Sashe 29
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tana qoqarin janye hannun yayi 'yar dariya tare da yimasa kiss wanda yasa Rashida jin wani yanayi atattare da ita, ja baya tayi kad'an kafin ya saki hannun yana mai basawa kamar baisan me tayi ba, naman ya zube masu a plate had'e da ciro gorar fresh youghout d'in acikin leda ya tsiyaya a cup,
"Habibty matso kici abinci nasan bazaki rasa jin yunwa ba." Yafad'a tare da nufo bakinta da yankan naman daya d'auko, kauda kanta gefe tayi alamun bazata ciba shima yasake maida hannunsa a gefen yana fad'in.
"Haa mana." Kamar yanda akeyiwa yara harda d'an bud'e bakinsa murmushi tayi tare da girgiza masa kai tace.
"Naqoshi malamina."
Harararta yayi da wasa kafin yace,
"Ai baki isa ba.maza kibud'e bakinki bana son musu Kuma."
Ganin ya d'aure fuska yasa tabud'e bakin ya tura mata naman ciki yana fad'in "gud gel" haka yayita bata tanaci har naman yakusa qarewa, riqe masa hannu tayi lokacin da yasake d'auko wani yankan cikin marairaice fuska kamar zatayi kuka tace.
"Kayi hak'uri malamina naqoshi tun d'azu ci kawai nakeyi saboda kace baka son musu amma ALLAH idan naqara wani akai yanzu zan iya yin amai."
"Kin tabbata."
"Sosai malamina"
"Ok bari nima na tabbatar idan har da gaske kikeyi" noce kanta qasa tayi ganin yasake matsowa kusa da ita gabanta na dukan uku uku taji ya d'ora hannunsa saman cikinta da saurin ta rintse idanuwa yanda yake shafa cikin ahankali yasa dariya ta soma zomata da sauri tariqe hannun tana fad'in.
"Don ALLAH kadena, ALLAH kayar da Dani na qoshi sosai" tana 'yar dariyar da saida haqoranta suka bayyana.
"Eh to na amince amma har yanzu da akwai inda bai ida cika ba, ungo wannan ki shanye saiki cike wajen kinji ko d'alibata."
Yafad'a tare da mik'a mata cup d'in daya tsiyaya fresh youghout d'in, ba musu takarb'a tunda yariga yafad'a mata cewa baya son musu shi kuma yafara cin sauran naman daya rage yanayi yana kallon yanda take kurb'arsa ahankali, murmushi yayi don gaba d'aya komai na yarinyar na burgesa musamman yanda take motsa bakinta, nad'e takardar naman yayi bayan ya cinye ya ture ta a gefe tare da jawo sauran da kecikin gorar yafara sha shima, saida ya kusa shanye sa sannan ya ajiye gorar da sauran da ke ciki ko rabin gora beyi ba a lokacin itama ko rabin nata bata sha ba, miqewa yayi ya d'auke late d'in tare da ledar naman da kuma gorar youghout d'in daya rage ya nufi kitchen dasu, ledar ya kad'a a dosbin ya d'auraye plate d'in ita Kuma gorar ya ajiye a gefe don har lokacin ba'a cire fridge d'inta acikin kwali ba balle a jona,
A inda ya barta anan ya sake iskota zaune tana jujjuya cup d'in da sauran youghout d'in dake ciki, kallonta yayi had'e da cewa.
"Habibty dare fa yayi ko bakyajin bacci ne?"
Miqewa tayi taje ta d'auraye cup d'in tare da wanko bakinta shi kuma yawuce toilet don ya watso ruwa, koda tadawo falon tajiyo motsin ruwa a toilet komawarta inda take tayi ta zauna tana kallon tsarinfalon nata da kayan da iyayenta suka zuba mata, sosai ta jinjina masu sabo kyan kayan da kuma yanda aka qawatashi da frem masu kyau kalar coppy colour, kujerunta da labulayenta duka suma kalarne sai 'yar madai daiciyar tv dake ajiye saman tv stand da qatuwar flower acan gefen falon daga kudu tana wannan tunaninne taji ya shigo falon saye da doguwar jallabiya yace
"Habibty je kiyo arwala muyiwa ALLAH godiya daya nuna mana wannan ranar."
