa itama umma tace bazata komaba zata zauna da 'yarta don itama tabata tata gudun mawa wajen cikawa baba burinsa naganin tayi karatu mai zurfi kamar yanda yaso, kasancewar tanada 'yancin kanta yasa babu wanda ya tilasta mata akan sai takoma suka bisu da fatan alkhairi
Cikin sati biyu Dr nura ya ida kammala shireshiren komawarta makarantar tare da sama mata Mai lesson na musamman da zai taimaka mata don j.s.s 3 yace akaita duk da kuwa qoqarinta bai kai can ba, nan take tafara karatu ka in da na'in cikin jajircewa da qaunar cikawa mahaifinta burinsa,
Ammie kuwa tuni ta dakatar da umma batun aikin da takeyi mata tasa aka samo mata wata sai ya zamana umma bata aikin komai agidan inba kula da gyara shiyar da suke ba da kwanciya don ko girki ammie kesa ana kaimasu nasu daga sashenta idan andafa, dady kuwa akoda yaushe cikin kulawa dasu da yimasu hidima yake, kwatsam ranar yasami ammie da zancen yana son ya auri umma saboda shidai yana tsananin tausayinta aransa don tunda baba yarasu har yanzu takasa komawa daidai, kuma shi agani sa idan yayi hakan yiyi jahadi sosai tunda batawuce yin aure ba to baiga amfanin tazauna ahaka ba, asalima yana tunanin idan har tanada sha'awar yin aure Wanda zai iya damqawa amanarta kuma yariqeta hannnu biyu, hakan yasa azuciyarsa yaji ya amince d'ari bisa d'ari don tabbatar daya riqe amanarsu hannu biyu kamar yanda ya d'auka, zuciya batada qashi kuma shi kishi gaskiya ne don haka awannan lokacin ammie sai taji badad'i aranta amma saita danne zuciyarta tabashi goyon baya tare da qarfafa masa wajen aikata hakan,
Kwana biyu tayi tunda dady yayi maganar bata barin su had'u da umma saboda abunda takeji nataso mata aqasan zuciya saboda kada tayi abunda ba daidai ba, daga qarshe kuma tasaki taroqi ALLAH yasa hakan shiyafi zama alkhairi,
Hajia nafeesa kuwa da taji Babu irin maseefar da batayi ba da habaice habaice tun umma batasan abunda kefaruwa ba don bai riga ya sanar da ita ba har tasani, ta matuqar girgiza had'e da nuna qin amincewarta amma ammie tayita lurar da ita da lallashinta har saida ta amince, ba'a wata samu matsala ta b'angaren 'yan uwanta dana baba ba sboda ganin dattako da cancantar dady suma suka amince, nan take dady yasa aka rushe sashen da take da wasu wurare cikin gidan itama aka fitar mata da part d'inta abunka ga mai arziqi cikin sati biyu aka kammala komai har d'aurin aure ta tare abinta,
Cikin iyawar ALLAH da aka dage wajen kula da bata maganin sai gashi tafara samun sauqi sosai, duk wasu kuwace kuwace da wasu caccanza halittarta da akeyi tadenayi, tadena bugu balle maqura, haka kuma tana iya gane duk wanda yazo wajenta maganace kad'ai bata iyayi, yanayin yanda idan Inna Bilkisu tashiga kaimata abinci ko bata magani take kuka hawaye nazuba a idanuwanta shike qara tabbatar da cewa tasamu lafiya, don kallo d'aya zakayi mata kasan cewa ba kukan komai ne takeyi ba illa na tarin nadama, don gaba d'aya cinta, shanta, kula da tsaftaceta duka ita keyi ita da yaranta su Aisha, musamman idan basa komai d'akinta duk suke zuwa azauna ayita fira saboda kada subarta cikin kad'aici, wani lokacin saidai taqura masu idanuwa tayita kallo batare data tanka masu ba, duk da aranta babu wanda take tunani take son tambayar Ina yake kamar d'anta ya nura amma babu bakin magana saidai tazauna tayita kuka Inna Bilkisu na faman rarrashinta da bata magana.
