Sashe 133
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Bayan kwana biyu su uncle h zasuje dubo batool bayan an sallameta daga asibiti hajia mama tacire kunya agefe tabisu taje tadubo 'yarta da kuma baby sumayya, taji dad'i matuqa ayanda taje ta isko 'yartata cikin kulawa da walwala da kuma soyayyar uwar miji da sauran ahalinsa, kusan yini sukayi acan kafin sufara yunqurin juyowa su dawo gida bayan sun ajiye mata kayayyakin da suka jemata dasu masu uban yawa kama daga kan suturarta data baby, kayayyakin abinci da kayan qarin jini da kud'i masu yawa sukace taqara tayi hidima dasu kafin suna, kuma sauran 'yan uwanta da iyayenta nanan tafe ranar suna sannan suka yiwa Rashida dasu Dr da iyayensa godiya sosai suna masu nuna masu farincikin da sukaji na had'a zuri'a dasu da kuma yabawa qoqarinsu wajen kulawar da sukaba 'yarsu wanda hakan baqaramin dad'i yayi masu dady da dr ba suma, koba komai sun samu natsuwar cewa sun kula da amanar batool da suka basu d'ari bisa d'ari tunda har suka yaba ayanda suka ganta.
Ranar suna kuwa batool tasha mamaki don taga gata kala kala kama daga wajen 'yan uwanta har zuwa 'yan uwan mijinta da nasu Dr abun saidai tace alhamdulillah, anyi taron suna lafiya an watse lafiya na kusa sun koma gidajensu na nesama sun kama hanya saidai fatan ALLAH ya saukesu gida lafiya.
A 'bangaren hajia nafeesa kuwa har lokacin bata saduda ba don tanada abunda zata iya kula da kanta koda babu abunda za'a bata agidansu, Shakur nazuwa akai akai wajenta ya gaisheta tare da abun kyautatawa da ALLAH ya hore masa, yayita qoqari wajen lurar da ita kuskuren da tayi tare da nuna mata cewa yanda take d'aukar umma ba haka suke ba mutanene masu karamci da dad'in zama amma taqi fahimta saima masifar da take rufesa da ita wai shima ambashi ya canye kamar yanda aka yiwa mahaifinsa, hakan yasa ya haqura dayi mata nasihar saidai addu'a da kullum yake yimata akan ALLAH ya ganar da ita, wasa wasa tun ana qidayar watannin da tayi batanan yanzu har takusa shekara amma taqi ta hankalta hakan yasa 'yan uwa da abokanan arziqi aka shiga ba Abba haquri akan yabari tadawo d'akinta tunda ba sakinta yayi ba shima yabuga kai ga qasa yace bazai bari ba har sai tayi hankali, kawai aqyaleta taci gaba da abunda takeyi ai SANNU SANNU bata hana zuwa...lokaci zaiyi wanda idan taji wutar gashinta da kanta zata gano kuskuren da tayi kuma tanemi gyarawa.
_BAYAN SHEKARU BIYAR_
Abubuwa da dama sun faru ciki har da rasuwar 'yarsu Abu sumayya da gimbiyarsa lokacin tanada shekara d'aya aduniya wanda hakan ya matuqar tayar masu da hankali, musamman Rashida da little da suka d'auki son duniya suka azawa yarinyar don little kam har da zazzab'i yayi na tsawon sati d'aya, batool kuwa gaba d'aya ta dangana tabarwa ALLAH ikonsa acewarta shikad'ai yasan dalilin amsar yarinyar, yarinyar nada matuqar kwarjini da kuma shiga ran mutane sosai wanda hakan yasa mutuwarta tagirgiza mutane da yawa, ciki kuwa harda hajia nafeesa da tuni tayi nadamar abubuwan data aikata saboda ba kad'an tasha wahalar zaman gida da tayiba sanadiyar gobarar da sukayi gidansu yaqone qurmus da mahaifiyarta aciki saidai aka tattara tokarta data cinye aka sallaceta aka rufeta, ita kuma gaba d'aya jikinta yaqone fuskarta kawaice bata qone ba itama gefe yafara qonewa aka kaita asibiti da taimakon dady inda daqyar likitoci suka ceto rayuwarta don babu wandama yayi tsammanin cewa zata rayu, sai gashi cikin iyawar ALLAH da yardarsa da take kwana basu qare ba tasamu sauqi bayan takwashe watanni kusan uku tana jinya a asibiti, alokacinne tagane cewa duniya ba abakin komai take ba kuma idan mutum yasan farkonsa da qarshensa to baisan tsakiyarsa ba don kusan duk jinyar tata batool dasu ammie