Bayan tafito ya jasu sallar raka'a hud'u sannan ya sallame, addu'o'i yayita kwararo masu na samun zama lafiya da kuma zuri'a masu albarka, bayan yagama yajuyo yayi mata tambayoyi akan abunda ya shafi tsarki da kuma wanka, yasha mamaki sosai yanda yaji tabashi amasarsu yanda ya kamata hakan yasa baiyi zurfi ba wajen yimata tambayoyin saboda kusan qarfe sha biyu harda rabi tayi, miqewa yayi ya nufi tsakar gidan ya kashe fitila sannan yadawo cikin falo itama ya kashe har lokacin tana nan zaune gabanta na fad'uwa duk da dai bata san gaskiyar abunda zai biyo baya ba Amma keb'antarta daga ita sai namiji awake d'aya abune da Bata tab'a yiba don haka dole tsoro da fad'uwar gaba su kamata, tana jinsa yana kiran sunanta tamakure a gefen kujera jikta na rawa.
"Habibty taso muje mu kwanta." Yafad'a yana qoqarin had'iye dariyarsa ganin yanda ta sake shigewa can bayan kujera,
"Habibty, habibty..." yaci gaba da fad'a ahankali yana qoqarin isa inda take, a hankali hannunsa yakai saman kafad'arta tazabura tana shirin yin qara ya jawota ta fad'o jikinsa, "meye haka habibty? Nifa mijinkine da ALLAH ya halatta maki kiyi duk yanda kikeso dani da kuma gangar jikina haka kema ya halasta mani ke da duk wani abunda ke tattare dake, Ina sonki kina sona, menene abun tsorata da juna, karki manta nayi maki alqawarin zan kula dake Kuma zan baki farinci mai d'orewa matuqar Ina raye, zan soki soyayya mafi girma aduniya, irin soyayyar da zatasa harna mutu bazaki manta dani ba, Rashida kece duk wani bugun lumfashina don haka kiyarda dani bazan tab'a bari kicutuba aduniya, Ina so matuqar zuciyarki ta amince da kalaman dake fitowa daga qarqashin zuciyata ki kwantar da hankalinki muje mu kwanta abunmu kinji ko?."
Ahankali ta d'aga masa kai jikinta narawa jin yanda nasa jikin ke gugar nata tana qoqarin zamewa, riqeta yayi sosai sannan ya d'agata cak ya d'auketa yawuce uwar d'aka da ita, bai direta ko ina ba sai tsakiyar gadon ya zagaya ta gefe yacire jalabiyar dake jikinsa had'e da kashe fitilar ya hau saman gadon shima, jawota yayi ajikinsa yaji ko Ina rawa take na jikinta, ahankali ya sake mannata aqirjinsa sosai cikin kwantar da murya ya rad'a mata a kunne.
"Don ALLAH kinatsu habibty? Nayi maki alqawarin bazan cutar dake ba ko kad'an, kinga gidan yawa muke kada muyi abunda zaisa aganomu kinji ko?"
A hankali ta d'aga masa kai cike da tsoro hawaye na zubo mata,
"Kin amince?."
