Sashe 114
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Tafad'a tana dariya tare da kallon mahaifin nata, tsabar takaicinta da irin fand'arewar data yimasa yasa yayo kanta da niyar mammaketa da sauri suka rirriqesa ita kuma taruga da gudu cikin gida.
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
_Gaisuwar yau ta musammance zuwa gareku masoyan amana, *SADIYA ZANGO(MEAMAH), TEEMAH GABS, NUCEEY BEBEJI, MARYAM MANSUR D/WAZIRI(OUM IMAAN), AUNTY MURJANATU (JAANATU), HAIFA BASHIR, ASIYA ALIYU(UMMU SAUDA), REEDERH MALESIA, AUNTY SHAFA ABU KAURA, JIDDAH ALK'ALI, MMN SSS, KHADIJA RUQAYYA* matuqar zan d'ora alqalamina da zimmar fara rubuto ko sau dubune to tabbas bazan iya kammala saba har saina tuna daku had'e da yimaku fatan alkhairi saboda yanda akoda yaushe kuke amfani da tsadaddin lokutanku wajen bibiyar littafaina, hakan yasani jin cewa kud'in na musamman ne kuma 'yan amanata da bazan tab'a iya mantawa daku ba, Ina miqo gaisuwata had'ee da yimaku addu'ah ALLAH yacika maku dukkanin zukatanku da haske mai yawa da zai yimaku jagoranci izuwa aljannatul firdaus, INA MAKU FATAN ZAMOWA CIKIN AMINCIN ALLAH DA KUMA YARDARSA AKODA YAUSHE🤝_
Page___84💎
Subhanallahi Yaya wai meye haka?, Shekarunka fa jasukeyi kadena biyewa yarinyar nan saboda duk abunda tayi kaine sila kuma kai ka d'orata akai, don haka yazama dole kayi haquri da yanda halinta take ko kuma da kai har ita kudinga ba juna wahala.
"Meye laifin da nayiwa yarinyar nan da gaba d'aya take son maidani wani shashasha, meye zunubina agareta da bazata hakura da zab'inta ba tabi nawa?, meyasa?, Ko don taga na nuna mata soyayya fiye da sauran 'yan uwanta shine zata nemi tozartani da gwada mani iyakata, ni zatayiwa taurin kai da kafiya don akan wani banza dabata san ainahin ko waye shiba?, To wlh tallahi hassan nafiso in kakkaryata nazubata akwandon sharah dana aura mata wannan yaron da bayada asali."
Cikin b'acin rai uncle hussain ya sakesa daga riqon daya yimasa had'e da cewa,
"Ai shikenan, jeka gata can ka kakkaryata in kaga dama ma karabata da lumfashinta yaya, wai har kamanta lokacin da muke lusar dakai illar soyayayar da kake gwadama yarinyar nan, kamanta yanda gaba d'aya kanuna mata fifiko fiye da sauran 'ya'yanka daka haifa sai kace su bakai ka haifesu ba?, kamanta yanda kai tsaya kafad'a mana cewa babu abunda zata bid'a aduniya ka hanata shi matuqar kana raye?, To wlh anzo wajen! Saboda tu tana qaramarta kasaba mata da yimata duk abunda take so koda kuwa ba daidai bane, katuna anan cikin gidan kake nuna ba 'yan uwanta kad'ai ba hattamu dake matsayin iyayenta zaka iya haqura da duka ra'ayinmu dama naka ra'ayin kabi nata, ahaka tarayu bisa turbar da kake buqatar tarayu da ita, shine kwatsam alokaci d'aya zakace ta canza, kaima kasan abune da bazai tab'a yuyuwa ba, koda kuwa zai yuyu to bata hanyar wannan tsanar da kuma tsaurarawar da kake yimata ba, ka lallab'ata kamar yanda kayi tun farkon tasowarta wataqil ALLAH zai taimakeka tacanza koba duka ba, da kake zancen kafiya da kuma taurin kai ai jininka keyawo ajikinta badon haka ba qila data sauko tabi naka ra'ayin."
