Sashe 139
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Haka likitoci suka d'auki gawarta akaje akayi binciki akai, inda su baffa Usman na asibiti wannan labari yazo masu wanda dama sun san hakan zata faru kamar yanda d'an uwansu yayi masu bayani, ALLAH kenan! Wato duk abunda mutum ya aikata arayuwa da sannu zai dawo ya riskesa, batare da sun damar da kansu akan maganganun da sukaji nata yawo agari akanta da mutuwarta ba sukaje police station sukayi bayanin cewa sune 'yan uwanta aka basu hannu sukasa sannan sukaje asibiti aka basu gawarta, bayan likitoci sun basu qwaqqwaran bayani akan binciken da sukayi suka gano cewa mutum bakwai sunyi amfani da ita har sau bakwai kafin tamutu, haka kuma cikin bincikensu sun gano ancire mata sassan jiki da dama kafin tamutu kama daga ijiyarta d'aya, dukkanin yatsun hannunta na dama da kuma qafarta ta hagu, haka kuma an yanke mata al'aura, ancir mata qoda d'aya da kuma mahaifarta wanda suna tsammanin aikin masu anfani da sassan jikine wato (secret society) amma sun miqa dukkanin bayanan daya dace ga jami'an tsaro Kuma in Sha ALLAH zasuyi qwaqqwaran bincike akai, baffa kam kuka yafashe dashi saboda tsananin tausayin irin azabar da ya kafin ALLAH ya amshi ranta, nan ma saida sukasa hannu ga wasu takardun sannan aka basu gawarta suaka tafi da ita gida don suyi mata wanka a sallaceta....
••• ••• •••
A qasar malesia kuwa Dr nura na kwance akan gadonsa sai faman juyi yakeyi saboda tun kwanakin baya da suka shud'e ya soma jin kamar akwai wani Abu daya rasa acikin rayuwarsa amma meye? shine abunda qwaqwalwarsa takasa tuna masa, kwana biyu ma da suka wuce yaji wani d'aya daga cikin abokanan aikinsa ya ambaci zaije qasar Nigeria har yake tambayarsa wace qasa ce haka, yayi masa bayani, tun alokacin yake nanata sunan a qwaqwalwarsa kuma yake son ya tuno wani abun yakasa, kusan kullum haka yake don musamman yake shiga google ta laptop d'insa yayi searching akan qasar don kwata kwata tun lokacin da baffa yakirasa awaya yaji muryarsa har abun ya nemi zame masa tab'in hankali idan yana tunano muryar tasa ya dena amfani da waya, telephone kawaine dake ajiye d'akinsa yake amfani dashi kuma shima saboda idan za'a nemesa emergency ne a asibiti shiyasa ya ajiyesa, ayanzu kuwa ji yakeyi tabbass ya rasa wani abun awannan qasar da yakeji ana ambata, tun daren jiya yake jinsa ba daidaiba har zuwa wayewar safiyar yau hakan yasa yakasa bacci in banda aikin juye juye akan gadon nasa babu abunda yakeyi, can yaji wani irin abu ya tsirgo masa cikin kai tamkar an soka masa wani irin qarfe mai zafi aciki, addu'o'i yafara karantowa yana fad'in.
"Wash..wash.wash!" Tun yana fad'a ahankali har ya soma sakin wata irin qarar da tasa abokinsa da suke gida guda amma kowane da part d'insa rugowa aguje, yana shigowa ya samesa kwance qasa a zube yariqe kansa, fita yayi waje ya kirawo mai gadin gidan nasu ya taimaka masa suka maidashi kan gado, saboda kusan yasan da matsalar Dr nura yasa baiyi wahalar kaishi asibiti ba ya bubbud'a wadrobe d'insa dake jikin bango ya ciro first-aid d'insa ya d'auko wasu allurai yayi masa don a tsammaninsa waccan matsalarce ta matsanancin ciwon kai da yake fama da ita idan ya matsawa kansa da tunani, kafin kace me, tuni wani irin nauyayyan bacci ya d'aukesa, bai farka ba sai kusan qarfe sha biyu da rabi, yana farkowa bakinsa d'auke da baffa cikin wata irin murya mai qarfi da zata tabbatar da cewa yadawoma tunaninsa yana bin ko ina da kallo.....