Nanma d'aga masa kai yasakeyi, cike da jin dad'i yakai bakinsa a goshinta yayi mata kiss, don aransa ya raya matuqar Bata amince ba bazai tab'a yimata dole ba saboda yanayin inda suke ciki zai iya zame mata abun gori idan har wajen tilastata yasa tayi abunda zaisa ajiyosu, ita kuma ta amsa masa ta amincene atunaninta na yakwana d'akin da ita badon tasan meye ainahin abunda yake roqon amincewarta aciki ba. ( _Karku manta Rashida yarinya ce, ba lallai bane don ta furta kalmar aure takeso kuma tasan me ake aikatawa acikin aurenba, batada wasu cikakkin abokanai inba meenah ba kuma a qauye ta tashi ba dolene ace tanada wayewar sanin ko meye ba don haka kada kuyi mamakin jin nace batasan me yake shirin yimata ba da har yake neman amincewarta ba da Kuma yanda ta tsorata har dasu rawar jiki saboda abune da bata tab'a yiba arayuwarta balle ace tasaba, tanada ilimi akan aure amma batada ilimin auren a aikace ko zahirance, sab'anin 'yan matanmu na yanzu da tun kafin akai yarinya tasan meza'a aikata_).
Bakinsa ya d'ora akan idonta d'aya yayi mata kiss haka ma ga d'ayar kafin ya gangaro ga abu mafi burgesa atattare da ita shine bakinta ya d'ora nasa akai da sauri tajaye tana hawaye,
"Don ALLAH kadena bana so?"
"Kiyi haquri habibty wannan shine fa auren." Bil haqqi ta wangame baki zata saka masa kuka yayi saurin rufesa da nasa yana tsutsa ahankali, tun tana qoqarin kwacewa har ta gaji tafara lumshe idanuwa tana karb'ar saqon yanda ya kamata, jinta tayi awani baqon yanayi tare da kasa attaka komai saboda yanda jikinta ya mutu had'e da yin sanyi, hakan yabasa damar cigaba da aika zafafan sak'onnin da zuka dad'e yana son isarwa azuciyarta hannayensa kuwa nak'ara taimaka masa akan dukkanin muradansa naganin ya maida ita cikakkiyar mace a wannan daren, sosai take amsar saqwanninsa tana fitar da lumfashi a hankali, cikin tausayi da nuna jinqai yafara qoqarin sarrafata had'e da karanto addu'ar saduwa har ya cimma burinsa.
Kasancewar bai zomata cikin tashin hankali ba yasa yayi nasarar rabata da budurcinta duk dai shima kansa saida ya wahala wajen qoqarin samun hanya, Rashida kam tasha kuka sosai, tayi dana sanin furta kalmar aure takeso don har seda taroqesa a maidata makaranta zatayi karatu sosai, wannan abun ba kad'an yabashi dariya ba hakan yasa yahaqura duk da bawani jimawa yayi ba balle gamsuwa, saboda duk duniya bayada burin daya wuce Rashida ta samu cikakken ilimin boko kamar yanda take dana arabiya,
Wannan dalilin yasa yanaji yana gani ya haqura tare da komawa rarrashinta, da qyar yasamu taui shiru bacci mai nauyi yayi awon gaba da ita, amma kallo d'aya zaka yimata kasan baccin bana dad'i bane,
Jin alamun gari yayi sanyi da iskan da ake kad'awa sosai yasa yafahimci ruwa za'ayi don haka ya gyara kwanciyarsa tare da jawota ajikinsa yanajin wata sabuwar sha'awarta na taso masa, murmushi yayi cikin farinciki da jin dad'in yanda yasameta sannan ya ja masu bargo suka lullub'a.
••• ••• •••
Yaya hawwa kuwa yana fita ta tashi zaune had'e da jawo ledojin guda biyu tafara bud'e tafarkon, ganin naman ragone yasa ta turesa gefe tajawo dayar tabud'e, wahe baki tayi had'e da cewa
"d'an kwal uba ga naman kaza zaka bani na rago, duk da dai naga irin wanda nake so ne Mai kitse kasiyo."
Zaunawa daidai tayi tabud'e qafafuwanta tasa naman a tsakiya tayago naman kaza taci sannan ta d'auko yankan na ragon Mai kitse bayan ta birkid'eshi da yaji taci, haka tayitayi har ta canye naman ragon da kaza d'aya sannan tajawo gorar youghout d'in ta aza asama, wata uwar gyatsa tayi had'e da cewa
"d'an buhun uba, wato inana kwance turus kashige d'aka da mata kusha wannan uwar dad'in ni kuma ka had'ani da mai kitse kad'ai, yo waya fad'a maka shikad'ai nake so bana son ita wannan abar mai fika fikai.
