Sashe 106
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___80💎
Kyakkyawar tarba su baffa sukayiwa baba balarabe da yake shi kad'ai yaje bada kowa ba, a can gidansu baffa Usman aka share zauren aka yimasa shimfid'a baffa yaba d'aya daga cikin yaran gidan kud'i aka siyo masa ruwa masu sanyi sosai tare da fura da nono Inna Bilkisu tadama masa fura aka kawo masa, tunda baba balarabe ya zauna idanuwansa ke qasa yakasa had'asu da nasu baffa saboda tsananin kunyarsu da yakeji saida baffa Usman yayi gyran murya had'e da cewa.
"Malan balarabe ya hanya da kuma kasuwa? Kwana biyu dad'a mun datse zumuncin dake tsakaninmu, har qara shi Yaya kuna had'uwa kasuwa dashi amma nikam ai bana iya qirga adadin shekaru ba sharabonmu da juna."
'Dago kai yayi suka had'a ido da baffa yaji wasu hawaye sun kwararo masa ga idanuwa saboda tausayinsa yanda yaga tsufa yataso masa ga rashin mataimaki atare dashi, alokacin d'aya yaji haushin kansa na biyewa zuciyarsa bisa yarda da abunda aka fad'a masa wanda bayada tabbaci akai kuma ya hau, gashi sanadiyar hakan yazamo silar rushewar wani sashen farincikin bawan ALLAH n nan bisa rubutacciyar qaddarar da ALLAH ya tsaro akansa, murmushi baffa yayi yana kallonsa had'e da cewa.
"Ashsha malan balarabe meyayi zafi haka?, duk wani tsanani da kake gani aduniya ai yana tare da sauqi, kafad'a mana dalilin zuwanka anan domin wannan kukan naka zai iya jefamu cikin wani rud'ani da kuma tashin hankali."
Saida yasa hannu ya share hawayen da suka kwanta masa afuska had'e da jan majinan dake neman toshe masa kafafen shaqar lumfashi a hanci yana sake qoqarin danne wasu hawayen dake neman zubo masa sannan cikin sanyin muryar dake nuna tattare yake da nadama da damuwa yace.
"Da farko ina so nafara baku haquri bisa abubuwan dana aikata maku ashekarun baya bisa son kaina da kuma sharrin zuciya dana biyewa, haqiqa nayi dana sanin yin hakan tun bada jimawa ba awancan lokacin sai dai aqoqarina naganin nagyara wannan kuskuren da nayi sai kuma nasake b'atawa don kub'utar da zumuncina da tsoron rasa abunda muke tunanin shikad'ai yarage mana aduniya da zai rage mana rad'ad'in wani sashe da muka rasa arayuwarmu...."
Nan baba balarabe yashiga basu labari tun daga abubuwan da suka faru alokacin da d'anuwansa da iyalinsa sukabar gari har zuwa dawowar Rashida da rigimar da sukayi da Yaya Maryam da aunty marwiyya akan sanar dasu dawowar Rashida da da yace zaiyi da kuma abunda yafaru lokacin da yazo garin domin sanar dasu da komawar Rashida acan garin da aka tsinceta da had'uwarsu da mahaifanta sanadiyar zuwansu gano d'an data haifa lokacin data yayesa, da rasuwar mahaifin nata washe garin ranar a qoqarin sa na zuwa wajensa har ya yahad'u da hatsarin da yazamo sanadiyar rabasu dashi da tsatstsauran hukuncin da yayar tasu tayanke alokacin da yayi yunqurin cikawa d'an uwansa burinsa da abunda ya sake fusatata na rashin dawowar Nuraddeen da yanda sukayi da umma mahaifiyar Rashida saboda lafuzzan da taji yafurta qarara a tv cewa bayada iyali har dai zuwa qarshen duk abunda yasan yafaru wanda shine yazamo silar b'oye masa duk wata gaskiya da yayi, daga qarshe yace.