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___98💎
Da sauri abokin nasa dake zaune cikin d'akin gefe yana daddanna laptop d'insa ya tureta gefe yayo kansa tare da dafa kafad'arsa, cikin harshen turanci ya shiga tambayarsa lafiya?, Meke faruwa dashi ne?, meye baffa da yaji yafad'a?, dama shi d'an qasar Thailand ne babu yaren daya iya inba nasa ba sai kuma yaren turanci.
Wani irin kallo Dr Nuraddeen yabishi dashi had'e da cewa.
"Baffa mean dady, dt's my father."
"oh! You mean father?, So why have you calling him?, what happened to your father!?"
"Nothing.." yabashi amsa ataqaice
kafin yafara qoqarin tunano abubuwan da suka faru ashekarun baya kafin zuwanshi qasar, a hankali yafara tunano fuskar mahaifinsa da mahaifiyarsa ranar da yaje police station ya iskota awani yanayi har zuwa abunda yafaru ranar da zai baro qasar da maganganun da yayi da baffansa kafin yatafi, anan tunanin matarsa Rashida data b'ata ya fad'o masa arai da sauri ya miqe kamar wanda aka tsikara yanufi inda wardrobe d'in kayansa suke, watso kayan qasa ya dingayi yana dube dube da alama wani abu yake bid'a, a hankali yake kiran sunanta yana fad'in.
"Rasheedah!💔 Habibty!... habibty!!..habibty!!!."
A daidai wannan lokacin Rashida na kwance ita da 'yan jikokin nata hassana da hussaina, gama karyawarsu kenan ta watso masu ruwa suna faman yimata rashin ji shine tasakasu agaba tace sukoma bacci itama baccin takeji, dama tuntuni aka dawo dasu wajenta saboda cikin da batool ke dashi tsufo kuma rigingimunsu na damunta sosai ko kad'an basa bari tahuta shiyasa little ya tarkatosu ya maido wajenta itama gimbiyar tasa tasamu tad'an huta kona wata d'aya ne kafin ALLAH ya sauketa lafiya, taji tsikar jikinta na tashi da wani irin fad'uwar gaba da bata tab'a jin irin saba, kwatsam taji habibinta gaba d'aya yau ya dawo mata arai, cikin wata irin rud'ewa da rashin kuzari ta tashi zaune tana fad'in,
"habiby!, habiby!!..meyake faruwa da kaine?, hasbunallahu waniimal wakeel, tabbas akwai abunda ke shirin faruwa dakai, jikina nafad'amun haka innalillahi wa'inna ilaihirrajiuun."
Muryar yaran da dama basu koma baccin ba tajiyo ta bayanta suna tafi da hannuwa suna zagayata had'e da cewa.
"Habiby!.habiby meyeke faruwa da kaineee." Sun maida abun tamkar waqa, abunda bata sani ba ashe maganar zucin da takeyi har tafito fili sun ji abunda take cewa, shine suka maida abun gaba d'aya tamkar wasa sai faman zagayarta sukeyi suna tafi suna maimaita maganar alokaci d'aya kuma suna dariya.
Dariyar itama suka bata tasa hannu tajawo d'aya daga cikinsu wacce tafi rashin ji don itama bata fiye ganesu ba saboda tsantsar kamar da sukeyi da juna tana cewa. "Ja'ira zonan, wato so kukeyi ku koma yaran wofi ko? kun maidani sai kace wata abokiyar wasarku yau duk sai nayi maganinku?" ta d'aga hannu da niyar kai mata tulla a bayanta d'ayar tayi saurin riqe hannun tana fad'in.
"A'a kaka, ALLAH kada ki doketa, kinsan fa ba kyau mugunta ke kike fad'a mana idan muka doki ikram" yarinyar su iman da shakur ce wacce kad'an suka girme mata, d'an harararta Rashida tayi kafin tace.