"Habibty matso kici abinci nasan bazaki rasa jin yunwa ba." Yafad'a tare da nufo bakinta da yankan naman daya d'auko, kauda kanta gefe tayi alamun bazata ciba shima yasake maida hannunsa a gefen yana fad'in.
"Haa mana." Kamar yanda akeyiwa yara harda d'an bud'e bakinsa murmushi tayi tare da girgiza masa kai tace.
"Naqoshi malamina."
Harararta yayi da wasa kafin yace,
"Ai baki isa ba.maza kibud'e bakinki bana son musu Kuma."
Ganin ya d'aure fuska yasa tabud'e bakin ya tura mata naman ciki yana fad'in "gud gel" haka yayita bata tanaci har naman yakusa qarewa, riqe masa hannu tayi lokacin da yasake d'auko wani yankan cikin marairaice fuska kamar zatayi kuka tace.
"Kayi hak'uri malamina naqoshi tun d'azu ci kawai nakeyi saboda kace baka son musu amma ALLAH idan naqara wani akai yanzu zan iya yin amai."
"Kin tabbata."
"Sosai malamina"
"Ok bari nima na tabbatar idan har da gaske kikeyi" noce kanta qasa tayi ganin yasake matsowa kusa da ita gabanta na dukan uku uku taji ya d'ora hannunsa saman cikinta da saurin ta rintse idanuwa yanda yake shafa cikin ahankali yasa dariya ta soma zomata da sauri tariqe hannun tana fad'in.
"Don ALLAH kadena, ALLAH kayar da Dani na qoshi sosai" tana 'yar dariyar da saida haqoranta suka bayyana.
"Eh to na amince amma har yanzu da akwai inda bai ida cika ba, ungo wannan ki shanye saiki cike wajen kinji ko d'alibata."
Yafad'a tare da mik'a mata cup d'in daya tsiyaya fresh youghout d'in, ba musu takarb'a tunda yariga yafad'a mata cewa baya son musu shi kuma yafara cin sauran naman daya rage yanayi yana kallon yanda take kurb'arsa ahankali, murmushi yayi don gaba d'aya komai na yarinyar na burgesa musamman yanda take motsa bakinta, nad'e takardar naman yayi bayan ya cinye ya ture ta a gefe tare da jawo sauran da kecikin gorar yafara sha shima, saida ya kusa shanye sa sannan ya ajiye gorar da sauran da ke ciki ko rabin gora beyi ba a lokacin itama ko rabin nata bata sha ba, miqewa yayi ya d'auke late d'in tare da ledar naman da kuma gorar youghout d'in daya rage ya nufi kitchen dasu, ledar ya kad'a a dosbin ya d'auraye plate d'in ita Kuma gorar ya ajiye a gefe don har lokacin ba'a cire fridge d'inta acikin kwali ba balle a jona,
A inda ya barta anan ya sake iskota zaune tana jujjuya cup d'in da sauran youghout d'in dake ciki, kallonta yayi had'e da cewa.
"Habibty dare fa yayi ko bakyajin bacci ne?"
Miqewa tayi taje ta d'auraye cup d'in tare da wanko bakinta shi kuma yawuce toilet don ya watso ruwa, koda tadawo falon tajiyo motsin ruwa a toilet komawarta inda take tayi ta zauna tana kallon tsarinfalon nata da kayan da iyayenta suka zuba mata, sosai ta jinjina masu sabo kyan kayan da kuma yanda aka qawatashi da frem masu kyau kalar coppy colour, kujerunta da labulayenta duka suma kalarne sai 'yar madai daiciyar tv dake ajiye saman tv stand da qatuwar flower acan gefen falon daga kudu tana wannan tunaninne taji ya shigo falon saye da doguwar jallabiya yace
"Habibty je kiyo arwala muyiwa ALLAH godiya daya nuna mana wannan ranar."
