Sashe 134
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Hajia mama kuwa harda sujudush shukur tayi had'e da sadaka lokacin da aka fad'a mata anfito da batool har ta farfad'o, Abbama dai ba'a barsa abaya ba lokacin da aka sanar dashi saida yayi qwallan farinciki yayi saurin sa hannu ya goge don kar agani, yace ALLAH yaraya yabata lafiya sannan yabar wajen, murmushi su uncle h sukayi tare da girgiza kai suna jinjina taurin rai da qarfin hali irin na yayan nasu.
Ko sati ba'ayi ba dayi mata tiyatar tasamu sauqi aka basu sallama, amma saboda taqara samun lafiya aka d'aga sunan sai nan da sati biyu, angon qarni kam saidai ace ALLAH yaraya masa don kallo d'aya zakayi masa yafassara maka irin d'imbin farincikin dake tattare dashi,
Ba'a batun Rashida da umma da ayanzu suke ganin batool tagama faranta masu a duniya tunda ta zamo jigon wanzuwar cigaban farincikinsu da suke tsammanin yankewarsa a shekarun baya da suka shud'e.
Haka su baffa da baffa Usman sunyi farinciki sosai duk da basu samu damar zuwa ba saboda matsalolin da sukasha gabansu amma saida suka aikowa da little dubu talatin sukace yaqara yayi hidima ALLAH ya raya, baffa nason ganin yaran amma babu yanda zaiyi, tsufa yaci qarfinsa sosai had'e da tarin damuwowi, wanda idan yatuna cewa rashin d'ansa akusa dashi shi yahaifar masa da har hakan kefaruwa, ga jininsa aduniya amma babu damar yagansa saidai a hoto idan little yazo ya nuna masa sai yayita kuka yana addu'ar ALLAH kasa yanada rabon bada wannan labarin kafin rai yayi halinsa kuma yarayawa Rashida zuri'arta cikin aminci da kuma kariyar ALLAH.
A wannan karonma a gidan Dr batool takoma saboda kula da yaran tunda acan gidanta ita kad'ai take batada wani mataimaki, Shahida ce mai hankali acikin 'ya'yan gidan kuma tana sudan wajen karatu balle atura mata ita su zauna tare, tana matuqar jin dad'in kular da take samu awajensu umma, hakan yasa tasake sakin jikinta sosai tana renon yaranta har akayi suna akayi arba'in sannan takoma gidanta, Inka ganta bazaka tab'a cewa itace uwar yaran ba don tayi qiba tayi haske ta murmure abunta saboda gyaran da Rashida keyin tsaye tayi mata tamkar ita tahaifeta, haka suma yaran bazaka tab'a cewa 'yan biyu bane saboda girmansu sai ka d'auka kowane daban aka haifesa, rayuwa mai kyau da inganci takeyi da mijinta da 'ya'yanta cikin so da qauna da kuma kulawar juna,
••• ••• •••
Kuma acikin shekarunne baffa Ali ya bayyanawa su baffa Usman duk aika aikar da sukayi shida Inna ruqayya har sukayi nasarar da bokansu ya kafe Nuraddeen acan qasar malesia kuma yasa mashi tsanaar qasarsa tare da mantar dashi akan duk wani abun daya shafi rayuwarshi ta baya kafin yaje qasar.
Tashin hankali wanda ba'a saka mashi rana, awannan lokaci baffa yayi abunda bai tab'a yiba saboda tsananin b'acin rai, dukkanin qarfinsa ya tattaro yana hawaye yanata kaiwa baffa Ali mari taduk inda ya samu batare da yayi la'akari da girman shekarunsa ba, ko kad'an baffa Ali baiyi yunqurin hanasa ba har saida yagaji yadena don kansa yana fitar da nishi d'aya bayan d'aya, bayan mintuna kad'an yamiqe ba tare daya d'ago kai ya kalli d'an uwan nasa ba yace.
"Ali kacutar da rayuwata da dama Amma ban damu da hakan ba inata yimaka uzuri had'e da bud'e maka fika fikan tausayina ka shige aciki Ina mai yafiya ga duk wani abu da kayi mun, Amma yau Ina mai baka haquri akan cewa kayi mani cutarwa mafi muni da girma da bazan tab'a iya yafe maka itaba har sai lokacin da kaje ka walwale wannan asirin da kayiwa d'ana, idan ba haka ba zan cigaba da rayuwa a matsayin mai d'an uwa qwaya d'aya aduniya batare dana koma sanyaka a matsayin d'an uwana ba, me nayi maka haka dana cancanci irin wannan horarwa awajenka nida d'ana?, Wace irin tsanar muce kasawa zuciyarka da bazaka iya samun koda d'an qanqanen filine azuciyarka da zaka iya yafe mana idan har wani abun muka yimaka alokacin da kasan munada matuqar buqatar juna ni dashi, kasa narayu na tsawon shekaru da baqin cikin d'ana da kuma fushinsa azuciyata?, Tir da halinka Ali tunda har zaka iya duban girman soyayyar mahaifi da d'ansa karabasu, a halin yanzu bakada wani sauran amfani awajena tunda har zaka iya saka wuqa ka datsemun farinciki na tsawon lokaci kuma ka d'auka daga yau ni ba d'an uwan ka bane kuma kaima ba d'an uwana bane."