"Jimun yarinya, cikamun hannu ko nahad'a dake, ai wannan ba mugunta bace, horone zanyi maku, kuda kuke tararwa ikram ku biyu kuyita cin zalinta ai shine mugunta ba nawa ba."
"To ALLAH bazaki duketa ba su abbanmu basa dukanmu, hussaina yi sauri ki gudu nariqe mata hannu." Tafad'a tana qara qaqume hannun Rashida hannu bibbuyu har tana nishi, da sauri hussainar ta tashi daga jikin Rashida ta ruga bakin qofa tana fad'in, "cikata hassana kizo mugudu wajan kaka mama."
Sakin Rashida hassana tayi da sauri ta ruga wajen 'yar uwar tata tana dariya suka fice daga d'akin suna yimata gwalo, murmushi Rashida tayi tanajin wata irin qaunar yaran har cikin tsakiyar ranta, idan tace zata iya banbance qaunar da takeyi masu da wadda take yiwa mahaifinsu to tabbas tayi qarya don bazata iya ba..
••• ••• •••
Gaba d'aya duk yabi ya tone d'akin da kuma kayansa yana bincike binciken abunda idanuwansa ke matuqar mararin gani amma bai ganshi ba, abokin nasa yayi magana har ya gaji amma kota kansa baibi ba balle yasa ran tanka masa, wani irin kuka yafashe dashi had'e da duqewa wajen yanaji kamar ransa zai fita, Saida yayi abunsa mai isarsa sannan yamiqe jiki ba qwari ya kalli abokin nasa yace.
"I most go back to my country, my nation, my everything..."
"What!" Abokin nasa yafad'a tare da miqewa tsaye yana binsa da wani irin kallo na tuhuma, cikin yaren na turanci Nuraddeen yaci gaba da yimasa bayanin cewa tabbas yau zai koma qasarsa ta haihu, wacce ta renesa ta bashi gudun mawa arayuwa wato Nigeria, yaci gaba da fad'a masa cewa shi bai san me yafaru kanshi ba da har ya zauna wannan qasar har na tsawon wud'annan shekaru bayan yabaro mahaifansa da iyalinsa da alokacin baima san inda take ba, koma dai meye yau ba gudu baja da baya sai yabar wannan qasar yakoma qasarsa, yana so yasan awane hali iyayensa da iyalinsa ke ciki, suna raye ko sun mutu duka bai sani ba, meya faru dashi ne haka?, Yaqare maganar cikin kuka da tausayin kansa akan mezai je ya riska.
Bai tsaya jiran wata shawara ba nan take ya shiga har had'a kayansa da duk abunda yake so tare da rubuta takardar ajiye aiki aqasar bisa dalilinsa nason komawa qasarsa sannan yafad'a toilet ya sakarwa kanshi ruwa, ya dad'e ruwan na dukansa kafin yayo wanka yafito yana jin wani irin yanayin da sharabon ya riski kansa aciki har ya manta,
••• ••• •••
A qasar malesia kuwa Dr nura na kwance akan gadonsa sai faman juyi yakeyi saboda tun kwanakin baya da suka shud'e ya soma jin kamar akwai wani Abu daya rasa acikin rayuwarsa amma meye? shine abunda qwaqwalwarsa takasa tuna masa, kwana biyu ma da suka wuce yaji wani d'aya daga cikin abokanan aikinsa ya ambaci zaije qasar Nigeria har yake tambayarsa wace qasa ce haka, yayi masa bayani, tun alokacin yake nanata sunan a qwaqwalwarsa kuma yake son ya tuno wani abun yakasa, kusan kullum haka yake don musamman yake shiga google ta laptop d'insa yayi searching akan qasar don kwata kwata tun lokacin da baffa yakirasa awaya yaji muryarsa har abun ya nemi zame masa tab'in hankali idan yana tunano muryar tasa ya dena amfani da waya, telephone kawaine dake ajiye d'akinsa yake amfani dashi kuma shima saboda idan za'a nemesa emergency ne a asibiti shiyasa ya ajiyesa, ayanzu kuwa ji yakeyi tabbass ya rasa wani abun awannan qasar da yakeji ana ambata, tun daren jiya yake jinsa ba daidaiba har zuwa wayewar safiyar yau hakan yasa yakasa bacci in banda aikin juye juye akan gadon nasa babu abunda yakeyi, can yaji wani irin abu ya tsirgo masa cikin kai tamkar an soka masa wani irin qarfe mai zafi aciki, addu'o'i yafara karantowa yana fad'in.
