Sashe 82
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Wannan dalilin yasa ranar d'aurin auren d'aruruwan mutane na qauyen da kewayensa suka halarci taron d'aurin auren bisa sadaki naira dubu ashirin laqadan ba ajalan ba,
Sosai innna Bilkisu da iyayenta sukayiwa yarinya kayan d'aki daidai arziqinsu kuma suka yima baffa hidima sosai don fitar da ita kunya.
Bayan angama d'aurin auren aka wuce gidansu baffa usman inda yahad'a 'yar qwarya qwaryar walima, abincine jalop da sob'o yasa Inna Bilkisu da qawayenta na mutunci suka dafa 'yan d'aurin auren kowa yaci ya sha yaqoshi sannan suka kama gabansu suna masuyiwa baffa addu'a da fatar ALLAH yazaunar dasu lafiya yabasu zuri'a masu albarka...
Acan cikin gida kuwa Inna ruqayya sai gud'a takeyi tana yadawa Inna Bilkisu magana wai anyi abun kunya an aurarwa da 'ya mijin kishin sauri, da dai sauran suruttan da no zasu iya tunzurata, amma taqyaleta ko cikanki bata cemata ba, dama dai munduwa biyu ka amo..
Bayan anyi sallar la'asar mutanen dake zoma Inna Bilkisu sun watse tajawo d'akinta tarufe sannan taje qofar rumfar Inna ruqayya yace.
"To uwar muneera kizo mutafi yowa yayan mijinki bikon amaryarsa, duk da dai nasan zallar kishi bazai barku ba qaramar yarinya ta aure maki wan miji kuma ko ba'aso dole abata girmanta idan ansan girman manya sai akirata da matar Yaya ko kuma Yaya nusaiba.
Tana gama fad'ar haka tafice tabar Inna ruqayya tana d'ura ashar tare da kumfar baki.
Ana gama sallar magrib 'yan kai amarya suka raka nusaiba har gidan mijinta dake can farkon gari Inna Bilkisu nariqe da hannunta sai faman kuka takeyi, nasiha tasake yimata sosai sannan suka baro gidan yarage daga ita sai Aisha yarinyar baffa Usman da yusuf, suma Inna Bilkisu tace da zaran baffansu yadawo sudawo gida.
Shikuwa baffa tunda aka gama sallar magrib yayi zaunensa masallaci yakasa motsawa ko nan da can, juya al'amarin kawai yakeyi a k'wakwalwarsa wai yau shine da sakeyin aure bayan tsawon shekaru kusan talatin da wani abu da aurensa na farko, abunda ko amafarki bi tab'a kawowa aransa ba.
Baffa Usman na kalle dashi tun d'azu har akayi kiran sallar isha'i, tare sukabi jam'i har aka gama baffa yasake komawa inda yake zaune d'azu ya zauna yana tunani.
"Ikon ALLAH, Yaya a Ina katab'a ganin ango ya zauna yana tunani haka?, Don ALLAH katashi katafi wajen matarka nasan yanzu haka tana can zaune ita kad'ai."
"Usman wlh abunnan nauyinsa nakeji, sai naga kamar maganar dasu Aliyu kefad'a gaskiya ce, wlh abunne da kunya sosai."
"ALLAH ne yahana?"
"Ko kad'an."
"To donme kake jin nauyi ga abunda ALLAH ya halasta maka?, Katashi katafi matuqar baso kakeyi tun yau kafara d'aukar haqqoqan amanar yarinyar mutane da aka baka ba." Shiru baffa yayi kafin yamiqe ya rungumesa yana fad'in.
"Nagode d'an uwana, kayi Mani sutura kala kala arayuwa da bazan iya saka maka ba, a matsayinka na qane agareni kazamemani uba kuma aboki acikin rayuwa, ya ALLAH ka kula da dukkanin al'amurranka dana iyalanka ya shirya mana d'an uwanmu shima yayi maka fiye da abunda kayi mani."
"Amin Yaya, ai wannan shi d'inne ake kira da zumunci, allah yabamu ikon cigaba da haquri da juna."
Shi yarakasa har gida sannan ya juya batare daya shiga ba yana yimasa Saida safe, yana shiga suma su Aisha d Yusuf suka gaishesa tare da yimasa saida safe suka nufi gida..
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
_Thank you guz for d warmest comment you did on a previous page, all jazakumullahu bikhair, fillah i feel so much appy💃🏼bless to be with you & always proudly to have you🥰_
Page___62💎
Yajima tsaye abakin qofar d'akin kafin ya tattaro d'an sauran kuzarin dake jikinsa had'e da tira qofar d'akin sannan yashiga bakinsa d'auke da sallama.
A tsakiyar gado ya hango yarinyar kwance ta lullub'e da alama bacci ya soma d'aukarta ya qarasa wajen yana qara rafka wata sallamar da d'an be qarfi tayanda zatajishi,
Cikin yanayin baccin dake cinta ta tashi da sauri tana murtsuka idanuwa had'e da amsa sallamarsa, kasancewar akwai hasken wutar lantarki a d'akin yasa baffa qura mata idanuwa yana kallon irin kyawon da ALLAH yayi mata, kallo d'aya zaka yimata ka tsinkayo asalin kyawo 'ya'yan fulani dake tattare da ita, farace tas dake da dogon hanci da kuma manyan idanuwa farare tas da suka d'an zurma d'auke da zara zaran gashi a samansu sai kuma yalwataccen gashin girar daya kwanta luf asaman idanuwannata, bakinta kuwa d'an qaramine dake d'auke jajayen labb'a masu matuqar d'aukar hankali, tanada lotsawa a gefen bakinta(dimple) musamman idan tayi dariya wanda shike qara fitar da tsantsara kyannata, ataqaice dai tubarkallah masha ALLAH amaryar baffa sai sambarka, batada wani tsayi ko girman jiki daya d'ara qananun shekarunta don haka dole baffa yayi mamakin qanqancinta a kansa.