Yana gama fad'ar haka ya juya yafice, baffa Usman dake zaune gefe ya kallesa had'e da cewa.
"Yanzu kayi farinciki ko Aliyu!? Ka b'atawa zuciyar data shima tana yimaka fatan shiriya da kuma kyautatawa, ka kai haqurin bawan daya jima yana yimaka yafiya da hidima qarshe har kana nema kasa kyawawan abubuwan dayayi abaya su ruguje ga banza."
Jikin baffa Ali a mace yace.
"Usman ka fahimceni, wlh na shiryu na gane kuskurena shiyasa nafad'a maku gaskiya wataqil asamo mafitar da nura zai dawo garemu, kwad'ayin na faranta zuciyoyinku yasa nazab'i nayi kunyar duniya a idanuwanku ko nasamu farinciki asanadiyar naku farincikin, ko kad'an ni ban fad'a maku wannan maganar ba don cutar da zukatanku kuma ALLAH shine sheda akan haka."
Ajiyar zuciya baffa Usman yayi don ya gamsu da maganganunsa had'e cewa.
"Naji, dama ni tun farko Ina zarginku akan haka amma bawan ALLAH can yaqi amincewa da zaku iyayin wani abun akan d'ansa tunda kai jinin sane, sai gashi ka watsa masa qasa a idanuwa kasa zargina yazama gaskiya akanku, maganar gaskiya baku kyauta ba kuma kun zaluncesa sosai."
"Hakane Usman Amma wlh nayi nadama da kuma dana sani, don ALLAH katayani roqonsa ya sake bud'a mani inuwar tausayinsa da kuma yafiyarsa nagane kuskurena."
"Alhamdulillah ALLAH yasa haka Ali amma gaskiya ni bazan tirsasashi akan ya yafe maka bisa hukuncin daya d'aukar maka ba, kayi qoqarin zuwa kuwarware abunda kukayi hakan zaisa ni kuma natayaka roqon yafiyarsa."
Shiru baffa Ali yayi kafin yace.
"Taya Usman?, Wlh yanzu bansan inda wannan malamin da mukaje ya had'a mana maganin da akayi sammun dashi yake ba, shekarun ba kad'an ba don gidan da yayi zama yanzu haka shine akayi sababbin shagunan can masu hawa biyu a farko farkon gari, Abu d'aya zan iya tunawa shine inda mukaje muka binne abubuwan da akabamu na sammun, shi kuma malamin ya fad'a mana cewa idan har wani yayi yunqurin haqo wajen to tabbas tsakanin ni da ruqayya dole sai d'aya yamutu, d'aya kuma za'a azo mashi ciwon da bayada magani sai dai yayita jinya har lokacin da mutuwarsa zata riskesa."
Baffa Ali yaqare maganar yana hawayen dake nuna tsantsar nadamarsa,
"Tirqashi wannan wane irin cacan raine kukaje kukayi da rayuwarku Aliyu don salwantar da kawai ku salwantar da rayuwar rai d'aya? Innalillahi wa'inna ilaihirrajiuun, wannan shi ake kira da murna ta koma ciki, ga kuma qoshi ga kwanan yunwa."
Wani irin kuka baffa Ali ya fashe dashi yana hango yanda rayuwarsa zata kasance a tsakankanin wannan sirad'i mai matuqar kaifi, har ga ALLAH ba mutuwa yake tsoro ba don yanzu ashirye yake daya sadaukar da ransa matuqar Nuraddeen zai dawo ga mahaifinsa da iyalansa, ciwo da kuma jinyar da batada magani su yake tsoron kada sufad'a kansa, Saida yayi kukansa mai isarsa baffa Usman bai hanasa ba don yasan ya cancanci yayi kukan daga qarshe yamiqa komai ga ALLAH yana Mai addu'ar ALLAH yasa suzame masa kaffarar zunubbansa sannan yace da baffa Usman.