ne sukayi, tayi kuka sosai akan abubuwan data yimasu daga qarshe ta roqesu gafara kuma suka yafe mata umma kawaice bata fiye shiga harkar taba don har ga ALLAH bata son abunda zai jawo mata wani walaqancin awajenta, abunda bata sani ba kuwa shine hajia nafeesa tayi nadama sosai har cikin zuciyarta don har little da Rashida saida tanema gafara kuma takira abban batool tafad'a masa cewa duk abunda tafad'a akan little ba gaskiya bane, tayine saboda kwad'ayin d'anta shakur ya auri batool da kuma tsanarsa saboda soyayyar da mijinta ke nuna masu shida kakarsa da mahaifiyarsa kuma tayi nadamar hakan don ALLAH ya yafeta, alokacin Abba yayi nadamar d'aukar maganar hajia nafeesa da yayi sosai amma sai zuciyarsa ta nuna masa cewa koma meye ai bai kamata duk irin d'imbin soyayyar daya nunawa 'yar tasa ba ace tagujesa ta bijirewa umurninsa da zab'insa ba saboda son zuciyarta, tazab'i ta b'ata masa don tafarantawa kanta da masoyinta don haka baiga dalilin da zai koma bata wata soyayyar tasa abanza ba, kuma yayiwa ita hajia nafeesar kaca kaca had'e da cewa shi yanzu bayada case da wannan maganar don haka da ita da batool d'in da mijinta suje can suqarasa,
Wannan dalilin yasa hajia nafeesa ta qudiri riqe 'yar uwarta batool hannu biyu tare da kyautata mata tana yimata addu'ar samun daidaituwa tsakaninta da mahaifinta kota rage alhakinta data d'auka kuma ta dinga jan sumayya ajikinta sosai tana kula da ita had'e da cewa adinga kawo mata ita tana tayata reno, kusan ko yaushe cikin sayen 'yan kayayyakin yara take tana aika mata dasu tare da kayan wasa da sauran abubuwa wanda nan take Abu sumayya da gimbiyarsa suka manta da abunda tayi masu, dama ita uwa samnace da zaran kaso d'anta to shikenan ka gama da ita, duk girman laifinka zata iya mantawa dashi adalilin soyayyar daka nunawa d'anta kamar dai yanda suka manta da laifin da hajia nafeesa tayi masu suka saki jiki da ita suna kaimata baby sumayya da zuciya d'aya wanda hakan yajawo shaquwa mai tsanani tsakaninta da yarinyar shiyasa lokacin da yarinyar tarasu tana cikin wud'anda mutuwar ta jigata sosai.
Sunji damuwa matuqa akan rashin yarinyar amma daga qarshe suka fawwalawa ALLAH komai kamar yanda mahaifiyarta batool tayi, bayan watanni bakwai da rasuwarta ALLAH yasake bawa batool wani ciki, murna awajen little kam ba'a magana kai ka rantse kace shine cikinta nafarko, don farincikin daya nuna fiyema da wanda yayi ne alokacin da tasamu cikin sumayya tana tayi masa dariya, tun cikin na qarami idan yafita sai yakira fiye da sau bakwai kafin ya dawo yana tambayar ya unborn d'insa yake har ya tsufa ko gajiya bayayi, musamman da taje scanning d'inta na farko aka tabbatar mata tana d'auke da cikin 'yan biyu duka mata, ai sai kulawar ta sake lunkuwa har zuwa lokacin da zata haihu,.....
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___95💎
Da lokacin haihuwarta yayi ta matuqar shan wahala don kusan kwana tayi tana naquda a asibiti amma ba haihuwa ba mafarinta, hakan yasa likitocin suka yanke shawarar yimata operation, koda aka fad'a mata kowa yayi tsammanin zata tada hankalinta amma saita nuna babu wata damu don yanzu batada babban burin daya wuce taga an rabata da cikin dake jikinta lafiya, damuwarta d'aya shine mahaifinta, tana kuka takira hajia mama ta sanar da ita taje itama tafad'a masa, kamar dai wancan karon haka yayi yace ALLAH yasa ayi cikin nasara kuma ya sauketa lafiya, hajia mama taso ya amshi wayar yayi magana da ita kota samu natsuwa amma sanin halinsa yasa batayi hakan ba saidai tace mata tariqe wayar kada ta tsinke har taje tafad'a masa yace hakan, wasu zafafan hawayene suka zubowa batool jin muryar mahaifinta da tayi da kuma addu'ar da yayi mata ahankali tace.