Yana gama fad'ar haka yabar wajen ya wuce part d'insa kamar zai tashi sama, hajia shafa matarsa na kitchen tana girkin abincin dare yakira sunanta da sauri tafito saboda yanda taji muryarsa cikin b'acin rai.
"Ki qara abinci saboda zamuyi baqi."
Haka kawai yafad'a yajuya yawuce d'akinsa ransa ab'ace, sosai idan batool d'in tayi wani abun yake son hukuntata amma daya tuna yanda mahaifinta yanuna masu zai iya samun matsala da kowa akanta da irin yanda ya sangartata sai yaji yakasa, saboda kwatakwata batada laifi, kome tayi shiya jawo da hannuwansa don haka yake zuba mata idanuwa matuqar abun bazai cutar da itaba don kawai yayan nasu ya d'auki darasi kuma yagane illa da kuskuren daya aikata abaya ko don nan gaba ya kiyaye.
Abba kuwa kallon uncle Hassan yayi had'e da cewa.
"Kaji me d'an uwanka kefad'a mun?, Kaji maganganun dake fitowa abakinsa akaina, meye kuskuren da nayi da zaiga laifina?, Waye baya son d'ansa?, Waye baya buqatar ririta d'ansa da kuma nuna masa gata idan hakan tasamu da zaiga laifina cikin kulawar dana bawa batool?"
"Ashsha wannan shine laifin naka yaya kai kuma ka kasa fahimta!, A al'adar malan ba haushe yarinya najin nauyin tunkarar iyayenta da maganar za'azo neman aurenta, Amma saboda sangartawar da kayiwa batool da nuna mata duk abunda tayi daidaine shiyasa bako kunya tazo kai tsaye tafad'a mana kuma agurinta wanan daidaine ba wani abuba, don haka ni atawa shawara ka lallab'a yarinyarnan hakan zai iyasa tafahimci me kake nufi."
"Au kenan kaima kana goyon bayanshi kenan?, Ya zauna yafad'a mani magana sannan kaima kabiye masa?, Shikenan naji na b'ata batool, nayi alqawarin zanyi qoqarin gyarata tahanyar zab'a mata wanda yadace da ita tayanda gobenta zatayi kyau, don haka wlh kaji narantse kada 'yan iskan da suka zo mani gida, kaje kafad'a mata cewa takirasu tasanar dasu ni mahaifinta nace kar inga kowa agidana."
Sheqeqe uncle Hassan ya kallesa kafin yace.
"Tunda kaine mahaifinta kamar yanda kafad'a mezai hana kaje da kanka ka sanar da ita, kasani muna matuqar girmamaka da kuma yimaka biyayya Amma hakan bazaisa mu walaqanta mutane ba don sunzo neman abu wajenmu tunda ba gadon iyayenmu bane, alqawari d'aya zanyi maka shine, bazamu bayar maka da 'yaka ba tunda baka buqatar hakan."
Yana gama fad'ar haka shima yabar wajen.
Safa da marwa Abba ya shigayi a qarqashin 'yar rumfar dake gefen harabar gidan tasha tayils da kujeru na alfarma, bini bini ya kalli agogon hannunsa tare da bakin gate d'in, gaba d'aya yakasa zaune kuma yakasa tsaye, yaqi komawa part d'in nasa yana dakon isowarsu, yaci alwashin ko suwaye suka zab'i maida yaron da akace shegene izuwa d'ah don a yaudaresa tahanyar aurar masa da 'yarsa sai yasasu sunyi nadamar zuwa gidan, ji yakeyi gaba d'aya baya buqatar wakilcin 'yan uwan nasa shi da kansa zaiyi abunda yake ganin shine daidai kuma shi zai sama masa salama azuciya.
Aikawa uncle Hassan yayi aka kirwo masa uncle Hussain ya fad'a masa abunda yayan nasu yace da kuma shi amsar daya bashi, shiru uncle Hussain yayi zuciya na cinsa kafin yace.
"Kace ya rantse kar wanda yashigo masa gida?"
"Eh, yanzu banma san ko meye abunyi ba.?"