"Zanje inyi abunda yakamata domin abunda na shukane zan girba da hannuna, fatana ALLAH yabani qarfin zuciya da kuma imanin da zan aikata hakan! kuma yasa Rashida da Nuraddeen su yafemun abunda na aikata ko bayan rayuwatane."
Duk zafin ran baffa Usman da haushinsa da yake ji yau saida yaji tausayinsa, tabbas SANNU bata hana zuwa...duk shaqiyancin mutum da girman kansa da kuma izgilinsa da sannu zai cimma ranar da zaiyi nadama da kuma dana sanin yinsu, dafa kafad'arsa yayi had'e da cewa.
"Karka damu Ali, ALLAH gafururrahim ne kuma mai tsananin tausayin bayinsa, babu buqatar sadaukarwar rayuwarka bayan katubanma zunubbanka, muje ni zan haqo komeye kuma da yardar ALLAH babu abunda zai samemu."....
_To jama'a kuyafeni idan nayi maku ba daidai ba acikin wannan littafin domin duk yanda mutum yaso yayi abu idan ALLAH bai soba yayi aikin banza, naso gama littafin nan kafin akoma makaranta amma ALLAH bai yarda ba saboda yanayin jiki da jini, don haka kuyi mani afuwa kuyi haquri zan tsaya da rubutunsa saboda gobe zan koma school sai kuma naga yanayin ya karatuna zai kasance, idan akwai yuyuwar inci gaba dayi maku typing d'insa kafin abubuwa su ida kankama zaku iya ganin posting d'ina kowane lokaci, idan kuma babu sai agafarceni har zuwa wani lokacin idan ALLAH yabani dama kuma ya aramun lokaci, Ina qaunarku FILLAH masoyan amana🤞🏻❤️🤝_
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___96💎
A'a Usman wlh maganin nan nada matuqar had'ari sosai, bazan so wani abun ya sameka ba har yayanmu ya sake shiga cikin wani hali, kaine kad'ai karage masa aduniya da zai kalla yaji sanyi bayan iyalinsa, naroqeka kabarni zanje da kaina in fuskanci hukuncin laifin Dana aikata, natabbata ALLAH baya mayar da tubar bayinsa matuqar sukayi ingantacciyar tuba kuma mai kyawo, idan ko har wani abun ya sameni to nayi imani da cewa ALLAH na nufin ya jarabta nine domin yaga qarfin imanin da nace nayi da kuma tubata idan har na gaskiya ne, saboda haka kabari inje kaji d'an uwana!" yaqare maganar had'e da d'ora hannunsa saman kafad'arsa.
Ko sati ba'ayi ba dayi mata tiyatar tasamu sauqi aka basu sallama, amma saboda taqara samun lafiya aka d'aga sunan sai nan da sati biyu, angon qarni kam saidai ace ALLAH yaraya masa don kallo d'aya zakayi masa yafassara maka irin d'imbin farincikin dake tattare dashi,
Ba'a batun Rashida da umma da ayanzu suke ganin batool tagama faranta masu a duniya tunda ta zamo jigon wanzuwar cigaban farincikinsu da suke tsammanin yankewarsa a shekarun baya da suka shud'e.
Haka su baffa da baffa Usman sunyi farinciki sosai duk da basu samu damar zuwa ba saboda matsalolin da sukasha gabansu amma saida suka aikowa da little dubu talatin sukace yaqara yayi hidima ALLAH ya raya, baffa nason ganin yaran amma babu yanda zaiyi, tsufa yaci qarfinsa sosai had'e da tarin damuwowi, wanda idan yatuna cewa rashin d'ansa akusa dashi shi yahaifar masa da har hakan kefaruwa, ga jininsa aduniya amma babu damar yagansa saidai a hoto idan little yazo ya nuna masa sai yayita kuka yana addu'ar ALLAH kasa yanada rabon bada wannan labarin kafin rai yayi halinsa kuma yarayawa Rashida zuri'arta cikin aminci da kuma kariyar ALLAH.
