Sashe 47
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wata ajiyar zuciya yayi had'e da cewa. "Habibty babu b'oyo a tsakninmu domin kin zama ni nazama ke, nayi qoqari wajen ganin ban bari yanayin da nake ciki ba yayi tasirin bayyana a fuskata har kika fahimta, amma tsantsar kulawarki agareni yasa hakan ta gagara, bansan yau meke faruwa ba tun safe nake jin yanayina daban duk babu dad'i ga wata irin fad'uwar gaba dake damuna, addu'a nakeyi amma sai qara tsananta abun keyi narasa ya zanyi habibty, cikin kwantar da kai da sigar rarrashi tafara yimasa magana cikin sanyin murya tace.
"Haba Nuraddeen, hasken idaniyata, zuciyata da kuma ilahirin gangar jikina, Kai kuwa meye zai tayar maka da hankali bayan kasan kanada ALLAHnka akoda yaushe kuma yana tare da kai, me zaka jiwa tsoro aduniya kai dake tare da sa albarka iyayenka, me kake shakku acikin rayuwarka bayan kana da yaqini akan zamu kasance atare, don ALLAH kadena fargaba akan komai koda kuwa wani abunne zai sameka ko kuma ya sameni, natabbata cewa tsantsar imaninmu da miqa wuya ga ALLAH shine kan iyasa ajarabcemu, muzama masu juriya cikin al-amurranmu alokacin da wani abu kenema ya gitto mana cikin rayuwa, sai musamu kanmu masu riskar ubangijinmu amadakata kyakkyawa, kacire komai aranka in Sha ALLAH babu abunda zai faru, nasan harda tunanin haihuwarnan yasa kakejin haka, to kasanyawa ranka salama in sha ALLAH zan sauka lafiya kuma zan haifa maka chuluv d'inkacikin qoshin lafiya kaji ko" taqare maganar tana sakar masa kiss ta ko ina afuskarsa har da saman tsinin hancinsa, cikin dariya ya rungumeta shima yana sumbatar goshinta yace.
"Nagodewa ALLAH daya sanya cikakkiyar natsuwata a hannunki, ALLAH yayi maki albarka yasa kigama da duniya lafiya, nayarda da shawarwarinki da kuma duk tsarin da ALLAH yayi mani arayuwa, ALLAH kasanya farinciki ya zamo cikar gurbin yanayin da nake ji."
"Amin habibynah jarumin mazan duk duniya."
Karan hancinta yaja tare da lakatar kuncinta yace.
"Abaki kenan amma idan nace ingwada jarumtar tawa yanzu ai bazaki yarda ba, chuluv d'innan nawa naga nema yake tun kafin yazo duniya yafara takuramin."
"Karkai masa sheri domin Babu ruwansa, habibtynka ce kawai keyi maka rowa saboda nauyin da tayi amma yau bazata yimaka ba matuqar kanada buqata akanta." Tayi hakanne saboda ta tabbatar da tagusar masa da damuwarta amma ita tunda cikinta yashiga wata na tara takejin wahalar kwanciya da ita, hakan yasa shima yadena takura mata.
Cike da farinciki ya mirgino fuskarsa na kallon tata yace. "Da gaske habibtyn habiby zaki iya jurewa?."
Kad'a masa kai tayi alamar ta tabbatar da hakan, cikin dubaru da tausayi yafara sarrafata ta hanyar da yasan bazata wahala ba har ya biya buqatarsa, tun kafin yagama taji mararata na murd'a mata ga wani ciwon baya da taji yarufeta amma saboda qarfin hali da kwad'ayin samun natsuwarsa yasa tajure har saida yagama.
"Habibty tashi muyi wanka." Yafad'a yana qoqarin saukowa saman gadon, Sai data cije baki cikin tsananin zafin da takeji tace.
"Kaje kafarayi habiby daqyar idan zan iya yanzu saboda marata namun zafi."
"Yi haquri habibty duk nine najawo hakan, Bari nad'aukeki sai muyo ko?."