"Ka qyalesa ai gidan ba shikad'ai keda shiba, sannan 'yar tasa ma da yake zance muma munada haqqi akanta don haka zasu shigo kuma tabbas dole yayi kaffara."
"A'a hussain kada kayi haka, muqyalesa mana, bana son mubiye masa har yakai ga yayi wani rashin mutunci da zai shafi ita yarinyar, saboda idan ya walaqantasu kamar ya kafa mana wani mummunan tarihine agida, mutane zasuji shakkun koma dawowa gidannan da sunan neman aure kaga kuwa maganin ayi kar afara."
"Shikenan Hassan, amma matakin da zan d'auka naqarshe kar kace komai akai, idan zuciya Yaya ke taqama da ita ai duka Abu guda yayimu dashi don haaka jeka ka shirya ance suna isowa, zansa ayi yanda yakamata."
"A'a hussain.."
"Don ALLAH katafi hassan nasan meya kamata kuma nafahimci abunda kake nufi, bazanyi abunda zai jawo zubewar kimar gidannan ba, kawai jeka ka gyara kafin su iso."
Kallonsa uncle Hassan yayi don yasan indai zuciyace to d'an uwan nasa yadama yayan nasu ya shanye, shi kanshi yanada ita amma ba irin tasu ba sai idan ankaishi bango yake nuna tashi, murmushi yayi sannan yace.
"Shikenan uban d'iya, ALLAH ya huci zuciyarka."
Dariya uncle Hussain yayi sannan yakoma part d'in nasa.
Qarfe biyar nabugewa motarsu dady natsayawa qofar gidan, Abba kuwa sai raba idanuwa yakeyi yana jiran yaga shigowarsu, abunda bai sani ba kuwa tuni Uncle Hussain yasa aka yimasu shimfid'a a qarqashin inuwar fulawowin da sukayi rassa ajikin katangar gidan daga can waje, qatuwar darduma aka shimfid'a tare da kujeru qattunan timatimai irin na sarauta d'in nan yasa aka qawata wajen dasu sannan yasa aka kai abincin aka shirya masu da lemuna da ruwan goruna masu sanyi, duk anyi hakanne ba tare da sanin Abba ba saboda ta wancan d'ayan gate d'in da ba'a fiye bud'ewa ba dake ca qarshen gidan uncle yasa akabi da kayan Kuma suma tacan sukabi suka fita, kallon wajen uncle Hassan yayi ya kwashe da dariya had'e da cewa.
"Banda fitina irin na yayanmu da rufin asirinmu zai samu wannan tonon silili awaje kowa sai yagama da ganinmu, gaskiya wannna abun baiyi dad'i ba duk da dai konan d'in ba laifi ma fake da sunan shan isaka."
Murmushi uncle Hussain yayi had'e da cewa, "Ai duk laifinka ne da kake neman abisa ahankali, wlh indai Yaya ne sai anyi wuta da wutane dashi sannan za'a daidaita, Ina girmamawa awannan sha'ani ai andaiji kunya in anjita."
Haka suka yita firarsu suna dariya har zuwa yanzu dasu dady suka iso, cike da girmamawa suka taso suka tarbesu tare da yimasu iso zuwa inda shimfid'ar take, yanayin su baffa da baba balarabe da suka gani baisa sukaji komai aransu ba balle surena arziqinsu sukuma hakan da suka gani an ajiyesu awaje Bai kawo masu komai arai ba, dady kad'aine ransa yaso bashi wani abu amma sai ya basar, cikin mutuntawa da karrama juna suka gaggaisa kafin uncle Hussain ya mammatso masu da kayan abincin yana fad'in.
"Bisimillah."
"Murmushi baffa yayi had'e da cewa Alhamdulillah, mungode sosai amma aqoshe muke."
"Haba alhaji ai ba'ayi haka ba ko ruwane yakamata kusha kafin mushiga maganar abunda ya taramu anan, akace baqonka ai annabinka ko kuwa?" Uncle Hassan yafad'a duk sukasa dariya.