"Wannan yaron da kagani ranar atare dani, yaron da kake matuqar kyautatawa, yaron da qarfin jini ya sanya shaquwa da kuma soyayya mai tsanani tsakaninka dashi acikin d'an qanqanin lokaci ba kowa bane face jikanka, jinin d'anka Nuraddeen kuma d'a ga Rashida, shine wannan cikin data b'ata dashi har muke kokonton yana raye ko akasin haka, ALLAH yanufa tahaifesa kuma har ya girma batare da mun bari kun sanshi ya sanku ba, sanadiyar karatun da yakeyi anan jami'a wajena yasa nayanke shawarar had'asa dakai kasanshi yasanka a matsayin kakansa, Ina roqonka da kayi haquri kayi mani afuwa bisa b'oye maka wud'annan abubuwa da nayi tun farko dakayi bibiyar sanin hakan, ALLAH shine sheda duk tsawon shekarunnan da aka kwashe ina rayune cike da qunci da damuwar hakan azuciyata, nayi kuka nayi da nasani yafi aqirga amma nakasa samun rangwamen nauyin da nakeji azuciyata har sai yau da ALLAH yabani ikon fad'a maka, wataqil hakan nanufin cewa nima zan amshi tawa jarabawarce tahanyar rabuwa da 'yar uwata kamar yanda ta alqawarta, koma dai meye ashirye nake da nakarb'i duk wani sauyin rayuwa da zaizo mani matuqar hakan da nayi zai kawo maka wani sassaucin qunci da damuwar daka dad'e dasu acikin azuciyarka."
Hawaye nazuba a idanuwan baffa Usman yace.
"Hak'ik'a kun cika mafiya son kanku da yawa kuma ko kad'an bakuyiwa yayana adalci ba bisa fad'i tashin rayuwa daya dingayi wajen nemo maku 'yarku da kuma bimata haqqinta, yayi kukan safe, rana dare a sanadiyar b'atanta, yarasa duk wani abu daya mallaka ta sanadiyar b'atan 'yarku, farin cikinsa da walwalarsa gaba d'aya duk saida yayi bankwana dasu ta sanadiyar b'atan 'yarku, meyasa zakuyi masa hakan bayan ya kasance mai tsananin kamanta adalci agareku?, Yarabu da matarsa, dukiyarsa, d'ansa, d'an uwansa, da duk wani farinciki nasa aduniya saboda kawai yaga ya qwatowa 'yarku haqqinta, amma shine ku kuka zab'i cigaba da cutuwar da zuciyarsa ta hanyar b'oye masa gaskiya alokacin da 'yarku ta bayyana agareku wanda natabbata da kun sanar dashi da yasamu craguwar damuwarsa kaso 99 bisa d'ari, haqiqa kune mutane mafiya son kai dana tab'a gani aduniya, maganar gaskiya bakuyi masa adalci ba kuma kun cutar dashi da yawa sai...."
Saurin dakatar dashi baffa da shima hawayen yakeyi yayi ta hanyar d'aga masa hannu had'e da cewa.
"Kar kace haka Usman, awani b'angaren sunada gaskiya d'ari bisa d'ari a matsayinsu na iyaye, kuma ko nine su zan d'au mataki fiye da hakan, saidai bazan d'auka akan iyayen mijin 'yar tawa ba, tsatsauran matakin da zan d'auka zai kasance ne akan shi mijin nata shi dake da iko akanta kuma na d'auki duk wani hukuncin da nake tunanin shine zai zamo maslaha tsakanina dasu don in late 'yatah, sai dai shi tunanin kowa da kake gani daban yake aduniya kuma babu wanda yafi qarfin kuskure, haqiqa naji ba dad'i ga yanda wud'annan abubuwa suka kasance, musamman rashin aminina da nayi aqoqarinsa nazuwa ya bayyana mani abunda yakeda tabbaci akan cewa narasa natsuwata akansa, Amma babu komai tunda babu yanda na iya dole nayi haquri kuma nagodewa ubangijina daya sama mani wani aminin daga jinina da zan riqa kalla a matsayinsa ina jin sanyi duk da rashinsa agareni babbar illace sosai arayuwata..."