"A'a kafara zuwa kayi, idan kafito ko arwala ce nasamu nayi kafin asubar tunda annabi ya halarta yin hakan."
Miqewa yayi har ya aza qafarsa zai shiga sai kuma yadawo had'e da sumbatar goshinta yace.
"Ina matuqar sonki da qaunarki habibty and I dont want to loose you any more in my life, be couse you're my everything, if I say everything I mean everything including my entire life, I love you for ever and ever and ever."
Cikin wani yanayi da ita kad'ai tasan ya takeji tayi masa murmushi tare da cewa.
"me too all I have."
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[8/17, 10:19] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
😭😭 _THE MOST BREAKING HEART & HEART TOUCHING PART OF THE BOOK_💔💔
Page___36💎
Sake miqewa yayi ya nufi toilet d'in bakisa d'auke da addu'a ita kuma ta lumshe idanuwanta tana jin wani irin azababben bacci na son d'aukarta, a wannan lokacinne madubin boka bargaji ya nuna masa cewa Rashida bata cikin tsarki, nan take yafara surqullensa yana turo mata miyagun aljanu masu matuqar qarfi, wani iskane yataso da qarfi cikin d'akin da sauri Rashida tafarko daga nannauyan baccin daya soma d'aukarta tana cije baki, kan kace me tuni tafara ganin duniyar na juya mata, qoqarin kama addu'o'i tafarayi abakinta amma duk wacce tajawo saita kucce mata, wasu
Halittu tafara gani cikin iskan daya mamaye gabanta suna nufato inda take kowane da kalar sigarsa suna qoqarin illatata amma qarfin addu'o'in da takeyi ya shamakance tsakaninta dasu, hakan yasa suka gagara yimata komai saboda aduk lokacin da suka tunkarota wani irin gilashi mai qarfi suke ganin ya shiga tsakaninsu da ita, basu dena tsorata taba ita ma batadena karanto addu'o'in da suke bakinta ba har saida azabar ciwon da take ji ya tsanantar mata, gaba d'aya tarud'e tashiga tashin hankali, wani irin yanayi take jin kanta aciki wanda tunda aka haifeta bata tab'a jin kanta acikiba, yanayine da kallo d'aya zakayi mata kasan cewa naqudace ta taso mata adaidai wannan lokacin, tun tana jurewa har tafara gazawa idanuwanta suka fara zubarda k'walla tana kiran "ALLAH, ALLAH." don alokacin iya shi kad'aine bakinta ke iya furtawa.
Ganin duk aljannun da bargaji keturawa sun kasa nasara yasa yakira wani mugun shed'anin aljani wanda aduk lokacin da aiki yayi masa tsanani ko yake nema ya gagareshi shi yake turawa kuma cikin ikon ALLAH zasuyi nasara saboda ALLAH ya riga daya sakar masu talala, cikin wani qamari da girgiza ya dumfaro Rashida da alokacin bata iya furta komai saboda azabar naquda data rufeta, wani surqulle boka bargaji ya sakeyi yanda idanuwan Rashida zasu bud'e, tun tana kwance saman gadon har tajid'o dafe da cikinta alokacin aljanin ya bayyana da wata irin mummunar siffa agabanta nan take ta some wajen ba tare data koma sanin inda take ba, duk iya abunda boka bargaji zai iyayi shida shed'anun dake taimaka masa wajen ganin ankawar mata da hankali ko mugun sammun da akayi mata yayi tasiri akanta sunyi amma cikin ikon ALLAH da nuna qarfin addu'a hakan ya cutara, nasara d'aya sukayi shine d'auketa da akayi akabar garin da ita, sanadiyar hakan aljanin ya dinga buga Rashida a jikin itatuwa yana wurgi da ita bisa duwatsuna, yamatuqar fusata ganin yanda yakasa aiwatar da aikin uban gidansa akanta Wanda wannan dalilinne yasa saida y azabtar da ita sannan ya Kai ya jefar inda suke sa ran bazata tab'a rayuwa ba kafin safe.