Dady yafara d'aukar ruwa ya tsiyaya a cup tare da lemu yasha sannan suma su baffa suka sha, hakan kuwa baqaramin dad'i yayiwa su uncle Hussain ba.
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
_Gaisuwar yau ta musammance zuwa gareku masoyan amana, *SADIYA ZANGO(MEAMAH), TEEMAH GABS, NUCEEY BEBEJI, MARYAM MANSUR D/WAZIRI(OUM IMAAN), AUNTY MURJANATU (JAANATU), HAIFA BASHIR, ASIYA ALIYU(UMMU SAUDA), REEDERH MALESIA, AUNTY SHAFA ABU KAURA, JIDDAH ALK'ALI, MMN SSS, KHADIJA RUQAYYA* matuqar zan d'ora alqalamina da zimmar fara rubuto ko sau dubune to tabbas bazan iya kammala saba har saina tuna daku had'e da yimaku fatan alkhairi saboda yanda akoda yaushe kuke amfani da tsadaddin lokutanku wajen bibiyar littafaina, hakan yasani jin cewa kud'in na musamman ne kuma 'yan amanata da bazan tab'a iya mantawa daku ba, Ina miqo gaisuwata had'ee da yimaku addu'ah ALLAH yacika maku dukkanin zukatanku da haske mai yawa da zai yimaku jagoranci izuwa aljannatul firdaus, INA MAKU FATAN ZAMOWA CIKIN AMINCIN ALLAH DA KUMA YARDARSA AKODA YAUSHE🤝_
Page___84💎
Subhanallahi Yaya wai meye haka?, Shekarunka fa jasukeyi kadena biyewa yarinyar nan saboda duk abunda tayi kaine sila kuma kai ka d'orata akai, don haka yazama dole kayi haquri da yanda halinta take ko kuma da kai har ita kudinga ba juna wahala.
"Meye laifin da nayiwa yarinyar nan da gaba d'aya take son maidani wani shashasha, meye zunubina agareta da bazata hakura da zab'inta ba tabi nawa?, meyasa?, Ko don taga na nuna mata soyayya fiye da sauran 'yan uwanta shine zata nemi tozartani da gwada mani iyakata, ni zatayiwa taurin kai da kafiya don akan wani banza dabata san ainahin ko waye shiba?, To wlh tallahi hassan nafiso in kakkaryata nazubata akwandon sharah dana aura mata wannan yaron da bayada asali."
Cikin b'acin rai uncle hussain ya sakesa daga riqon daya yimasa had'e da cewa,
"Ai shikenan, jeka gata can ka kakkaryata in kaga dama ma karabata da lumfashinta yaya, wai har kamanta lokacin da muke lusar dakai illar soyayayar da kake gwadama yarinyar nan, kamanta yanda gaba d'aya kanuna mata fifiko fiye da sauran 'ya'yanka daka haifa sai kace su bakai ka haifesu ba?, kamanta yanda kai tsaya kafad'a mana cewa babu abunda zata bid'a aduniya ka hanata shi matuqar kana raye?, To wlh anzo wajen! Saboda tu tana qaramarta kasaba mata da yimata duk abunda take so koda kuwa ba daidai bane, katuna anan cikin gidan kake nuna ba 'yan uwanta kad'ai ba hattamu dake matsayin iyayenta zaka iya haqura da duka ra'ayinmu dama naka ra'ayin kabi nata, ahaka tarayu bisa turbar da kake buqatar tarayu da ita, shine kwatsam alokaci d'aya zakace ta canza, kaima kasan abune da bazai tab'a yuyuwa ba, koda kuwa zai yuyu to bata hanyar wannan tsanar da kuma tsaurarawar da kake yimata ba, ka lallab'ata kamar yanda kayi tun farkon tasowarta wataqil ALLAH zai taimakeka tacanza koba duka ba, da kake zancen kafiya da kuma taurin kai ai jininka keyawo ajikinta badon haka ba qila data sauko tabi naka ra'ayin."
Yana gama fad'ar haka yabar wajen ya wuce part d'insa kamar zai tashi sama, hajia shafa matarsa na kitchen tana girkin abincin dare yakira sunanta da sauri tafito saboda yanda taji muryarsa cikin b'acin rai.