"Alhamdulillah!, Ya ALLAH kaci gaba da sanyaya zuciyar mahaifina har sai yaji yayi na'am dani kafin ka amshi rayuwata."
Godiya tayiwa mahaifiyarta tare da roqonta gafara sannan tace koda ba'a fito da ita ba ALLAH ya amshi ranta taroqa mata gafarar mahaifinta kuma tafad'a masa duk tsawon shekaru shidan data d'auka ba tare dashi ba tana rayuwane da tarin d'imbin qaunarsa acikin zuciyarta, wud'annna kalaman nata sun matuqar kashewa mahaifiyarta jiki har saida suka sa tazubar da qwalla amma bata bari ta fahimci hakan ba taqarfaf mata guiwa sosai tare da yimata addu'a ALLAH yasa ashiga lafiya kuma a fito lafiya, cikin jin dad'i batool ta amsa da amin tana maijin wata irin natsuwa atattare da ita.
Cikin iyawar ALLAH ana shiga da batool ko mintuna talatin ba'ayi ba aka fiddo mata da kyawawan yaranta 'yanmata biyu masu matuqar kama da junansu wato (identical twins), both doctors da nurses d'in da suka amshi haihuwar sai ihu sukeyi cike da farinciki ganin girman da yaran ke dasu cikin qoshin lafiya, duk wanda ya kallesu da abinda zakaji yana fad'a,
"Wowww...fine baby's, wow...the baby's are so cute, woooo..so beautiful." Haka sukayita santin kyawon yaran har aka gama shiryasu.
Da aka fito dasu hajia nafeesa ce tayi saurin amsar d'aya, imaan matar Shakur da itama lokacin ke d'auke da tsohon cikinta na farin ta amshi d'aya don wannan karon Rashida bata zoba Fatima kuma tatsaya shiryawa yara zuwa school shiyasa hajia nafeesa da imaan suka zo don yanzu familyn sun d'unke waje d'aya tsintsiya mad'aurinki guda, dama hajia nafeesa kad'aice mai matsala yanzu kuma data shiryu sai familyn yayi gwanin sha'awa, qarami na girmama babba, babba Kuma na mutunta qarami tare da kyautatawa.
Waya hajia nafeesa taciro takira su uncle h ta sanar dasu an sauka lafiya anciro mata yara biyu 'yan mata sak kamarsu d'aya, saboda haka sukawo toshi sun samu takwarori, nan uncle Hussain yace aduba mashi wacce duk tafi tsawon hanci koda itace hassana to itace amaryarsa mai nakakken hanci kuwa ya barwa uncle Hassan sai ya sammata nashi aqara mata dashi shidai bayayi da ita, anata dariya.
Ranar suna kuwa batool tasha mamaki don taga gata kala kala kama daga wajen 'yan uwanta har zuwa 'yan uwan mijinta da nasu Dr abun saidai tace alhamdulillah, anyi taron suna lafiya an watse lafiya na kusa sun koma gidajensu na nesama sun kama hanya saidai fatan ALLAH ya saukesu gida lafiya.
A 'bangaren hajia nafeesa kuwa har lokacin bata saduda ba don tanada abunda zata iya kula da kanta koda babu abunda za'a bata agidansu, Shakur nazuwa akai akai wajenta ya gaisheta tare da abun kyautatawa da ALLAH ya hore masa, yayita qoqari wajen lurar da ita kuskuren da tayi tare da nuna mata cewa yanda take d'aukar umma ba haka suke ba mutanene masu karamci da dad'in zama amma taqi fahimta saima masifar da take rufesa da ita wai shima ambashi ya canye kamar yanda aka yiwa mahaifinsa, hakan yasa ya haqura dayi mata nasihar saidai addu'a da kullum yake yimata akan ALLAH ya ganar da ita, wasa wasa tun ana qidayar watannin da tayi batanan yanzu har takusa shekara amma taqi ta hankalta hakan yasa 'yan uwa da abokanan arziqi aka shiga ba Abba haquri akan yabari tadawo d'akinta tunda ba sakinta yayi ba shima yabuga kai ga qasa yace bazai bari ba har sai tayi hankali, kawai aqyaleta taci gaba da abunda takeyi ai SANNU SANNU bata hana zuwa...lokaci zaiyi wanda idan taji wutar gashinta da kanta zata gano kuskuren da tayi kuma tanemi gyarawa.