••• ••• •••
A 'ban garen Nuraddeen kuwa yana fitowa wanka riqe da d'an qaramin towel yana tsane ruwa akansa yace. "Habibty ki daure kitashi muje intayaki kiyo wankan nan, nasan yanda kika tsani kwana cikin irin wannan halin na janaba baccin bazai yimaki dad'i ba idan kikayi kwanciyarki a haka, gashi biyu har da rabi nadare ya somayi nasan lokacin tashinki shima yakusayi tunda ukku takusa. Pls daure ki tashi kinji?"
Yaqare maganar had'e da juyowa yakai kalonsa inda take kwance, gabansa ne yayi mugun fad'uwa da sauri ya nufi inda yabarta kwance yana jaye mayafin da suke lullub'ewa don gaskata abunda idanuwansa kefad'a masa, a firgice yaja baya ganin bata wajen kwance da sauri ya nufi falo cike da fargaba amma ga mamakinsa nan d'in ma bata nan, kasa gasgata kansa yayi ya dinga d'add'aga pilows d'in kujeru da gefe gefen kujera cikin tashin hankali gabansa na bugawa da sauri da sauri, curtains d'in tagogi falon ya shiga d'ad'd'agewa yana kiran sunanta, babban taahin hankalinsa ma qofar falon daya gani kulle Wanda yatabbatar masa daba fita tayi ba, da gudu yakoma uwar d'akan yana rerrega qarqashin gado da bayan wardrobe yana sake kiran sunanta da qarfi, bud'e qofar toilet d'insu yayi yaqara shiga yana dudubata har bayan gambu kafin ya fito jikinsa na rawa yabud'e d'akin gaba d'aya, gaba d'aya ya manta darene haka yadinga kiran sunanta yana bud'e qofar kitchen,
Jin qarara muryarsa da baffa Usman yayi yana kiran sunan matarsa yasa shi fitowa da sauri sanin halin haihuwar da a ciki ko yau ko gebe, "Nuraddeen lafiya.?" Baffa Usman yashiga bubbuga qofar shiyar tasa yana tambayarsa.
Sai a sannan Nuraddeen yanufo wajen da sauri yabud'e k'ofar daidai lokacin shima Baffa yafito, tare suka had'a baki shida baffa Usman lokacin daya bud'e qofar suna tambayarsa ko lafiya?.
"Baffa Rashida!."
"Me yasamu Rashidar?" baffa yatambayesa firgice ganin yanda yaga hankalinsa atashe,
"Baffa ban ganeta ba..." Kafin ya rufe baki a tsorace baffa yatura kansa cikin shiyar baffa Usman na biye dashi yana fad'in "kamar ya baka ganeta ba, ita tsinken allurace da zaka nemeta cikin d'akin kuna tare k'arasa?."
Bayansu yabiyo tare dayin gaba yana fad'in "wlh baffa yanzu nabarta anan kwance nikuma nashiga in watso ruwa koda nafito ban ganeta banganta ba, dube dube suka shigayi suna leqe leqen cikin d'akin cike da mamaki,
Tare suka fito da fitillu a hannunsa suna dudduba cikin gidan amma babu alamun Rashida balle mafarinta,
"Innalillahi wa'inna ilaihirrajiuun, Inna lillahi wa'inna ilaihirrajiuun.." Nuraddeen yashiga fad'i yanajin kansa na jujjuya masa,
"Baffa nashiga uku, dama yau jikina nafad'amun wani abu zai faru dani, baffa ina Rashida zata shiga awannan cikin tsohon daren ba tare dana sani ba?, Wlh baffa akwai abunda ke faruwa ba daidai ba."
"Nuradden ka kwantar da hankalinka za'a ganeta, abun tambayar a ina tashiga?"
"Shine tambayar baffa, Kuma ko Ina akulle nagansa kamar yanda nabarsa, baffa kataimakeni inajin tsoro kada acutar mani da ita."