Bayan tafito ya jasu sallar raka'a hud'u sannan ya sallame, addu'o'i yayita kwararo masu na samun zama lafiya da kuma zuri'a masu albarka, bayan yagama yajuyo yayi mata tambayoyi akan abunda ya shafi tsarki da kuma wanka, yasha mamaki sosai yanda yaji tabashi amasarsu yanda ya kamata hakan yasa baiyi zurfi ba wajen yimata tambayoyin saboda kusan qarfe sha biyu harda rabi tayi, miqewa yayi ya nufi tsakar gidan ya kashe fitila sannan yadawo cikin falo itama ya kashe har lokacin tana nan zaune gabanta na fad'uwa duk da dai bata san gaskiyar abunda zai biyo baya ba Amma keb'antarta daga ita sai namiji awake d'aya abune da Bata tab'a yiba don haka dole tsoro da fad'uwar gaba su kamata, tana jinsa yana kiran sunanta tamakure a gefen kujera jikta na rawa.
"Habibty taso muje mu kwanta." Yafad'a yana qoqarin had'iye dariyarsa ganin yanda ta sake shigewa can bayan kujera,
"Habibty, habibty..." yaci gaba da fad'a ahankali yana qoqarin isa inda take, a hankali hannunsa yakai saman kafad'arta tazabura tana shirin yin qara ya jawota ta fad'o jikinsa, "meye haka habibty? Nifa mijinkine da ALLAH ya halatta maki kiyi duk yanda kikeso dani da kuma gangar jikina haka kema ya halasta mani ke da duk wani abunda ke tattare dake, Ina sonki kina sona, menene abun tsorata da juna, karki manta nayi maki alqawarin zan kula dake Kuma zan baki farinci mai d'orewa matuqar Ina raye, zan soki soyayya mafi girma aduniya, irin soyayyar da zatasa harna mutu bazaki manta dani ba, Rashida kece duk wani bugun lumfashina don haka kiyarda dani bazan tab'a bari kicutuba aduniya, Ina so matuqar zuciyarki ta amince da kalaman dake fitowa daga qarqashin zuciyata ki kwantar da hankalinki muje mu kwanta abunmu kinji ko?."
Ahankali ta d'aga masa kai jikinta narawa jin yanda nasa jikin ke gugar nata tana qoqarin zamewa, riqeta yayi sosai sannan ya d'agata cak ya d'auketa yawuce uwar d'aka da ita, bai direta ko ina ba sai tsakiyar gadon ya zagaya ta gefe yacire jalabiyar dake jikinsa had'e da kashe fitilar ya hau saman gadon shima, jawota yayi ajikinsa yaji ko Ina rawa take na jikinta, ahankali ya sake mannata aqirjinsa sosai cikin kwantar da murya ya rad'a mata a kunne.
"Don ALLAH kinatsu habibty? Nayi maki alqawarin bazan cutar dake ba ko kad'an, kinga gidan yawa muke kada muyi abunda zaisa aganomu kinji ko?"
A hankali ta d'aga masa kai cike da tsoro hawaye na zubo mata,
"Kin amince?."
Nanma d'aga masa kai yasakeyi, cike da jin dad'i yakai bakinsa a goshinta yayi mata kiss, don aransa ya raya matuqar Bata amince ba bazai tab'a yimata dole ba saboda yanayin inda suke ciki zai iya zame mata abun gori idan har wajen tilastata yasa tayi abunda zaisa ajiyosu, ita kuma ta amsa masa ta amincene atunaninta na yakwana d'akin da ita badon tasan meye ainahin abunda yake roqon amincewarta aciki ba. ( _Karku manta Rashida yarinya ce, ba lallai bane don ta furta kalmar aure takeso kuma tasan me ake aikatawa acikin aurenba, batada wasu cikakkin abokanai inba meenah ba kuma a qauye ta tashi ba dolene ace tanada wayewar sanin ko meye ba don haka kada kuyi mamakin jin nace batasan me yake shirin yimata ba da har yake neman amincewarta ba da Kuma yanda ta tsorata har dasu rawar jiki saboda abune da bata tab'a yiba arayuwarta balle ace tasaba, tanada ilimi akan aure amma batada ilimin auren a aikace ko zahirance, sab'anin 'yan matanmu na yanzu da tun kafin akai yarinya tasan meza'a aikata_).