A wannan karonma a gidan Dr batool takoma saboda kula da yaran tunda acan gidanta ita kad'ai take batada wani mataimaki, Shahida ce mai hankali acikin 'ya'yan gidan kuma tana sudan wajen karatu balle atura mata ita su zauna tare, tana matuqar jin dad'in kular da take samu awajensu umma, hakan yasa tasake sakin jikinta sosai tana renon yaranta har akayi suna akayi arba'in sannan takoma gidanta, Inka ganta bazaka tab'a cewa itace uwar yaran ba don tayi qiba tayi haske ta murmure abunta saboda gyaran da Rashida keyin tsaye tayi mata tamkar ita tahaifeta, haka suma yaran bazaka tab'a cewa 'yan biyu bane saboda girmansu sai ka d'auka kowane daban aka haifesa, rayuwa mai kyau da inganci takeyi da mijinta da 'ya'yanta cikin so da qauna da kuma kulawar juna,
••• ••• •••
Kuma acikin shekarunne baffa Ali ya bayyanawa su baffa Usman duk aika aikar da sukayi shida Inna ruqayya har sukayi nasarar da bokansu ya kafe Nuraddeen acan qasar malesia kuma yasa mashi tsanaar qasarsa tare da mantar dashi akan duk wani abun daya shafi rayuwarshi ta baya kafin yaje qasar.
Tashin hankali wanda ba'a saka mashi rana, awannan lokaci baffa yayi abunda bai tab'a yiba saboda tsananin b'acin rai, dukkanin qarfinsa ya tattaro yana hawaye yanata kaiwa baffa Ali mari taduk inda ya samu batare da yayi la'akari da girman shekarunsa ba, ko kad'an baffa Ali baiyi yunqurin hanasa ba har saida yagaji yadena don kansa yana fitar da nishi d'aya bayan d'aya, bayan mintuna kad'an yamiqe ba tare daya d'ago kai ya kalli d'an uwan nasa ba yace.
"Ali kacutar da rayuwata da dama Amma ban damu da hakan ba inata yimaka uzuri had'e da bud'e maka fika fikan tausayina ka shige aciki Ina mai yafiya ga duk wani abu da kayi mun, Amma yau Ina mai baka haquri akan cewa kayi mani cutarwa mafi muni da girma da bazan tab'a iya yafe maka itaba har sai lokacin da kaje ka walwale wannan asirin da kayiwa d'ana, idan ba haka ba zan cigaba da rayuwa a matsayin mai d'an uwa qwaya d'aya aduniya batare dana koma sanyaka a matsayin d'an uwana ba, me nayi maka haka dana cancanci irin wannan horarwa awajenka nida d'ana?, Wace irin tsanar muce kasawa zuciyarka da bazaka iya samun koda d'an qanqanen filine azuciyarka da zaka iya yafe mana idan har wani abun muka yimaka alokacin da kasan munada matuqar buqatar juna ni dashi, kasa narayu na tsawon shekaru da baqin cikin d'ana da kuma fushinsa azuciyata?, Tir da halinka Ali tunda har zaka iya duban girman soyayyar mahaifi da d'ansa karabasu, a halin yanzu bakada wani sauran amfani awajena tunda har zaka iya saka wuqa ka datsemun farinciki na tsawon lokaci kuma ka d'auka daga yau ni ba d'an uwan ka bane kuma kaima ba d'an uwana bane."
Yana gama fad'ar haka ya juya yafice, baffa Usman dake zaune gefe ya kallesa had'e da cewa.
"Yanzu kayi farinciki ko Aliyu!? Ka b'atawa zuciyar data shima tana yimaka fatan shiriya da kuma kyautatawa, ka kai haqurin bawan daya jima yana yimaka yafiya da hidima qarshe har kana nema kasa kyawawan abubuwan dayayi abaya su ruguje ga banza."
Jikin baffa Ali a mace yace.
"Usman ka fahimceni, wlh na shiryu na gane kuskurena shiyasa nafad'a maku gaskiya wataqil asamo mafitar da nura zai dawo garemu, kwad'ayin na faranta zuciyoyinku yasa nazab'i nayi kunyar duniya a idanuwanku ko nasamu farinciki asanadiyar naku farincikin, ko kad'an ni ban fad'a maku wannan maganar ba don cutar da zukatanku kuma ALLAH shine sheda akan haka."
Ajiyar zuciya baffa Usman yayi don ya gamsu da maganganunsa had'e cewa.
"Naji, dama ni tun farko Ina zarginku akan haka amma bawan ALLAH can yaqi amincewa da zaku iyayin wani abun akan d'ansa tunda kai jinin sane, sai gashi ka watsa masa qasa a idanuwa kasa zargina yazama gaskiya akanku, maganar gaskiya baku kyauta ba kuma kun zaluncesa sosai."
"Hakane Usman Amma wlh nayi nadama da kuma dana sani, don ALLAH katayani roqonsa ya sake bud'a mani inuwar tausayinsa da kuma yafiyarsa nagane kuskurena."
"Alhamdulillah ALLAH yasa haka Ali amma gaskiya ni bazan tirsasashi akan ya yafe maka bisa hukuncin daya d'aukar maka ba, kayi qoqarin zuwa kuwarware abunda kukayi hakan zaisa ni kuma natayaka roqon yafiyarsa."