Nuraddeen yafad'a yana goge hawayen da suka fara yimasa kwaranya a idanuwa, ko Ina na cikin gidan su baffa suka shiga zazzagayawa harda Inna Bilkisu data farko lokacin hankalinta atashe jin abunda ke faruwa, d'akuna tashiga bi tana tambaya jikinta duk amace har zuwa wancan d'ayan b'angaren 'yan uwansu dake cikin gidan amma amsar d'aya ce, ba'a ganta ba!.
"Haba Nuraddeen, hasken idaniyata, zuciyata da kuma ilahirin gangar jikina, Kai kuwa meye zai tayar maka da hankali bayan kasan kanada ALLAHnka akoda yaushe kuma yana tare da kai, me zaka jiwa tsoro aduniya kai dake tare da sa albarka iyayenka, me kake shakku acikin rayuwarka bayan kana da yaqini akan zamu kasance atare, don ALLAH kadena fargaba akan komai koda kuwa wani abunne zai sameka ko kuma ya sameni, natabbata cewa tsantsar imaninmu da miqa wuya ga ALLAH shine kan iyasa ajarabcemu, muzama masu juriya cikin al-amurranmu alokacin da wani abu kenema ya gitto mana cikin rayuwa, sai musamu kanmu masu riskar ubangijinmu amadakata kyakkyawa, kacire komai aranka in Sha ALLAH babu abunda zai faru, nasan harda tunanin haihuwarnan yasa kakejin haka, to kasanyawa ranka salama in sha ALLAH zan sauka lafiya kuma zan haifa maka chuluv d'inkacikin qoshin lafiya kaji ko" taqare maganar tana sakar masa kiss ta ko ina afuskarsa har da saman tsinin hancinsa, cikin dariya ya rungumeta shima yana sumbatar goshinta yace.
"Nagodewa ALLAH daya sanya cikakkiyar natsuwata a hannunki, ALLAH yayi maki albarka yasa kigama da duniya lafiya, nayarda da shawarwarinki da kuma duk tsarin da ALLAH yayi mani arayuwa, ALLAH kasanya farinciki ya zamo cikar gurbin yanayin da nake ji."
"Amin habibynah jarumin mazan duk duniya."
Karan hancinta yaja tare da lakatar kuncinta yace.
"Abaki kenan amma idan nace ingwada jarumtar tawa yanzu ai bazaki yarda ba, chuluv d'innan nawa naga nema yake tun kafin yazo duniya yafara takuramin."
"Karkai masa sheri domin Babu ruwansa, habibtynka ce kawai keyi maka rowa saboda nauyin da tayi amma yau bazata yimaka ba matuqar kanada buqata akanta." Tayi hakanne saboda ta tabbatar da tagusar masa da damuwarta amma ita tunda cikinta yashiga wata na tara takejin wahalar kwanciya da ita, hakan yasa shima yadena takura mata.
Cike da farinciki ya mirgino fuskarsa na kallon tata yace. "Da gaske habibtyn habiby zaki iya jurewa?."
Kad'a masa kai tayi alamar ta tabbatar da hakan, cikin dubaru da tausayi yafara sarrafata ta hanyar da yasan bazata wahala ba har ya biya buqatarsa, tun kafin yagama taji mararata na murd'a mata ga wani ciwon baya da taji yarufeta amma saboda qarfin hali da kwad'ayin samun natsuwarsa yasa tajure har saida yagama.
"Habibty tashi muyi wanka." Yafad'a yana qoqarin saukowa saman gadon, Sai data cije baki cikin tsananin zafin da takeji tace.
"Kaje kafarayi habiby daqyar idan zan iya yanzu saboda marata namun zafi."
"Yi haquri habibty duk nine najawo hakan, Bari nad'aukeki sai muyo ko?."
"A'a kafara zuwa kayi, idan kafito ko arwala ce nasamu nayi kafin asubar tunda annabi ya halarta yin hakan."
Miqewa yayi har ya aza qafarsa zai shiga sai kuma yadawo had'e da sumbatar goshinta yace.
"Ina matuqar sonki da qaunarki habibty and I dont want to loose you any more in my life, be couse you're my everything, if I say everything I mean everything including my entire life, I love you for ever and ever and ever."