"Wash..wash.wash!" Tun yana fad'a ahankali har ya soma sakin wata irin qarar da tasa abokinsa da suke gida guda amma kowane da part d'insa rugowa aguje, yana shigowa ya samesa kwance qasa a zube yariqe kansa, fita yayi waje ya kirawo mai gadin gidan nasu ya taimaka masa suka maidashi kan gado, saboda kusan yasan da matsalar Dr nura yasa baiyi wahalar kaishi asibiti ba ya bubbud'a wadrobe d'insa dake jikin bango ya ciro first-aid d'insa ya d'auko wasu allurai yayi masa don a tsammaninsa waccan matsalarce ta matsanancin ciwon kai da yake fama da ita idan ya matsawa kansa da tunani, kafin kace me, tuni wani irin nauyayyan bacci ya d'aukesa, bai farka ba sai kusan qarfe sha biyu da rabi, yana farkowa bakinsa d'auke da baffa cikin wata irin murya mai qarfi da zata tabbatar da cewa yadawoma tunaninsa yana bin ko ina da kallo.....
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___98💎
Da sauri abokin nasa dake zaune cikin d'akin gefe yana daddanna laptop d'insa ya tureta gefe yayo kansa tare da dafa kafad'arsa, cikin harshen turanci ya shiga tambayarsa lafiya?, Meke faruwa dashi ne?, meye baffa da yaji yafad'a?, dama shi d'an qasar Thailand ne babu yaren daya iya inba nasa ba sai kuma yaren turanci.
Wani irin kallo Dr Nuraddeen yabishi dashi had'e da cewa.
"Baffa mean dady, dt's my father."
"oh! You mean father?, So why have you calling him?, what happened to your father!?"
"Nothing.." yabashi amsa ataqaice
kafin yafara qoqarin tunano abubuwan da suka faru ashekarun baya kafin zuwanshi qasar, a hankali yafara tunano fuskar mahaifinsa da mahaifiyarsa ranar da yaje police station ya iskota awani yanayi har zuwa abunda yafaru ranar da zai baro qasar da maganganun da yayi da baffansa kafin yatafi, anan tunanin matarsa Rashida data b'ata ya fad'o masa arai da sauri ya miqe kamar wanda aka tsikara yanufi inda wardrobe d'in kayansa suke, watso kayan qasa ya dingayi yana dube dube da alama wani abu yake bid'a, a hankali yake kiran sunanta yana fad'in.
"Rasheedah!💔 Habibty!... habibty!!..habibty!!!."
A daidai wannan lokacin Rashida na kwance ita da 'yan jikokin nata hassana da hussaina, gama karyawarsu kenan ta watso masu ruwa suna faman yimata rashin ji shine tasakasu agaba tace sukoma bacci itama baccin takeji, dama tuntuni aka dawo dasu wajenta saboda cikin da batool ke dashi tsufo kuma rigingimunsu na damunta sosai ko kad'an basa bari tahuta shiyasa little ya tarkatosu ya maido wajenta itama gimbiyar tasa tasamu tad'an huta kona wata d'aya ne kafin ALLAH ya sauketa lafiya, taji tsikar jikinta na tashi da wani irin fad'uwar gaba da bata tab'a jin irin saba, kwatsam taji habibinta gaba d'aya yau ya dawo mata arai, cikin wata irin rud'ewa da rashin kuzari ta tashi zaune tana fad'in,
"habiby!, habiby!!..meyake faruwa da kaine?, hasbunallahu waniimal wakeel, tabbas akwai abunda ke shirin faruwa dakai, jikina nafad'amun haka innalillahi wa'inna ilaihirrajiuun."
Muryar yaran da dama basu koma baccin ba tajiyo ta bayanta suna tafi da hannuwa suna zagayata had'e da cewa.
