Sashe 28
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Cikin zuciya tadinga karantota duk da kuwa kukan da takeyi na nema ya rinjayi zuciyar tata sannan sukuma sauran mutane suka shiga sauran motocin aka tayar, dama mota biyarce aka kawo takai amarya sai motarsu baffa sukuma tuni ana fitowa da ita sukayi musabaha da malan balarabe da kuma baba had'e da yin godiya suka wuce gaba, saida mota biyu tashiga gaba bayan tasu baffa sannan wadda rashida keciki tabi bayansu sannan biyun suka bi bayanta suma, wani irin kuka mai tsimarai Rashida keyi tana nazarin kalmar da akoda yaushe take d'auka mai sauqi wajen furtawa (aure nake so) wacce gaba d'aya bata natsu wajen fahimtar kome take nufi ba sai yanzu da aka rabata da iyayenta, tabbas tana farincikin samun muradinta da kuma auren amma rabuwa da iyayenta gaba d'aya ya shamakance ta da bayyana wannan farinciki, tafiya mai d'an nisa sukayi kafin su isa garin bebeji lokacin har anfara kiraye kirayen sallar magrib amma koda suka isa dandazon yaran shiyar dake qofar gidan suna ihun ga amarya bazai bari kaji sautin kiran da akeyi ba, motar da take ciki na tsayawa gabanta ya fad'i da sauri tafad'a jikin aunty marwiyya tana kuka,
"A'a Rashida wai kukannan naki bazai qare bane? Yakamata kiyi hak'uri haka domin duk wata d'iya mace dake gidan mijinta saida ta fuskanci hakan."
A hankali ta tsagaita kukan sannan yaya maryam tarik'ota tafito daga cikin motar tana fad'in kiyi addu'ah _"hazbunallahu wani'imal wakeel"_ Rashida tafad'a acikin zuciyarta kafin ta azo qafarta tafito daga cikin motar fuskarta a lullub'e, ihu yara suka hau suna fad'in, "yeeee.. amarya, amarya, ke kicce kinaso da bakice kina so ba da ba'a baki shiba." ahankali suke tafiya da ita tamkar k'wai har sukazo bikin k'ofar shiga gidan, qafarta ta dama ta aza tana karanto addu'ar "
_"Allahummah inna naj'aluka fi nuhirihim, wana uzu bika min shururihim"_ ma'ana (ya ALLAH! mu muna sanya ka a gabansu, kuma mina neman tsarinka daga sharace sharracensu.) sosai taji tasamu 'yar natsuwa daga ynayin da takeji suka shiga da ita, cike da farin ciki Yaya balkisu ta tarbesu hannu biyu ita da sauran 'yan uwa dasu kareema 'ya'yanta suna "sassannuku da zuwa, ku wucikke, masha ALLAH, kuwucikke da ita nan." Ana nuna masu shiyarta wacce koba tambaya kasan b'angaren amarya ne, suna tsaye kafin su shiga suka jiyo muryar matar baffa Ali tna fad'in,
"To mudai gidannan bamu da bare sai yanzu, ALLAH kasa ba'a d'ebo mana miyagun dangi ba.." kafin wasunsu su ankara da abunda tace inna bilkisu tace dasu "kuwucikke mana kun bar mana amarya tsaye kada qafafuwanta suyi ciwo." Murmushi aunty marwiyya tayi had'e da cewa "A'a muna jiran agwada mana sashen uwar mijin tatace mukaita wajenta tukuna."
"Ahaf illar bare kenan komai nasa daban yake, To mudai ba haka mukeyi ba anamu al-adar, kufara shiga da ita d'akinta tukuna sai tafito da kanta tagano d'akin uwar mijin nata donmu auna hankalinta, mu haka mukeyi inyaso ku kwa jirata anan har tafito" suka sake jin matar baffa Ali dake can bakin k'ofar d'akinta zaune saman wata kujera tafad'a tana tamnar cingwam, cikin sakin fuska Yaya Maryam tajuyo had'e da cewa.