_BAYAN SHEKARU BIYAR_
Abubuwa da dama sun faru ciki har da rasuwar 'yarsu Abu sumayya da gimbiyarsa lokacin tanada shekara d'aya aduniya wanda hakan ya matuqar tayar masu da hankali, musamman Rashida da little da suka d'auki son duniya suka azawa yarinyar don little kam har da zazzab'i yayi na tsawon sati d'aya, batool kuwa gaba d'aya ta dangana tabarwa ALLAH ikonsa acewarta shikad'ai yasan dalilin amsar yarinyar, yarinyar nada matuqar kwarjini da kuma shiga ran mutane sosai wanda hakan yasa mutuwarta tagirgiza mutane da yawa, ciki kuwa harda hajia nafeesa da tuni tayi nadamar abubuwan data aikata saboda ba kad'an tasha wahalar zaman gida da tayiba sanadiyar gobarar da sukayi gidansu yaqone qurmus da mahaifiyarta aciki saidai aka tattara tokarta data cinye aka sallaceta aka rufeta, ita kuma gaba d'aya jikinta yaqone fuskarta kawaice bata qone ba itama gefe yafara qonewa aka kaita asibiti da taimakon dady inda daqyar likitoci suka ceto rayuwarta don babu wandama yayi tsammanin cewa zata rayu, sai gashi cikin iyawar ALLAH da yardarsa da take kwana basu qare ba tasamu sauqi bayan takwashe watanni kusan uku tana jinya a asibiti, alokacinne tagane cewa duniya ba abakin komai take ba kuma idan mutum yasan farkonsa da qarshensa to baisan tsakiyarsa ba don kusan duk jinyar tata batool dasu ammie ne sukayi, tayi kuka sosai akan abubuwan data yimasu daga qarshe ta roqesu gafara kuma suka yafe mata umma kawaice bata fiye shiga harkar taba don har ga ALLAH bata son abunda zai jawo mata wani walaqancin awajenta, abunda bata sani ba kuwa shine hajia nafeesa tayi nadama sosai har cikin zuciyarta don har little da Rashida saida tanema gafara kuma takira abban batool tafad'a masa cewa duk abunda tafad'a akan little ba gaskiya bane, tayine saboda kwad'ayin d'anta shakur ya auri batool da kuma tsanarsa saboda soyayyar da mijinta ke nuna masu shida kakarsa da mahaifiyarsa kuma tayi nadamar hakan don ALLAH ya yafeta, alokacin Abba yayi nadamar d'aukar maganar hajia nafeesa da yayi sosai amma sai zuciyarsa ta nuna masa cewa koma meye ai bai kamata duk irin d'imbin soyayyar daya nunawa 'yar tasa ba ace tagujesa ta bijirewa umurninsa da zab'insa ba saboda son zuciyarta, tazab'i ta b'ata masa don tafarantawa kanta da masoyinta don haka baiga dalilin da zai koma bata wata soyayyar tasa abanza ba, kuma yayiwa ita hajia nafeesar kaca kaca had'e da cewa shi yanzu bayada case da wannan maganar don haka da ita da batool d'in da mijinta suje can suqarasa,
Wannan dalilin yasa hajia nafeesa ta qudiri riqe 'yar uwarta batool hannu biyu tare da kyautata mata tana yimata addu'ar samun daidaituwa tsakaninta da mahaifinta kota rage alhakinta data d'auka kuma ta dinga jan sumayya ajikinta sosai tana kula da ita had'e da cewa adinga kawo mata ita tana tayata reno, kusan ko yaushe cikin sayen 'yan kayayyakin yara take tana aika mata dasu tare da kayan wasa da sauran abubuwa wanda nan take Abu sumayya da gimbiyarsa suka manta da abunda tayi masu, dama ita uwa samnace da zaran kaso d'anta to shikenan ka gama da ita, duk girman laifinka zata iya mantawa dashi adalilin soyayyar daka nunawa d'anta kamar dai yanda suka manta da laifin da hajia nafeesa tayi masu suka saki jiki da ita suna kaimata baby sumayya da zuciya d'aya wanda hakan yajawo shaquwa mai tsanani tsakaninta da yarinyar shiyasa lokacin da yarinyar tarasu tana cikin wud'anda mutuwar ta jigata sosai.