Haka baffa ma idan yazo ganinta, Babu abunda takeyi sai kuka wanda kukan ya tabbatar masa da cewa na nadamane takeyi don haka sai yanuna mata tadena damuwa, kamar yanda yafad'a mata ashekarun baya cewa yayafe mata duniya da lahira har yanzu hakanne aransa, Kuma yasa nusaiba ta shirya ranar sukaje tare ya gabatar mata da ita a matsayin matarsa tare da 'yarsa Rashida da har tafara tafiya, sannan yayi mata bayanin duk halin da d'anta Nuraddeen keciki saboda amatsayinta na mahaifiyarsa ta tayashi yimasa addu'a, ranar Yaya hawwa kwana tayi tana kuka azuciyarta tana roqon gafarar ALLAH da kuma yayewa d'anta halin da yake ciki, tana so ta tambayi Rashida matar d'anta amma ba halin haka domin bataga fuska ga kowa ba da zata iya tambaya, Babu mai d'auko mata zancenta ita kuma babu baki balle ta tambaya.
Su baffa Ali kuwa tamkar babusu acikin gidan don sau d'aya sukaje dubata, qarama muneera takan d'anje tadubota wani lokacin shima idan basa nan.
••• ••• •••
Rashida kuwa tuni antaka matakin manyan mata don tuni an takammala karatunta na jami'a aqarqashin kulawar Dr da mahaifinsa, tasha karatu sosai fiye da tunanin mai karatu a fannin law wato shari'a, yanayin yanda tamaida hankali sosai ga karatun yasa tasamu nasara acikin kowane mataki data taka, tanada wata baiwa tamusamman da ALLAH yabata wajen jajircewa ga dukkanin abunda tasa agaba wannane yasa take nasara acikin dukkanin al'amurranta, bayan ta kammala Dr yayi sha'awar sama mata aiki Amma sai dady yahana, acewarsa hakan badacewa bane tunda tanada aure kuma dole amartaba igiyar aurenta sai kuma idan kotu za'aje araba auren tunda har yanzu mijinta bai waiwayeta ba, hakan yasa Rashida tace tahaqura duk da tanada sha'awar yin aikin, Amma har yanzu qauna da soyayyar mijinta na kwance azuciyarta da bata tunanin zata iya rayuwa da wani idan bashi ba, tasha alwashin bazata koma wani auren ba koda hakan na nufin tarabu da mijinta kenan har abada domin gaba d'aya tadena sha'awar auren, don haka sai dady yabata kud'ad'e masu tsoka sosai tafara gudanar da business, acewarsa zaifi kyau ta dogara da kanta domin ba'asan halin rayuwa ba, sosai Rashida tamurje tayi kyau tazama 'yar gayu, idan kaganta bazaka tab'a cewa wai Rashidar nance ta qauyen yarimawa matar malan nura ba.
Ana haka ranar labari ya iso mata cewa ai su Nuraddeen sun dad'e da kammala karatunsu da sukaje yi tun shekarun baya amma shi yaqi amincewa yadawo, zamowarsa qwarare a fannin daya karanta namasu fama da matsalar neorology da gaba d'aya qasar basu tab'a samun d'aliba mai hazaqa kamar saba yasa qasar tariqesa har tabashi goyon baya d'ari bisa d'ari bisa muradinsa da kuma ra'ayinsa, nan take suka bashi aiki tare da yanka masa albashi mai tsoka, ayanayin da yake aciki lokacin koda bazasu bashi komai ba yafi son ya zauna acan qasar fiye da yadawo, da gwamnatin jahar tasu tanemi tsaurara al_amarin qasar ta d'auko maqudan kud'i tabasu, kasancewar yanda qasar tamu idonta yariga ya bud'e wajen ansan rashawa da cin hanci da Kuma rashin sanin ciwon Kai ya sukayi mui basu koma tada zancenba, baffa yayi kuka da baqincikin abun sosai amma daga baya ya haqura yaci gaba da addu'a tare da yaqini akan ko yaushene zai waiwayesu, Yaya hawwa ma duk da bata um balle u'um aranta tana yimasa addu'a tare da fatar ALLAH yadawo dashi kafin ta ALLAH takasance akanta, wannan labari ya matuqar girgiza Rashida duk da aqasan zuciyarta bata gamsu cewa zaiyi hakan ba sai indai akwai wani abu aqasa da bata sani ba, amma koma meye tayi alqawarin zata zauna zaman jiransa komai daren dad'ewa,
kwatsam ranar tana kallon BBC news taga ana fira da wani likita mazaunin qasar malesia amma haifaffen d'an qasar Nigeria ne, qura masa idanuwa tayi saboda ganin yanda yake matuqar kama da habibynta amma azuciyarta sai tace shi wannan yafi habibynta qiba da kuma haske sosai asalima daka kallesa kaga d'an gayu wanda hutu ya zauna masa ajiki, badon ma yanayin haskensa dana mutanen can akwai banbanci ba da bazaka tab'a cewa shi ba d'an qasar bane, tana wannan tunanin ne taji ana tambayarsa sunansa...