"To kuyi hak'uri tunda har bare nada wata illa Kuma ahaka kuka gani kukace kuna so, kuma mu al'adarmu zamubi ba taku ba tunda bare muke." Wani irin dad'i inna bilkisu taji da amsar da Yaya maryam taba matar baffa Ali kafin tace dasu "kuwucikke ga shiyarta can" tana murmushi ta wuce gaba suka bi bayanta, sallama sukayi Yaya hawwa nakwance saman gadonta d'an bono tana jinsu fiye da minti biyu Amma bata msa ba balle ta taso hakan yasa inna bilkisu leqawa taciki tana fad'in.
"Assalamu alaikum Yaya hawwa ga bak'i nan sun iso." Tana qoqarin shiga ciki, wata irin tsawa Yaya hawwa ta dakawa inna bilkisu da tasa saida Rashida tazabura had'e da rik'e Yaya Maryam tana fad'in,
"Kul! kada wanda ya sake ya shigomun d'aki, bak'i ai nakine don haka kiyi qoqari ki karramasu ki zame mata uwar miji hakan zaisa nasan cewa ked'in 'yar kanzagice lamba d'aya." Shiru bilkisu tayi tanaji kamar ta zubar da kwallah saboda walaqancin da yaya hawwa tayi mata agaban mutane gashi tayi alqawarin bazata sake kula ta kanta ba balle tamayar mata da magana daidai yanda tayi mata, murmushin dake cike da takaici tayi tare da juyowa tana kallon 'yan kawo amarya da sukayi cirko cirko suna sauraren ikon ALLAH, cikin qarfin hali tace,
"Kuyi hak'uri kuzo muje akaita d'akinta ga motocican suna jiranku naji sunata faman yimaku oda" taqarasa maganar tare da juyawa tana qoqarin b'oye damuwarta.
Adai dai bakin k'ofar shiga sashen Rashida inna bilkisu ta tsaya, sunaji matar kawo Ali ta tintsire da dariya tana fad'in "Yaya hawwa tayi tsiyar kenan ko bilki." Had'e da tuntsirewa da wata dariyar, gab d'ayansu babu wanda ya tankata suka wuce ciki bakin Rashida d'auke da addu'a jikinta har wani rawa yakeyi sannan tashiga haka lokacin da zata shiga d'akinta har ta aza qafa aunty marwiyya tadawo da ita baya had'e da aza qafarta ta dama tace, "kiyi bisimillah da ayatul kursiyu, sannan ki karanta _allahummak finihim bima shi'ita_ (ya ALLAH ka isar mani su da abinda kaso) don wannan gida da kike gani sai kinyi hak'uri, baiwar ALLAH nan kad'aice nagani da alamaun mutunci."
"Marwiyya menene haka!" Yaya Maryam tafad'a tana kallonta,
"Hmm Yaya Maryam kenan! Wlh tunanin abunda zan barwa yrinyarnan yasa nakasa tankawa da wllh tundaga waccan angulun har uwar mijin tata saina yimasu wankin babban bargo."
"Ya isa haka marwiyya ALLAH yakyauta." Lokacin Rashida tagama addu'arta sannan suka shiga, nan kallo yakoma cikin d'akin don ba qaramin k'ok'ari baba yayi ba, hatta tv da vedio da fridge duk saida yasa aka sakawa Rashida, komai yayi kyau gwanin burgewa, nasiha suka sake yimata da tayi taka tsantsan da sha'anin mijinta da kuma duk wani abu da zai had'ata da mutanen gidan don kaucewa rashin mutunci sannan sukace tarik'e inna bilkisu hannu biyu ta d'auka 'yar uwarta ce da zata dinga magance matsalolinta kafinsu don sun yaba da halinta, daidai lokacin inna bilkisu tashigo sashen ita da 'ya'yanta salame da kareema d'auke da ledojin ruwa dana muhallip da kuma wani kwali babba dake cike da tarkacen biskit da mintuna da cingwam wanda bafffane ya aiko dasu yace abawa 'yan kawo amarya, sake gaggaisawa akayi ta sake basu hak'uri bisa abunda yafaru sannan ta basu kayan, cikin jin dad'i sukayi godiya sannan yaya maryam tace.