"Ki qara abinci saboda zamuyi baqi."
Haka kawai yafad'a yajuya yawuce d'akinsa ransa ab'ace, sosai idan batool d'in tayi wani abun yake son hukuntata amma daya tuna yanda mahaifinta yanuna masu zai iya samun matsala da kowa akanta da irin yanda ya sangartata sai yaji yakasa, saboda kwatakwata batada laifi, kome tayi shiya jawo da hannuwansa don haka yake zuba mata idanuwa matuqar abun bazai cutar da itaba don kawai yayan nasu ya d'auki darasi kuma yagane illa da kuskuren daya aikata abaya ko don nan gaba ya kiyaye.
Abba kuwa kallon uncle Hassan yayi had'e da cewa.
"Kaji me d'an uwanka kefad'a mun?, Kaji maganganun dake fitowa abakinsa akaina, meye kuskuren da nayi da zaiga laifina?, Waye baya son d'ansa?, Waye baya buqatar ririta d'ansa da kuma nuna masa gata idan hakan tasamu da zaiga laifina cikin kulawar dana bawa batool?"
"Ashsha wannan shine laifin naka yaya kai kuma ka kasa fahimta!, A al'adar malan ba haushe yarinya najin nauyin tunkarar iyayenta da maganar za'azo neman aurenta, Amma saboda sangartawar da kayiwa batool da nuna mata duk abunda tayi daidaine shiyasa bako kunya tazo kai tsaye tafad'a mana kuma agurinta wanan daidaine ba wani abuba, don haka ni atawa shawara ka lallab'a yarinyarnan hakan zai iyasa tafahimci me kake nufi."
"Au kenan kaima kana goyon bayanshi kenan?, Ya zauna yafad'a mani magana sannan kaima kabiye masa?, Shikenan naji na b'ata batool, nayi alqawarin zanyi qoqarin gyarata tahanyar zab'a mata wanda yadace da ita tayanda gobenta zatayi kyau, don haka wlh kaji narantse kada 'yan iskan da suka zo mani gida, kaje kafad'a mata cewa takirasu tasanar dasu ni mahaifinta nace kar inga kowa agidana."
Sheqeqe uncle Hassan ya kallesa kafin yace.
"Tunda kaine mahaifinta kamar yanda kafad'a mezai hana kaje da kanka ka sanar da ita, kasani muna matuqar girmamaka da kuma yimaka biyayya Amma hakan bazaisa mu walaqanta mutane ba don sunzo neman abu wajenmu tunda ba gadon iyayenmu bane, alqawari d'aya zanyi maka shine, bazamu bayar maka da 'yaka ba tunda baka buqatar hakan."
Yana gama fad'ar haka shima yabar wajen.
Safa da marwa Abba ya shigayi a qarqashin 'yar rumfar dake gefen harabar gidan tasha tayils da kujeru na alfarma, bini bini ya kalli agogon hannunsa tare da bakin gate d'in, gaba d'aya yakasa zaune kuma yakasa tsaye, yaqi komawa part d'in nasa yana dakon isowarsu, yaci alwashin ko suwaye suka zab'i maida yaron da akace shegene izuwa d'ah don a yaudaresa tahanyar aurar masa da 'yarsa sai yasasu sunyi nadamar zuwa gidan, ji yakeyi gaba d'aya baya buqatar wakilcin 'yan uwan nasa shi da kansa zaiyi abunda yake ganin shine daidai kuma shi zai sama masa salama azuciya.
Aikawa uncle Hassan yayi aka kirwo masa uncle Hussain ya fad'a masa abunda yayan nasu yace da kuma shi amsar daya bashi, shiru uncle Hussain yayi zuciya na cinsa kafin yace.
"Kace ya rantse kar wanda yashigo masa gida?"
"Eh, yanzu banma san ko meye abunyi ba.?"
"Ka qyalesa ai gidan ba shikad'ai keda shiba, sannan 'yar tasa ma da yake zance muma munada haqqi akanta don haka zasu shigo kuma tabbas dole yayi kaffara."