Kasa cigaba da maganar yayi saboda kukan dayaci qarfinsa adaidai wannan gab'ar, haqiqa ALLAH shiyake halittar bayinsa kuma yadubi zukatan da suka dace da juna sai yajefa soyayya mai tsanani a tsakaninsu, tunda yake bai tab'a had'uwa da mutum wanda ALLAH yasanya masa soyayyarsa arai ba kamar baba mahaifin Rashida, yana matuqar sonsa ba ga zuciyarsa kad'ai ba hatta sassan jikinsa da kuma rouhinsa, sai gashi kwatsam arana d'aya mutuwa tayi masu yankan qauna a lokacin da suke matuqar buqatar junansu, ya tabbata da yanada rai bazai bari hakan tafaru ba, hatta d'ansa daya zab'i yayi nesa dashi yanada yaqinin cewa da yana raye duk hanyar da zaibi wajen ganin yadawo dashi agaresa sai yabi don tunkud'e masa duk wata damuwa da zata ziyartarsa, gashi sanadin rashinsa aduniya damuwowi da yawa sun nemi su durqusar masa da rayuwa, donma ALLAH yabashi jajirtaccen d'an uwa daya tsaya masa, badon haka ba da tuni shima yarasa tashi rayuwar.
Saida yayi kukansa mai isarsa sannan ya d'ago idanuwansa da sukayi jajir yana kallon baba balarabe yace.
"Nayafe maka komai meye kayimun kaida 'yan uwanka, tasiri da girman soyayyar dake tsakanina da d'an uwanka bazai iya bari nariqeku azuciya ba tunda har ka iya takowa kazo kanemi yafiyata had'e da sanar dani gaskiyar abubuwan da suka faru, haqiqa naji dad'i da hasashena yazamo gaskiya Abu sumayya ya kasance tsatsona, tabbas nagartaccin iyaye suke haifar da nagartacciyar zuri'a kuma babu tantama uwa tagari ita kad'ai ke iya haihuwar d'ah nagari, a nagarta naga jinina atattare dashi a b'angaren kamanni, tarbiya, tausayi da kuma sanin yakamata sak nahango mahaifiyarsa rashiday atare dashi, Ina so ka kwantar da hankalinka akan abunda 'yar uwarka tace, zumunci abune mai girma kuma bazan bari naku ya lalace ba ta sanadiyata ba duk da dai shi hankalin mata yasha banban da namu saboda qarancin tunani da suke dashi amma ni har ga ALLAH banga laifinta ba kuma kaima da kabi umurninta banga naka ba anan, domin shi bin nagaba bin ALLAH ne mun riga da mun taso bisa tarbiyar da iyaye sunka yimana akan muyiwa manyanmu biyayya shiyasa ka gagara bijire mata, ba ita kad'ai ba hatta nidana haifi Nuraddeen naji zafi da rad'ad'in kalaman daya furta nacewa baisan komai ba akan maganar iyayensa da kuma iyalinsa, don haka banga laifinta ba nacewa sai lokacin daya dawo sannan za'a bayyana dawowar Rashida da abunda ta haifa, domin ko an bayyana hakan kafin yadawo bayada amfani tunda baya nan kuma bazai yuyu muriqeta tazauna zaman jiransa ba tunda bashi kad'aine namiji ba aduniya, gayanda kuma abubuwa suka faru akan Rashida ta b'angarenmu dole aji tsoron dawo da ita da abunda tahaifa awajenmu don kada asake qoqarin salwantar da ita da d'an nata kamar yanda akayi abaya, don haka nayi maka alqawarin zanci gaba da b'oye wannan gaskiyar har zuwa lokacin da yaji zai iya dawowa garemu."
"A'a malan Idris kada ayi hakan, asanar dashi komai inaga hakan zai iya karkato dashi yadawo gida." Baba balarabe yafad'i hakan tare da riqe masa hannu.
Murmushin da yafi kuka ciwo baffa yayi had'e da girgiza kai sannan yace.