"To bilkisu ga amanar Rashida nan mun baki, duniya da lahira mun amince kiyi mata hukunci daidai yanda kike yiaw 'ya'yanki idan tayi ba daidai ba, mun baki amanarta ki kula da ita batada kowa saike don ke muka sani yanzu, Rashida qaramar yarinya ce da hankalinta bai isa banbance daidai da rashinsa ba don haka kiyi mana taimakon d'orata akan hanya aduk lokacin data kauce, mungode mungode sosai, ALLAH yasaka maki da alkhairi kuma yabaku haqurin zama."
"Amin nagode nima, karku damu da abunda yafaru sharrin shed'annne kunsan halinsa la'ananne ne, dukkaninmu abu d'aya muke kuma in sha ALLAH zamu kula maku da amanar Rashida domin itama 'yar muce."
Sosai su aunty marwiyya sukaji dad'in kalamanta kuma sun samu 'yar natsuwa akan d'azu, mik'ewa sukayi da zimmar fita don tuni sauran mutane da yaran sunfita sukad'ai ake jira Rashida tarik'esu tanata kuka, duk qarfin zukatansu suma saida suka zubar da kwallah saboda tausayinta, so suke sutafi amma tariqesu gam saida su kareema sukazo suka b'anb'areta ajikinsu sannan, riqeta sukayi suna lallashinta su kuma suka wuce inna bilkisu na biye dasu kowacensu na k'walla,
Suna fitowa matar baffa Ali ta toshe hanci had'e da rangad'a uwar gud'a tana fad'in, "wayyo duniya budurwar wawa, wai iyayen amarya da kuka wannan ai anyi abun kunya, koda yake qila amaryar tasu ta gagara yi abunka da yaran zamani shine su suka yimata." Wucewarsu sukayi suna tir da halin fitinanniyar mat irinta inna balkisu nata basu hak'uri har bakin k'ofar gida, sunaji tana fad'in.
"Munafucci dodo akan wasu yake qarewa" Wanda bako shakka sunsan da inna balkisun take...
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[8/17, 10:19] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___21💎
Murmushi yayi don yakula da kallon da take yimasa saboda hasken wutar lantarki data haskesu lokacin da suke qoqarin shiga toilet d'in, seda yashiga sannan ya sake mik'a mata hannusa tariqo ya shigo da ita cikin toilet d'in, alama yayi mata data iso gaban fanfon dake tsaye ciki irin na qarfe d'innan da xaka gani a tsakiyar gida ko anguwanni ana d'ib'ar ruwa, ahankali tafara takowo kanta na sunkuye a qasa, cikin takun da baiwuce biyu zuwa uku ba ta isa gaban fanfon had'e da duqawa wajen, d'ayan hannunta ta d'ora saman kan fanfo zata kunna taji shima ya d'ora nasa akai da niyar kunna mata, d'ago kai tayi ta kallesa suka had'a ido ya sakar mata murmushi, da sauri ta sinne kanta qasa itama tana mayar masa da murmushin, ahankali yafara juya kan fanfo har lokacin hannusa na saman nata, ganin ruwan sunfara zubowa yasa ta tara d'ayan hannunta tana d'ibar ruwan tana kuskure bakinta had'e da wanke fuskarta, qoqarin jaye hannunta tayi yariqesa gam tamkar wanda za'a kwacewa hakan yasa ta kasa tashi tayi duqenta awurin, tanaji yana wasa da hannunsa akan nata kafin yacirosu akan fanfon bayan yasa d'ayan hannun nasa ya kashe batare da yasaki hannunsa sake riqe da nata ba,
Bayan sun fito toilet yanufi falo da ita ya zaunar da ita qasan center carpet d'in dake shimfid'e ya d'an tura center table d'in dake tsakiyar don sud'an samu isashhen fili da bazasu matsuba, ledar daya shigo da ita yaje ya d'auko tare da shiga kitchen ya d'auko wani d'an k'aramin tray da cup d'aya ya d'aurayosu ya kawo agabanta yana fad'in.