Cikin wani yanayi da ita kad'ai tasan ya takeji tayi masa murmushi tare da cewa.
"me too all I have."
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[8/17, 10:19] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
😭😭 _THE MOST BREAKING HEART & HEART TOUCHING PART OF THE BOOK_💔💔
Page___36💎
Sake miqewa yayi ya nufi toilet d'in bakisa d'auke da addu'a ita kuma ta lumshe idanuwanta tana jin wani irin azababben bacci na son d'aukarta, a wannan lokacinne madubin boka bargaji ya nuna masa cewa Rashida bata cikin tsarki, nan take yafara surqullensa yana turo mata miyagun aljanu masu matuqar qarfi, wani iskane yataso da qarfi cikin d'akin da sauri Rashida tafarko daga nannauyan baccin daya soma d'aukarta tana cije baki, kan kace me tuni tafara ganin duniyar na juya mata, qoqarin kama addu'o'i tafarayi abakinta amma duk wacce tajawo saita kucce mata, wasu
Halittu tafara gani cikin iskan daya mamaye gabanta suna nufato inda take kowane da kalar sigarsa suna qoqarin illatata amma qarfin addu'o'in da takeyi ya shamakance tsakaninta dasu, hakan yasa suka gagara yimata komai saboda aduk lokacin da suka tunkarota wani irin gilashi mai qarfi suke ganin ya shiga tsakaninsu da ita, basu dena tsorata taba ita ma batadena karanto addu'o'in da suke bakinta ba har saida azabar ciwon da take ji ya tsanantar mata, gaba d'aya tarud'e tashiga tashin hankali, wani irin yanayi take jin kanta aciki wanda tunda aka haifeta bata tab'a jin kanta acikiba, yanayine da kallo d'aya zakayi mata kasan cewa naqudace ta taso mata adaidai wannan lokacin, tun tana jurewa har tafara gazawa idanuwanta suka fara zubarda k'walla tana kiran "ALLAH, ALLAH." don alokacin iya shi kad'aine bakinta ke iya furtawa.
Ganin duk aljannun da bargaji keturawa sun kasa nasara yasa yakira wani mugun shed'anin aljani wanda aduk lokacin da aiki yayi masa tsanani ko yake nema ya gagareshi shi yake turawa kuma cikin ikon ALLAH zasuyi nasara saboda ALLAH ya riga daya sakar masu talala, cikin wani qamari da girgiza ya dumfaro Rashida da alokacin bata iya furta komai saboda azabar naquda data rufeta, wani surqulle boka bargaji ya sakeyi yanda idanuwan Rashida zasu bud'e, tun tana kwance saman gadon har tajid'o dafe da cikinta alokacin aljanin ya bayyana da wata irin mummunar siffa agabanta nan take ta some wajen ba tare data koma sanin inda take ba, duk iya abunda boka bargaji zai iyayi shida shed'anun dake taimaka masa wajen ganin ankawar mata da hankali ko mugun sammun da akayi mata yayi tasiri akanta sunyi amma cikin ikon ALLAH da nuna qarfin addu'a hakan ya cutara, nasara d'aya sukayi shine d'auketa da akayi akabar garin da ita, sanadiyar hakan aljanin ya dinga buga Rashida a jikin itatuwa yana wurgi da ita bisa duwatsuna, yamatuqar fusata ganin yanda yakasa aiwatar da aikin uban gidansa akanta Wanda wannan dalilinne yasa saida y azabtar da ita sannan ya Kai ya jefar inda suke sa ran bazata tab'a rayuwa ba kafin safe.
••• ••• •••
A 'ban garen Nuraddeen kuwa yana fitowa wanka riqe da d'an qaramin towel yana tsane ruwa akansa yace. "Habibty ki daure kitashi muje intayaki kiyo wankan nan, nasan yanda kika tsani kwana cikin irin wannan halin na janaba baccin bazai yimaki dad'i ba idan kikayi kwanciyarki a haka, gashi biyu har da rabi nadare ya somayi nasan lokacin tashinki shima yakusayi tunda ukku takusa. Pls daure ki tashi kinji?"