"A'a hussain kada kayi haka, muqyalesa mana, bana son mubiye masa har yakai ga yayi wani rashin mutunci da zai shafi ita yarinyar, saboda idan ya walaqantasu kamar ya kafa mana wani mummunan tarihine agida, mutane zasuji shakkun koma dawowa gidannan da sunan neman aure kaga kuwa maganin ayi kar afara."
"Shikenan Hassan, amma matakin da zan d'auka naqarshe kar kace komai akai, idan zuciya Yaya ke taqama da ita ai duka Abu guda yayimu dashi don haaka jeka ka shirya ance suna isowa, zansa ayi yanda yakamata."
"A'a hussain.."
"Don ALLAH katafi hassan nasan meya kamata kuma nafahimci abunda kake nufi, bazanyi abunda zai jawo zubewar kimar gidannan ba, kawai jeka ka gyara kafin su iso."
Kallonsa uncle Hassan yayi don yasan indai zuciyace to d'an uwan nasa yadama yayan nasu ya shanye, shi kanshi yanada ita amma ba irin tasu ba sai idan ankaishi bango yake nuna tashi, murmushi yayi sannan yace.
"Shikenan uban d'iya, ALLAH ya huci zuciyarka."
Dariya uncle Hussain yayi sannan yakoma part d'in nasa.
Qarfe biyar nabugewa motarsu dady natsayawa qofar gidan, Abba kuwa sai raba idanuwa yakeyi yana jiran yaga shigowarsu, abunda bai sani ba kuwa tuni Uncle Hussain yasa aka yimasu shimfid'a a qarqashin inuwar fulawowin da sukayi rassa ajikin katangar gidan daga can waje, qatuwar darduma aka shimfid'a tare da kujeru qattunan timatimai irin na sarauta d'in nan yasa aka qawata wajen dasu sannan yasa aka kai abincin aka shirya masu da lemuna da ruwan goruna masu sanyi, duk anyi hakanne ba tare da sanin Abba ba saboda ta wancan d'ayan gate d'in da ba'a fiye bud'ewa ba dake ca qarshen gidan uncle yasa akabi da kayan Kuma suma tacan sukabi suka fita, kallon wajen uncle Hassan yayi ya kwashe da dariya had'e da cewa.
"Banda fitina irin na yayanmu da rufin asirinmu zai samu wannan tonon silili awaje kowa sai yagama da ganinmu, gaskiya wannna abun baiyi dad'i ba duk da dai konan d'in ba laifi ma fake da sunan shan isaka."
Murmushi uncle Hussain yayi had'e da cewa, "Ai duk laifinka ne da kake neman abisa ahankali, wlh indai Yaya ne sai anyi wuta da wutane dashi sannan za'a daidaita, Ina girmamawa awannan sha'ani ai andaiji kunya in anjita."
Haka suka yita firarsu suna dariya har zuwa yanzu dasu dady suka iso, cike da girmamawa suka taso suka tarbesu tare da yimasu iso zuwa inda shimfid'ar take, yanayin su baffa da baba balarabe da suka gani baisa sukaji komai aransu ba balle surena arziqinsu sukuma hakan da suka gani an ajiyesu awaje Bai kawo masu komai arai ba, dady kad'aine ransa yaso bashi wani abu amma sai ya basar, cikin mutuntawa da karrama juna suka gaggaisa kafin uncle Hussain ya mammatso masu da kayan abincin yana fad'in.
"Bisimillah."
"Murmushi baffa yayi had'e da cewa Alhamdulillah, mungode sosai amma aqoshe muke."
"Haba alhaji ai ba'ayi haka ba ko ruwane yakamata kusha kafin mushiga maganar abunda ya taramu anan, akace baqonka ai annabinka ko kuwa?" Uncle Hassan yafad'a duk sukasa dariya.
Dady yafara d'aukar ruwa ya tsiyaya a cup tare da lemu yasha sannan suma su baffa suka sha, hakan kuwa baqaramin dad'i yayiwa su uncle Hussain ba.