"Washh amarya bakya laifi." yana kallon yanda ta noce kanta qasa tana wasa da 'yan yatsun hannunt, riqo hannun yayi yanabin 'yan yatsun da kallo had'e da cewa.
"Habibty lallen nan yayi kyau sosai gashi garin wannan wasar taki kina nema ki gogemunshi da wuri haka."
"A'a Rashida wai kukannan naki bazai qare bane? Yakamata kiyi hak'uri haka domin duk wata d'iya mace dake gidan mijinta saida ta fuskanci hakan."
A hankali ta tsagaita kukan sannan yaya maryam tarik'ota tafito daga cikin motar tana fad'in kiyi addu'ah _"hazbunallahu wani'imal wakeel"_ Rashida tafad'a acikin zuciyarta kafin ta azo qafarta tafito daga cikin motar fuskarta a lullub'e, ihu yara suka hau suna fad'in, "yeeee.. amarya, amarya, ke kicce kinaso da bakice kina so ba da ba'a baki shiba." ahankali suke tafiya da ita tamkar k'wai har sukazo bikin k'ofar shiga gidan, qafarta ta dama ta aza tana karanto addu'ar "
_"Allahummah inna naj'aluka fi nuhirihim, wana uzu bika min shururihim"_ ma'ana (ya ALLAH! mu muna sanya ka a gabansu, kuma mina neman tsarinka daga sharace sharracensu.) sosai taji tasamu 'yar natsuwa daga ynayin da takeji suka shiga da ita, cike da farin ciki Yaya balkisu ta tarbesu hannu biyu ita da sauran 'yan uwa dasu kareema 'ya'yanta suna "sassannuku da zuwa, ku wucikke, masha ALLAH, kuwucikke da ita nan." Ana nuna masu shiyarta wacce koba tambaya kasan b'angaren amarya ne, suna tsaye kafin su shiga suka jiyo muryar matar baffa Ali tna fad'in,
"To mudai gidannan bamu da bare sai yanzu, ALLAH kasa ba'a d'ebo mana miyagun dangi ba.." kafin wasunsu su ankara da abunda tace inna bilkisu tace dasu "kuwucikke mana kun bar mana amarya tsaye kada qafafuwanta suyi ciwo." Murmushi aunty marwiyya tayi had'e da cewa "A'a muna jiran agwada mana sashen uwar mijin tatace mukaita wajenta tukuna."
"Ahaf illar bare kenan komai nasa daban yake, To mudai ba haka mukeyi ba anamu al-adar, kufara shiga da ita d'akinta tukuna sai tafito da kanta tagano d'akin uwar mijin nata donmu auna hankalinta, mu haka mukeyi inyaso ku kwa jirata anan har tafito" suka sake jin matar baffa Ali dake can bakin k'ofar d'akinta zaune saman wata kujera tafad'a tana tamnar cingwam, cikin sakin fuska Yaya Maryam tajuyo had'e da cewa.
"To kuyi hak'uri tunda har bare nada wata illa Kuma ahaka kuka gani kukace kuna so, kuma mu al'adarmu zamubi ba taku ba tunda bare muke." Wani irin dad'i inna bilkisu taji da amsar da Yaya maryam taba matar baffa Ali kafin tace dasu "kuwucikke ga shiyarta can" tana murmushi ta wuce gaba suka bi bayanta, sallama sukayi Yaya hawwa nakwance saman gadonta d'an bono tana jinsu fiye da minti biyu Amma bata msa ba balle ta taso hakan yasa inna bilkisu leqawa taciki tana fad'in.