Sunji damuwa matuqa akan rashin yarinyar amma daga qarshe suka fawwalawa ALLAH komai kamar yanda mahaifiyarta batool tayi, bayan watanni bakwai da rasuwarta ALLAH yasake bawa batool wani ciki, murna awajen little kam ba'a magana kai ka rantse kace shine cikinta nafarko, don farincikin daya nuna fiyema da wanda yayi ne alokacin da tasamu cikin sumayya tana tayi masa dariya, tun cikin na qarami idan yafita sai yakira fiye da sau bakwai kafin ya dawo yana tambayar ya unborn d'insa yake har ya tsufa ko gajiya bayayi, musamman da taje scanning d'inta na farko aka tabbatar mata tana d'auke da cikin 'yan biyu duka mata, ai sai kulawar ta sake lunkuwa har zuwa lokacin da zata haihu,.....
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___95💎
Da lokacin haihuwarta yayi ta matuqar shan wahala don kusan kwana tayi tana naquda a asibiti amma ba haihuwa ba mafarinta, hakan yasa likitocin suka yanke shawarar yimata operation, koda aka fad'a mata kowa yayi tsammanin zata tada hankalinta amma saita nuna babu wata damu don yanzu batada babban burin daya wuce taga an rabata da cikin dake jikinta lafiya, damuwarta d'aya shine mahaifinta, tana kuka takira hajia mama ta sanar da ita taje itama tafad'a masa, kamar dai wancan karon haka yayi yace ALLAH yasa ayi cikin nasara kuma ya sauketa lafiya, hajia mama taso ya amshi wayar yayi magana da ita kota samu natsuwa amma sanin halinsa yasa batayi hakan ba saidai tace mata tariqe wayar kada ta tsinke har taje tafad'a masa yace hakan, wasu zafafan hawayene suka zubowa batool jin muryar mahaifinta da tayi da kuma addu'ar da yayi mata ahankali tace.
"Alhamdulillah!, Ya ALLAH kaci gaba da sanyaya zuciyar mahaifina har sai yaji yayi na'am dani kafin ka amshi rayuwata."
Godiya tayiwa mahaifiyarta tare da roqonta gafara sannan tace koda ba'a fito da ita ba ALLAH ya amshi ranta taroqa mata gafarar mahaifinta kuma tafad'a masa duk tsawon shekaru shidan data d'auka ba tare dashi ba tana rayuwane da tarin d'imbin qaunarsa acikin zuciyarta, wud'annna kalaman nata sun matuqar kashewa mahaifiyarta jiki har saida suka sa tazubar da qwalla amma bata bari ta fahimci hakan ba taqarfaf mata guiwa sosai tare da yimata addu'a ALLAH yasa ashiga lafiya kuma a fito lafiya, cikin jin dad'i batool ta amsa da amin tana maijin wata irin natsuwa atattare da ita.
Cikin iyawar ALLAH ana shiga da batool ko mintuna talatin ba'ayi ba aka fiddo mata da kyawawan yaranta 'yanmata biyu masu matuqar kama da junansu wato (identical twins), both doctors da nurses d'in da suka amshi haihuwar sai ihu sukeyi cike da farinciki ganin girman da yaran ke dasu cikin qoshin lafiya, duk wanda ya kallesu da abinda zakaji yana fad'a,
"Wowww...fine baby's, wow...the baby's are so cute, woooo..so beautiful." Haka sukayita santin kyawon yaran har aka gama shiryasu.
Da aka fito dasu hajia nafeesa ce tayi saurin amsar d'aya, imaan matar Shakur da itama lokacin ke d'auke da tsohon cikinta na farin ta amshi d'aya don wannan karon Rashida bata zoba Fatima kuma tatsaya shiryawa yara zuwa school shiyasa hajia nafeesa da imaan suka zo don yanzu familyn sun d'unke waje d'aya tsintsiya mad'aurinki guda, dama hajia nafeesa kad'aice mai matsala yanzu kuma data shiryu sai familyn yayi gwanin sha'awa, qarami na girmama babba, babba Kuma na mutunta qarami tare da kyautatawa.
Waya hajia nafeesa taciro takira su uncle h ta sanar dasu an sauka lafiya anciro mata yara biyu 'yan mata sak kamarsu d'aya, saboda haka sukawo toshi sun samu takwarori, nan uncle Hussain yace aduba mashi wacce duk tafi tsawon hanci koda itace hassana to itace amaryarsa mai nakakken hanci kuwa ya barwa uncle Hassan sai ya sammata nashi aqara mata dashi shidai bayayi da ita, anata dariya.