Bakinsa ya d'ora akan idonta d'aya yayi mata kiss haka ma ga d'ayar kafin ya gangaro ga abu mafi burgesa atattare da ita shine bakinta ya d'ora nasa akai da sauri tajaye tana hawaye,
"Don ALLAH kadena bana so?"
"Kiyi haquri habibty wannan shine fa auren." Bil haqqi ta wangame baki zata saka masa kuka yayi saurin rufesa da nasa yana tsutsa ahankali, tun tana qoqarin kwacewa har ta gaji tafara lumshe idanuwa tana karb'ar saqon yanda ya kamata, jinta tayi awani baqon yanayi tare da kasa attaka komai saboda yanda jikinta ya mutu had'e da yin sanyi, hakan yabasa damar cigaba da aika zafafan sak'onnin da zuka dad'e yana son isarwa azuciyarta hannayensa kuwa nak'ara taimaka masa akan dukkanin muradansa naganin ya maida ita cikakkiyar mace a wannan daren, sosai take amsar saqwanninsa tana fitar da lumfashi a hankali, cikin tausayi da nuna jinqai yafara qoqarin sarrafata had'e da karanto addu'ar saduwa har ya cimma burinsa.
Kasancewar bai zomata cikin tashin hankali ba yasa yayi nasarar rabata da budurcinta duk dai shima kansa saida ya wahala wajen qoqarin samun hanya, Rashida kam tasha kuka sosai, tayi dana sanin furta kalmar aure takeso don har seda taroqesa a maidata makaranta zatayi karatu sosai, wannan abun ba kad'an yabashi dariya ba hakan yasa yahaqura duk da bawani jimawa yayi ba balle gamsuwa, saboda duk duniya bayada burin daya wuce Rashida ta samu cikakken ilimin boko kamar yanda take dana arabiya,
Wannan dalilin yasa yanaji yana gani ya haqura tare da komawa rarrashinta, da qyar yasamu taui shiru bacci mai nauyi yayi awon gaba da ita, amma kallo d'aya zaka yimata kasan baccin bana dad'i bane,
Jin alamun gari yayi sanyi da iskan da ake kad'awa sosai yasa yafahimci ruwa za'ayi don haka ya gyara kwanciyarsa tare da jawota ajikinsa yanajin wata sabuwar sha'awarta na taso masa, murmushi yayi cikin farinciki da jin dad'in yanda yasameta sannan ya ja masu bargo suka lullub'a.
••• ••• •••
Yaya hawwa kuwa yana fita ta tashi zaune had'e da jawo ledojin guda biyu tafara bud'e tafarkon, ganin naman ragone yasa ta turesa gefe tajawo dayar tabud'e, wahe baki tayi had'e da cewa
"d'an kwal uba ga naman kaza zaka bani na rago, duk da dai naga irin wanda nake so ne Mai kitse kasiyo."
Zaunawa daidai tayi tabud'e qafafuwanta tasa naman a tsakiya tayago naman kaza taci sannan ta d'auko yankan na ragon Mai kitse bayan ta birkid'eshi da yaji taci, haka tayitayi har ta canye naman ragon da kaza d'aya sannan tajawo gorar youghout d'in ta aza asama, wata uwar gyatsa tayi had'e da cewa
"d'an buhun uba, wato inana kwance turus kashige d'aka da mata kusha wannan uwar dad'in ni kuma ka had'ani da mai kitse kad'ai, yo waya fad'a maka shikad'ai nake so bana son ita wannan abar mai fika fikai.