"Assalamu alaikum Yaya hawwa ga bak'i nan sun iso." Tana qoqarin shiga ciki, wata irin tsawa Yaya hawwa ta dakawa inna bilkisu da tasa saida Rashida tazabura had'e da rik'e Yaya Maryam tana fad'in,
"Kul! kada wanda ya sake ya shigomun d'aki, bak'i ai nakine don haka kiyi qoqari ki karramasu ki zame mata uwar miji hakan zaisa nasan cewa ked'in 'yar kanzagice lamba d'aya." Shiru bilkisu tayi tanaji kamar ta zubar da kwallah saboda walaqancin da yaya hawwa tayi mata agaban mutane gashi tayi alqawarin bazata sake kula ta kanta ba balle tamayar mata da magana daidai yanda tayi mata, murmushin dake cike da takaici tayi tare da juyowa tana kallon 'yan kawo amarya da sukayi cirko cirko suna sauraren ikon ALLAH, cikin qarfin hali tace,
"Kuyi hak'uri kuzo muje akaita d'akinta ga motocican suna jiranku naji sunata faman yimaku oda" taqarasa maganar tare da juyawa tana qoqarin b'oye damuwarta.
Adai dai bakin k'ofar shiga sashen Rashida inna bilkisu ta tsaya, sunaji matar kawo Ali ta tintsire da dariya tana fad'in "Yaya hawwa tayi tsiyar kenan ko bilki." Had'e da tuntsirewa da wata dariyar, gab d'ayansu babu wanda ya tankata suka wuce ciki bakin Rashida d'auke da addu'a jikinta har wani rawa yakeyi sannan tashiga haka lokacin da zata shiga d'akinta har ta aza qafa aunty marwiyya tadawo da ita baya had'e da aza qafarta ta dama tace, "kiyi bisimillah da ayatul kursiyu, sannan ki karanta _allahummak finihim bima shi'ita_ (ya ALLAH ka isar mani su da abinda kaso) don wannan gida da kike gani sai kinyi hak'uri, baiwar ALLAH nan kad'aice nagani da alamaun mutunci."
"Marwiyya menene haka!" Yaya Maryam tafad'a tana kallonta,
"Hmm Yaya Maryam kenan! Wlh tunanin abunda zan barwa yrinyarnan yasa nakasa tankawa da wllh tundaga waccan angulun har uwar mijin tata saina yimasu wankin babban bargo."
"Ya isa haka marwiyya ALLAH yakyauta." Lokacin Rashida tagama addu'arta sannan suka shiga, nan kallo yakoma cikin d'akin don ba qaramin k'ok'ari baba yayi ba, hatta tv da vedio da fridge duk saida yasa aka sakawa Rashida, komai yayi kyau gwanin burgewa, nasiha suka sake yimata da tayi taka tsantsan da sha'anin mijinta da kuma duk wani abu da zai had'ata da mutanen gidan don kaucewa rashin mutunci sannan sukace tarik'e inna bilkisu hannu biyu ta d'auka 'yar uwarta ce da zata dinga magance matsalolinta kafinsu don sun yaba da halinta, daidai lokacin inna bilkisu tashigo sashen ita da 'ya'yanta salame da kareema d'auke da ledojin ruwa dana muhallip da kuma wani kwali babba dake cike da tarkacen biskit da mintuna da cingwam wanda bafffane ya aiko dasu yace abawa 'yan kawo amarya, sake gaggaisawa akayi ta sake basu hak'uri bisa abunda yafaru sannan ta basu kayan, cikin jin dad'i sukayi godiya sannan yaya maryam tace.
"To bilkisu ga amanar Rashida nan mun baki, duniya da lahira mun amince kiyi mata hukunci daidai yanda kike yiaw 'ya'yanki idan tayi ba daidai ba, mun baki amanarta ki kula da ita batada kowa saike don ke muka sani yanzu, Rashida qaramar yarinya ce da hankalinta bai isa banbance daidai da rashinsa ba don haka kiyi mana taimakon d'orata akan hanya aduk lokacin data kauce, mungode mungode sosai, ALLAH yasaka maki da alkhairi kuma yabaku haqurin zama."