Qara volume d'in tv tayi had'e da juyowa tana kallon yaransu Dr dake zaune suna wasa wato (walida da sultan) wud'anda aka haifa bayansu shahid da Shahida, walida ita ke bimusu twins sunan ammie ne da taci shiyasa ake kiranta waleeda sai sultan shi kuma sunan dady ne aka saka masa ana kiransa da sultan, tace masu suyi shiru, gabanta ne yafad'i jin da tayi likitan yace
Sunana...
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___69💎
Musamman acikin rayuwar Rashida da mahaifiyarta da idan kazauna kayi nazari zaka fahimci dalilin daya hana Rashida yin karatu tace aure take so har ta auri Nuraddeen mahaifiyarsa ta turo mata aljanu suka d'auketa suka kawota garin borno, har hakan taja iyayenta suka baro garinsu cikin qaddarawar ALLAH kuma aka sake had'asu gari d'aya da inda 'yarsu take kuma ta ALLAH tazo ta afku akan mahaifinta da aka tsaro cewa nanne qasar da za'a rufesa, don bayan umma takammala takaba sai dady yasake bijirowa da buqatar d'ansa akan yana son Rashida ta tsaya anan taci gaba da karatu har lokacin da ALLAH zai dawo da mijinta, badon su baba balarabe naso ba suka sake amince masa akaro na biyu bisa sharad'in duk lokacin da mijin nata yadawo dole zata ajiye karatun takoma hannunsu don su mayar masa da ita, wannan dalilin yasa itama umma tace bazata komaba zata zauna da 'yarta don itama tabata tata gudun mawa wajen cikawa baba burinsa naganin tayi karatu mai zurfi kamar yanda yaso, kasancewar tanada 'yancin kanta yasa babu wanda ya tilasta mata akan sai takoma suka bisu da fatan alkhairi
Cikin sati biyu Dr nura ya ida kammala shireshiren komawarta makarantar tare da sama mata Mai lesson na musamman da zai taimaka mata don j.s.s 3 yace akaita duk da kuwa qoqarinta bai kai can ba, nan take tafara karatu ka in da na'in cikin jajircewa da qaunar cikawa mahaifinta burinsa,
Ammie kuwa tuni ta dakatar da umma batun aikin da takeyi mata tasa aka samo mata wata sai ya zamana umma bata aikin komai agidan inba kula da gyara shiyar da suke ba da kwanciya don ko girki ammie kesa ana kaimasu nasu daga sashenta idan andafa, dady kuwa akoda yaushe cikin kulawa dasu da yimasu hidima yake, kwatsam ranar yasami ammie da zancen yana son ya auri umma saboda shidai yana tsananin tausayinta aransa don tunda baba yarasu har yanzu takasa komawa daidai, kuma shi agani sa idan yayi hakan yiyi jahadi sosai tunda batawuce yin aure ba to baiga amfanin tazauna ahaka ba, asalima yana tunanin idan har tanada sha'awar yin aure Wanda zai iya damqawa amanarta kuma yariqeta hannnu biyu, hakan yasa azuciyarsa yaji ya amince d'ari bisa d'ari don tabbatar daya riqe amanarsu hannu biyu kamar yanda ya d'auka, zuciya batada qashi kuma shi kishi gaskiya ne don haka awannan lokacin ammie sai taji badad'i aranta amma saita danne zuciyarta tabashi goyon baya tare da qarfafa masa wajen aikata hakan,
Kwana biyu tayi tunda dady yayi maganar bata barin su had'u da umma saboda abunda takeji nataso mata aqasan zuciya saboda kada tayi abunda ba daidai ba, daga qarshe kuma tasaki taroqi ALLAH yasa hakan shiyafi zama alkhairi,
Hajia nafeesa kuwa da taji Babu irin maseefar da batayi ba da habaice habaice tun umma batasan abunda kefaruwa ba don bai riga ya sanar da ita ba har tasani, ta matuqar girgiza had'e da nuna qin amincewarta amma ammie tayita lurar da ita da lallashinta har saida ta amince, ba'a wata samu matsala ta b'angaren 'yan uwanta dana baba ba sboda ganin dattako da cancantar dady suma suka amince, nan take dady yasa aka rushe sashen da take da wasu wurare cikin gidan itama aka fitar mata da part d'inta abunka ga mai arziqi cikin sati biyu aka kammala komai har d'aurin aure ta tare abinta,