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___80💎
Kyakkyawar tarba su baffa sukayiwa baba balarabe da yake shi kad'ai yaje bada kowa ba, a can gidansu baffa Usman aka share zauren aka yimasa shimfid'a baffa yaba d'aya daga cikin yaran gidan kud'i aka siyo masa ruwa masu sanyi sosai tare da fura da nono Inna Bilkisu tadama masa fura aka kawo masa, tunda baba balarabe ya zauna idanuwansa ke qasa yakasa had'asu da nasu baffa saboda tsananin kunyarsu da yakeji saida baffa Usman yayi gyran murya had'e da cewa.
"Malan balarabe ya hanya da kuma kasuwa? Kwana biyu dad'a mun datse zumuncin dake tsakaninmu, har qara shi Yaya kuna had'uwa kasuwa dashi amma nikam ai bana iya qirga adadin shekaru ba sharabonmu da juna."
'Dago kai yayi suka had'a ido da baffa yaji wasu hawaye sun kwararo masa ga idanuwa saboda tausayinsa yanda yaga tsufa yataso masa ga rashin mataimaki atare dashi, alokacin d'aya yaji haushin kansa na biyewa zuciyarsa bisa yarda da abunda aka fad'a masa wanda bayada tabbaci akai kuma ya hau, gashi sanadiyar hakan yazamo silar rushewar wani sashen farincikin bawan ALLAH n nan bisa rubutacciyar qaddarar da ALLAH ya tsaro akansa, murmushi baffa yayi yana kallonsa had'e da cewa.
"Ashsha malan balarabe meyayi zafi haka?, duk wani tsanani da kake gani aduniya ai yana tare da sauqi, kafad'a mana dalilin zuwanka anan domin wannan kukan naka zai iya jefamu cikin wani rud'ani da kuma tashin hankali."
Saida yasa hannu ya share hawayen da suka kwanta masa afuska had'e da jan majinan dake neman toshe masa kafafen shaqar lumfashi a hanci yana sake qoqarin danne wasu hawayen dake neman zubo masa sannan cikin sanyin muryar dake nuna tattare yake da nadama da damuwa yace.
"Da farko ina so nafara baku haquri bisa abubuwan dana aikata maku ashekarun baya bisa son kaina da kuma sharrin zuciya dana biyewa, haqiqa nayi dana sanin yin hakan tun bada jimawa ba awancan lokacin sai dai aqoqarina naganin nagyara wannan kuskuren da nayi sai kuma nasake b'atawa don kub'utar da zumuncina da tsoron rasa abunda muke tunanin shikad'ai yarage mana aduniya da zai rage mana rad'ad'in wani sashe da muka rasa arayuwarmu...."
Nan baba balarabe yashiga basu labari tun daga abubuwan da suka faru alokacin da d'anuwansa da iyalinsa sukabar gari har zuwa dawowar Rashida da rigimar da sukayi da Yaya Maryam da aunty marwiyya akan sanar dasu dawowar Rashida da da yace zaiyi da kuma abunda yafaru lokacin da yazo garin domin sanar dasu da komawar Rashida acan garin da aka tsinceta da had'uwarsu da mahaifanta sanadiyar zuwansu gano d'an data haifa lokacin data yayesa, da rasuwar mahaifin nata washe garin ranar a qoqarin sa na zuwa wajensa har ya yahad'u da hatsarin da yazamo sanadiyar rabasu dashi da tsatstsauran hukuncin da yayar tasu tayanke alokacin da yayi yunqurin cikawa d'an uwansa burinsa da abunda ya sake fusatata na rashin dawowar Nuraddeen da yanda sukayi da umma mahaifiyar Rashida saboda lafuzzan da taji yafurta qarara a tv cewa bayada iyali har dai zuwa qarshen duk abunda yasan yafaru wanda shine yazamo silar b'oye masa duk wata gaskiya da yayi, daga qarshe yace.