"Amin nagode nima, karku damu da abunda yafaru sharrin shed'annne kunsan halinsa la'ananne ne, dukkaninmu abu d'aya muke kuma in sha ALLAH zamu kula maku da amanar Rashida domin itama 'yar muce."
Sosai su aunty marwiyya sukaji dad'in kalamanta kuma sun samu 'yar natsuwa akan d'azu, mik'ewa sukayi da zimmar fita don tuni sauran mutane da yaran sunfita sukad'ai ake jira Rashida tarik'esu tanata kuka, duk qarfin zukatansu suma saida suka zubar da kwallah saboda tausayinta, so suke sutafi amma tariqesu gam saida su kareema sukazo suka b'anb'areta ajikinsu sannan, riqeta sukayi suna lallashinta su kuma suka wuce inna bilkisu na biye dasu kowacensu na k'walla,
Suna fitowa matar baffa Ali ta toshe hanci had'e da rangad'a uwar gud'a tana fad'in, "wayyo duniya budurwar wawa, wai iyayen amarya da kuka wannan ai anyi abun kunya, koda yake qila amaryar tasu ta gagara yi abunka da yaran zamani shine su suka yimata." Wucewarsu sukayi suna tir da halin fitinanniyar mat irinta inna balkisu nata basu hak'uri har bakin k'ofar gida, sunaji tana fad'in.
"Munafucci dodo akan wasu yake qarewa" Wanda bako shakka sunsan da inna balkisun take...
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[8/17, 10:19] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___21💎
Murmushi yayi don yakula da kallon da take yimasa saboda hasken wutar lantarki data haskesu lokacin da suke qoqarin shiga toilet d'in, seda yashiga sannan ya sake mik'a mata hannusa tariqo ya shigo da ita cikin toilet d'in, alama yayi mata data iso gaban fanfon dake tsaye ciki irin na qarfe d'innan da xaka gani a tsakiyar gida ko anguwanni ana d'ib'ar ruwa, ahankali tafara takowo kanta na sunkuye a qasa, cikin takun da baiwuce biyu zuwa uku ba ta isa gaban fanfon had'e da duqawa wajen, d'ayan hannunta ta d'ora saman kan fanfo zata kunna taji shima ya d'ora nasa akai da niyar kunna mata, d'ago kai tayi ta kallesa suka had'a ido ya sakar mata murmushi, da sauri ta sinne kanta qasa itama tana mayar masa da murmushin, ahankali yafara juya kan fanfo har lokacin hannusa na saman nata, ganin ruwan sunfara zubowa yasa ta tara d'ayan hannunta tana d'ibar ruwan tana kuskure bakinta had'e da wanke fuskarta, qoqarin jaye hannunta tayi yariqesa gam tamkar wanda za'a kwacewa hakan yasa ta kasa tashi tayi duqenta awurin, tanaji yana wasa da hannunsa akan nata kafin yacirosu akan fanfon bayan yasa d'ayan hannun nasa ya kashe batare da yasaki hannunsa sake riqe da nata ba,
Bayan sun fito toilet yanufi falo da ita ya zaunar da ita qasan center carpet d'in dake shimfid'e ya d'an tura center table d'in dake tsakiyar don sud'an samu isashhen fili da bazasu matsuba, ledar daya shigo da ita yaje ya d'auko tare da shiga kitchen ya d'auko wani d'an k'aramin tray da cup d'aya ya d'aurayosu ya kawo agabanta yana fad'in.
"Washh amarya bakya laifi." yana kallon yanda ta noce kanta qasa tana wasa da 'yan yatsun hannunt, riqo hannun yayi yanabin 'yan yatsun da kallo had'e da cewa.
"Habibty lallen nan yayi kyau sosai gashi garin wannan wasar taki kina nema ki gogemunshi da wuri haka."