"Habiby!.habiby meyeke faruwa da kaineee." Sun maida abun tamkar waqa, abunda bata sani ba ashe maganar zucin da takeyi har tafito fili sun ji abunda take cewa, shine suka maida abun gaba d'aya tamkar wasa sai faman zagayarta sukeyi suna tafi suna maimaita maganar alokaci d'aya kuma suna dariya.
Dariyar itama suka bata tasa hannu tajawo d'aya daga cikinsu wacce tafi rashin ji don itama bata fiye ganesu ba saboda tsantsar kamar da sukeyi da juna tana cewa. "Ja'ira zonan, wato so kukeyi ku koma yaran wofi ko? kun maidani sai kace wata abokiyar wasarku yau duk sai nayi maganinku?" ta d'aga hannu da niyar kai mata tulla a bayanta d'ayar tayi saurin riqe hannun tana fad'in.
"A'a kaka, ALLAH kada ki doketa, kinsan fa ba kyau mugunta ke kike fad'a mana idan muka doki ikram" yarinyar su iman da shakur ce wacce kad'an suka girme mata, d'an harararta Rashida tayi kafin tace.
"Jimun yarinya, cikamun hannu ko nahad'a dake, ai wannan ba mugunta bace, horone zanyi maku, kuda kuke tararwa ikram ku biyu kuyita cin zalinta ai shine mugunta ba nawa ba."
"To ALLAH bazaki duketa ba su abbanmu basa dukanmu, hussaina yi sauri ki gudu nariqe mata hannu." Tafad'a tana qara qaqume hannun Rashida hannu bibbuyu har tana nishi, da sauri hussainar ta tashi daga jikin Rashida ta ruga bakin qofa tana fad'in, "cikata hassana kizo mugudu wajan kaka mama."
Sakin Rashida hassana tayi da sauri ta ruga wajen 'yar uwar tata tana dariya suka fice daga d'akin suna yimata gwalo, murmushi Rashida tayi tanajin wata irin qaunar yaran har cikin tsakiyar ranta, idan tace zata iya banbance qaunar da takeyi masu da wadda take yiwa mahaifinsu to tabbas tayi qarya don bazata iya ba..
••• ••• •••
Gaba d'aya duk yabi ya tone d'akin da kuma kayansa yana bincike binciken abunda idanuwansa ke matuqar mararin gani amma bai ganshi ba, abokin nasa yayi magana har ya gaji amma kota kansa baibi ba balle yasa ran tanka masa, wani irin kuka yafashe dashi had'e da duqewa wajen yanaji kamar ransa zai fita, Saida yayi abunsa mai isarsa sannan yamiqe jiki ba qwari ya kalli abokin nasa yace.
"I most go back to my country, my nation, my everything..."
"What!" Abokin nasa yafad'a tare da miqewa tsaye yana binsa da wani irin kallo na tuhuma, cikin yaren na turanci Nuraddeen yaci gaba da yimasa bayanin cewa tabbas yau zai koma qasarsa ta haihu, wacce ta renesa ta bashi gudun mawa arayuwa wato Nigeria, yaci gaba da fad'a masa cewa shi bai san me yafaru kanshi ba da har ya zauna wannan qasar har na tsawon wud'annan shekaru bayan yabaro mahaifansa da iyalinsa da alokacin baima san inda take ba, koma dai meye yau ba gudu baja da baya sai yabar wannan qasar yakoma qasarsa, yana so yasan awane hali iyayensa da iyalinsa ke ciki, suna raye ko sun mutu duka bai sani ba, meya faru dashi ne haka?, Yaqare maganar cikin kuka da tausayin kansa akan mezai je ya riska.
Bai tsaya jiran wata shawara ba nan take ya shiga har had'a kayansa da duk abunda yake so tare da rubuta takardar ajiye aiki aqasar bisa dalilinsa nason komawa qasarsa sannan yafad'a toilet ya sakarwa kanshi ruwa, ya dad'e ruwan na dukansa kafin yayo wanka yafito yana jin wani irin yanayin da sharabon ya riski kansa aciki har ya manta,