Shiru baffa Ali yayi kafin yace.
"Taya Usman?, Wlh yanzu bansan inda wannan malamin da mukaje ya had'a mana maganin da akayi sammun dashi yake ba, shekarun ba kad'an ba don gidan da yayi zama yanzu haka shine akayi sababbin shagunan can masu hawa biyu a farko farkon gari, Abu d'aya zan iya tunawa shine inda mukaje muka binne abubuwan da akabamu na sammun, shi kuma malamin ya fad'a mana cewa idan har wani yayi yunqurin haqo wajen to tabbas tsakanin ni da ruqayya dole sai d'aya yamutu, d'aya kuma za'a azo mashi ciwon da bayada magani sai dai yayita jinya har lokacin da mutuwarsa zata riskesa."
Baffa Ali yaqare maganar yana hawayen dake nuna tsantsar nadamarsa,
"Tirqashi wannan wane irin cacan raine kukaje kukayi da rayuwarku Aliyu don salwantar da kawai ku salwantar da rayuwar rai d'aya? Innalillahi wa'inna ilaihirrajiuun, wannan shi ake kira da murna ta koma ciki, ga kuma qoshi ga kwanan yunwa."
Wani irin kuka baffa Ali ya fashe dashi yana hango yanda rayuwarsa zata kasance a tsakankanin wannan sirad'i mai matuqar kaifi, har ga ALLAH ba mutuwa yake tsoro ba don yanzu ashirye yake daya sadaukar da ransa matuqar Nuraddeen zai dawo ga mahaifinsa da iyalansa, ciwo da kuma jinyar da batada magani su yake tsoron kada sufad'a kansa, Saida yayi kukansa mai isarsa baffa Usman bai hanasa ba don yasan ya cancanci yayi kukan daga qarshe yamiqa komai ga ALLAH yana Mai addu'ar ALLAH yasa suzame masa kaffarar zunubbansa sannan yace da baffa Usman.
"Zanje inyi abunda yakamata domin abunda na shukane zan girba da hannuna, fatana ALLAH yabani qarfin zuciya da kuma imanin da zan aikata hakan! kuma yasa Rashida da Nuraddeen su yafemun abunda na aikata ko bayan rayuwatane."
Duk zafin ran baffa Usman da haushinsa da yake ji yau saida yaji tausayinsa, tabbas SANNU bata hana zuwa...duk shaqiyancin mutum da girman kansa da kuma izgilinsa da sannu zai cimma ranar da zaiyi nadama da kuma dana sanin yinsu, dafa kafad'arsa yayi had'e da cewa.
"Karka damu Ali, ALLAH gafururrahim ne kuma mai tsananin tausayin bayinsa, babu buqatar sadaukarwar rayuwarka bayan katubanma zunubbanka, muje ni zan haqo komeye kuma da yardar ALLAH babu abunda zai samemu."....
_To jama'a kuyafeni idan nayi maku ba daidai ba acikin wannan littafin domin duk yanda mutum yaso yayi abu idan ALLAH bai soba yayi aikin banza, naso gama littafin nan kafin akoma makaranta amma ALLAH bai yarda ba saboda yanayin jiki da jini, don haka kuyi mani afuwa kuyi haquri zan tsaya da rubutunsa saboda gobe zan koma school sai kuma naga yanayin ya karatuna zai kasance, idan akwai yuyuwar inci gaba dayi maku typing d'insa kafin abubuwa su ida kankama zaku iya ganin posting d'ina kowane lokaci, idan kuma babu sai agafarceni har zuwa wani lokacin idan ALLAH yabani dama kuma ya aramun lokaci, Ina qaunarku FILLAH masoyan amana🤞🏻❤️🤝_
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___96💎
A'a Usman wlh maganin nan nada matuqar had'ari sosai, bazan so wani abun ya sameka ba har yayanmu ya sake shiga cikin wani hali, kaine kad'ai karage masa aduniya da zai kalla yaji sanyi bayan iyalinsa, naroqeka kabarni zanje da kaina in fuskanci hukuncin laifin Dana aikata, natabbata ALLAH baya mayar da tubar bayinsa matuqar sukayi ingantacciyar tuba kuma mai kyawo, idan ko har wani abun ya sameni to nayi imani da cewa ALLAH na nufin ya jarabta nine domin yaga qarfin imanin da nace nayi da kuma tubata idan har na gaskiya ne, saboda haka kabari inje kaji d'an uwana!" yaqare maganar had'e da d'ora hannunsa saman kafad'arsa.