Yaqare maganar had'e da juyowa yakai kalonsa inda take kwance, gabansa ne yayi mugun fad'uwa da sauri ya nufi inda yabarta kwance yana jaye mayafin da suke lullub'ewa don gaskata abunda idanuwansa kefad'a masa, a firgice yaja baya ganin bata wajen kwance da sauri ya nufi falo cike da fargaba amma ga mamakinsa nan d'in ma bata nan, kasa gasgata kansa yayi ya dinga d'add'aga pilows d'in kujeru da gefe gefen kujera cikin tashin hankali gabansa na bugawa da sauri da sauri, curtains d'in tagogi falon ya shiga d'ad'd'agewa yana kiran sunanta, babban taahin hankalinsa ma qofar falon daya gani kulle Wanda yatabbatar masa daba fita tayi ba, da gudu yakoma uwar d'akan yana rerrega qarqashin gado da bayan wardrobe yana sake kiran sunanta da qarfi, bud'e qofar toilet d'insu yayi yaqara shiga yana dudubata har bayan gambu kafin ya fito jikinsa na rawa yabud'e d'akin gaba d'aya, gaba d'aya ya manta darene haka yadinga kiran sunanta yana bud'e qofar kitchen,
Jin qarara muryarsa da baffa Usman yayi yana kiran sunan matarsa yasa shi fitowa da sauri sanin halin haihuwar da a ciki ko yau ko gebe, "Nuraddeen lafiya.?" Baffa Usman yashiga bubbuga qofar shiyar tasa yana tambayarsa.
Sai a sannan Nuraddeen yanufo wajen da sauri yabud'e k'ofar daidai lokacin shima Baffa yafito, tare suka had'a baki shida baffa Usman lokacin daya bud'e qofar suna tambayarsa ko lafiya?.
"Baffa Rashida!."
"Me yasamu Rashidar?" baffa yatambayesa firgice ganin yanda yaga hankalinsa atashe,
"Baffa ban ganeta ba..." Kafin ya rufe baki a tsorace baffa yatura kansa cikin shiyar baffa Usman na biye dashi yana fad'in "kamar ya baka ganeta ba, ita tsinken allurace da zaka nemeta cikin d'akin kuna tare k'arasa?."
Bayansu yabiyo tare dayin gaba yana fad'in "wlh baffa yanzu nabarta anan kwance nikuma nashiga in watso ruwa koda nafito ban ganeta banganta ba, dube dube suka shigayi suna leqe leqen cikin d'akin cike da mamaki,
Tare suka fito da fitillu a hannunsa suna dudduba cikin gidan amma babu alamun Rashida balle mafarinta,
"Innalillahi wa'inna ilaihirrajiuun, Inna lillahi wa'inna ilaihirrajiuun.." Nuraddeen yashiga fad'i yanajin kansa na jujjuya masa,
"Baffa nashiga uku, dama yau jikina nafad'amun wani abu zai faru dani, baffa ina Rashida zata shiga awannan cikin tsohon daren ba tare dana sani ba?, Wlh baffa akwai abunda ke faruwa ba daidai ba."
"Nuradden ka kwantar da hankalinka za'a ganeta, abun tambayar a ina tashiga?"
"Shine tambayar baffa, Kuma ko Ina akulle nagansa kamar yanda nabarsa, baffa kataimakeni inajin tsoro kada acutar mani da ita."
Nuraddeen yafad'a yana goge hawayen da suka fara yimasa kwaranya a idanuwa, ko Ina na cikin gidan su baffa suka shiga zazzagayawa harda Inna Bilkisu data farko lokacin hankalinta atashe jin abunda ke faruwa, d'akuna tashiga bi tana tambaya jikinta duk amace har zuwa wancan d'ayan b'angaren 'yan uwansu dake cikin gidan amma amsar d'aya ce, ba'a ganta ba!.