"Wannan yaron da kagani ranar atare dani, yaron da kake matuqar kyautatawa, yaron da qarfin jini ya sanya shaquwa da kuma soyayya mai tsanani tsakaninka dashi acikin d'an qanqanin lokaci ba kowa bane face jikanka, jinin d'anka Nuraddeen kuma d'a ga Rashida, shine wannan cikin data b'ata dashi har muke kokonton yana raye ko akasin haka, ALLAH yanufa tahaifesa kuma har ya girma batare da mun bari kun sanshi ya sanku ba, sanadiyar karatun da yakeyi anan jami'a wajena yasa nayanke shawarar had'asa dakai kasanshi yasanka a matsayin kakansa, Ina roqonka da kayi haquri kayi mani afuwa bisa b'oye maka wud'annan abubuwa da nayi tun farko dakayi bibiyar sanin hakan, ALLAH shine sheda duk tsawon shekarunnan da aka kwashe ina rayune cike da qunci da damuwar hakan azuciyata, nayi kuka nayi da nasani yafi aqirga amma nakasa samun rangwamen nauyin da nakeji azuciyata har sai yau da ALLAH yabani ikon fad'a maka, wataqil hakan nanufin cewa nima zan amshi tawa jarabawarce tahanyar rabuwa da 'yar uwata kamar yanda ta alqawarta, koma dai meye ashirye nake da nakarb'i duk wani sauyin rayuwa da zaizo mani matuqar hakan da nayi zai kawo maka wani sassaucin qunci da damuwar daka dad'e dasu acikin azuciyarka."
Hawaye nazuba a idanuwan baffa Usman yace.
"Hak'ik'a kun cika mafiya son kanku da yawa kuma ko kad'an bakuyiwa yayana adalci ba bisa fad'i tashin rayuwa daya dingayi wajen nemo maku 'yarku da kuma bimata haqqinta, yayi kukan safe, rana dare a sanadiyar b'atanta, yarasa duk wani abu daya mallaka ta sanadiyar b'atan 'yarku, farin cikinsa da walwalarsa gaba d'aya duk saida yayi bankwana dasu ta sanadiyar b'atan 'yarku, meyasa zakuyi masa hakan bayan ya kasance mai tsananin kamanta adalci agareku?, Yarabu da matarsa, dukiyarsa, d'ansa, d'an uwansa, da duk wani farinciki nasa aduniya saboda kawai yaga ya qwatowa 'yarku haqqinta, amma shine ku kuka zab'i cigaba da cutuwar da zuciyarsa ta hanyar b'oye masa gaskiya alokacin da 'yarku ta bayyana agareku wanda natabbata da kun sanar dashi da yasamu craguwar damuwarsa kaso 99 bisa d'ari, haqiqa kune mutane mafiya son kai dana tab'a gani aduniya, maganar gaskiya bakuyi masa adalci ba kuma kun cutar dashi da yawa sai...."
Saurin dakatar dashi baffa da shima hawayen yakeyi yayi ta hanyar d'aga masa hannu had'e da cewa.
"Kar kace haka Usman, awani b'angaren sunada gaskiya d'ari bisa d'ari a matsayinsu na iyaye, kuma ko nine su zan d'au mataki fiye da hakan, saidai bazan d'auka akan iyayen mijin 'yar tawa ba, tsatsauran matakin da zan d'auka zai kasance ne akan shi mijin nata shi dake da iko akanta kuma na d'auki duk wani hukuncin da nake tunanin shine zai zamo maslaha tsakanina dasu don in late 'yatah, sai dai shi tunanin kowa da kake gani daban yake aduniya kuma babu wanda yafi qarfin kuskure, haqiqa naji ba dad'i ga yanda wud'annan abubuwa suka kasance, musamman rashin aminina da nayi aqoqarinsa nazuwa ya bayyana mani abunda yakeda tabbaci akan cewa narasa natsuwata akansa, Amma babu komai tunda babu yanda na iya dole nayi haquri kuma nagodewa ubangijina daya sama mani wani aminin daga jinina da zan riqa kalla a matsayinsa ina jin sanyi duk da rashinsa agareni babbar illace sosai arayuwata..."
Kasa cigaba da maganar yayi saboda kukan dayaci qarfinsa adaidai wannan gab'ar, haqiqa ALLAH shiyake halittar bayinsa kuma yadubi zukatan da suka dace da juna sai yajefa soyayya mai tsanani a tsakaninsu, tunda yake bai tab'a had'uwa da mutum wanda ALLAH yasanya masa soyayyarsa arai ba kamar baba mahaifin Rashida, yana matuqar sonsa ba ga zuciyarsa kad'ai ba hatta sassan jikinsa da kuma rouhinsa, sai gashi kwatsam arana d'aya mutuwa tayi masu yankan qauna a lokacin da suke matuqar buqatar junansu, ya tabbata da yanada rai bazai bari hakan tafaru ba, hatta d'ansa daya zab'i yayi nesa dashi yanada yaqinin cewa da yana raye duk hanyar da zaibi wajen ganin yadawo dashi agaresa sai yabi don tunkud'e masa duk wata damuwa da zata ziyartarsa, gashi sanadin rashinsa aduniya damuwowi da yawa sun nemi su durqusar masa da rayuwa, donma ALLAH yabashi jajirtaccen d'an uwa daya tsaya masa, badon haka ba da tuni shima yarasa tashi rayuwar.
Saida yayi kukansa mai isarsa sannan ya d'ago idanuwansa da sukayi jajir yana kallon baba balarabe yace.
"Nayafe maka komai meye kayimun kaida 'yan uwanka, tasiri da girman soyayyar dake tsakanina da d'an uwanka bazai iya bari nariqeku azuciya ba tunda har ka iya takowa kazo kanemi yafiyata had'e da sanar dani gaskiyar abubuwan da suka faru, haqiqa naji dad'i da hasashena yazamo gaskiya Abu sumayya ya kasance tsatsona, tabbas nagartaccin iyaye suke haifar da nagartacciyar zuri'a kuma babu tantama uwa tagari ita kad'ai ke iya haihuwar d'ah nagari, a nagarta naga jinina atattare dashi a b'angaren kamanni, tarbiya, tausayi da kuma sanin yakamata sak nahango mahaifiyarsa rashiday atare dashi, Ina so ka kwantar da hankalinka akan abunda 'yar uwarka tace, zumunci abune mai girma kuma bazan bari naku ya lalace ba ta sanadiyata ba duk da dai shi hankalin mata yasha banban da namu saboda qarancin tunani da suke dashi amma ni har ga ALLAH banga laifinta ba kuma kaima da kabi umurninta banga naka ba anan, domin shi bin nagaba bin ALLAH ne mun riga da mun taso bisa tarbiyar da iyaye sunka yimana akan muyiwa manyanmu biyayya shiyasa ka gagara bijire mata, ba ita kad'ai ba hatta nidana haifi Nuraddeen naji zafi da rad'ad'in kalaman daya furta nacewa baisan komai ba akan maganar iyayensa da kuma iyalinsa, don haka banga laifinta ba nacewa sai lokacin daya dawo sannan za'a bayyana dawowar Rashida da abunda ta haifa, domin ko an bayyana hakan kafin yadawo bayada amfani tunda baya nan kuma bazai yuyu muriqeta tazauna zaman jiransa ba tunda bashi kad'aine namiji ba aduniya, gayanda kuma abubuwa suka faru akan Rashida ta b'angarenmu dole aji tsoron dawo da ita da abunda tahaifa awajenmu don kada asake qoqarin salwantar da ita da d'an nata kamar yanda akayi abaya, don haka nayi maka alqawarin zanci gaba da b'oye wannan gaskiyar har zuwa lokacin da yaji zai iya dawowa garemu."
"A'a malan Idris kada ayi hakan, asanar dashi komai inaga hakan zai iya karkato dashi yadawo gida." Baba balarabe yafad'i hakan tare da riqe masa hannu.
Murmushin da yafi kuka ciwo baffa yayi had'e da girgiza kai sannan yace.