Ganin yayi tsaye ya kasa qarasowa inda take yasa ta sauko daga saman gadon tare da takawa zuwa inda yake ta durqusa tana fad'in.
"Ina wuni baffa?."
Wani irin murmushine ya kuccema baffa da yasa haqoransa bayyana a lokaci d'aya yasa hannu ya d'agota daga duqen da take gabansa ya zaunar a bakin gadon sannan shima ya zaune gefenta had'e da cewa.
"Lafiya klw nusaiba, bakiyi bcci ba."
"Nafarayi sallamarka ta tasheni." Tafad'a tana murza d'ayar ijiyarta.
Shiru yayi na tsawon wasu mintuna kafin can yajuyo qafarsa d'aya akan gadon itama yajuyo da ita suna fuskantar juna.
"Nusaiba kinsan ya nake dake?" Yafad'a yana kallonta, saida tad'anyi jim sannan tace.
"Yakumbo tace matsayin uba kake awajena ingirmamaka hakama kaka dasu baffa sunce kai shugabana ne inyi maka biyayya."
'yar dariya yayi don yafahimci metake nufi, anyimata nasihane data girmamasa saboda dattijantakarsa ta isa ya haifeta komanta zarta haka, sannan annuna mata shugaba take awajenta kasancewarsa mijinta wanda hakan zaisa dole tayi masa biyayya, wannan wata hikimace da nagartaccin iyaye keyi don d'ora 'ya'yayensu bisa turbar yin bautar gidan aure cikin ladabi da biyayya da koma girmama maigida, aransa yaji cewa tabbas yayi sa'ar nagartaccin ahalin mata awannan karon.
Ajiyar zuciya yayi sannan yaciga da tambayarta cewa.
"Me ake nufi da shugaba a gidan aure nusaiba?"
"Mijin gidan." tabashi amsa hankalinta kwance.
Yanda take amsa tambayoyin nasa cike da yarinta duk da dai tana fad'a daidai yasa yaqara gasgata qanqantarta don haka yaci gaba da tambayarta akan abunda yashafi karatun addini, kama daga tsarki da kashe kashensa, arwala, farillai, sunnoni da kuma mustahabbanta, yanda ake sallah da abubuwan data qunsa, wanka da kashe kashensa, banbancin Haram da halat acikin rayuwar auratayya duka saida ya tambayeta, yayinda kashi cas'in da twakwas bisa d'ari batasan komai ba sai 'yan qalilan daga ciki musamman ta b'angaren wanka, anan baffa ya fahimci cewa akwai aiki gabansa don dole tasan wud'annan abubuwan kafin komai yashiga tsakaninsa da ita, koba komai zuwa lokacin tasaba dashi kuma taqara sanin ko meye matsayinsa awajenta.
Yana wannan tunanin ne yaji anbubbugo qofar gida yamiqe had'e da ficewa yabar d'akin dama yanzu yake zancen zuwa yarufe don har qarfe goma tayi.
Yana zuwa yatarar baffa Usman ne a qofar gidan riqe da ledoji a hannunsa ya miqo masa yana fad'in.
"Yaya aini namanta da tsiren amarya har sai dana kwanta kuma nasan baka shiga da komai ba shiyasa nace Bari nafitu nan anguwarmu wajen habule mai nama inkarb'o maka tunda anan dai anguwar kusa banga tukubar mai nama ba, gashi ammafa aro nabaka kud'in."
Yafad'a had'e da miqa masa ledojin yana dariya.
Murmushi baffa yayi yakarb'a.
"A gaida qanen nusaiba, ai gaba d'aya shaf ni namantan da wannan zancen, shine zaka fito awannan daren ai da kabarshi."
"Inaa..ai ba'ayi hakan ba tunda sunna ce."
"Hakane kuma, to nagode sosai ALLAH yabar zumunci, kud'inka kuwa har qari zanyi maka in Sha ALLAH."
Saida Baffa Usman yayi dariya sannan yace.
"Inaaa..kud'ina daidai zan karb'a bana son qari, salon kace ace nabada aron bashi na karb'i ruwa (bashi da ruwa).." haka sukayita raharsu kafin yawuce shi kuma baffa yarufe gida.
A inda yabarta anan yasameta tana gyangyad'i ya ajiye ledojin gefe tare dad'an girgiza kafad'arta, zumbur tamiqe tsaye cikin gigin bacci tanufi qofar fita yariqo hannunta ya shiga toilet d'in dake cikin d'akin yace tayi arwala,
Bayan sunfito yarufa mata mayafinta ya jasu sallah raka'a biyu sannan suka sallame, jawo ledojin yayi naman kazane qwaya d'aya da cire sai lemun Coca-cola na gora guda biyu ya tura mata agabanta yace taci,
Citake tana rufe idanuwa had'e da sandare hannu cikin naman alamun har lokacin bacci nacinta don haka yasa hannunsa tare dayin bisimillah yana d'ebo naman yana tura mata abaki, haka yayita bata idanuwanta arufe tanaci har taqoshi don taci fiye da rabi saboda yunwar da takeji sannan yabud'e coke d'in ya azamata bakin gorarar abaki tafara sha, da sauri tabud'e idanuwa had'e da cire bakinta saboda yanda sanyi da gas d'inta suka shigar mata a hanci.
"Bana shan wannan naqoshi." Tafad'a tana qoqarin zamewa takwanta anan inda take.
Aje lemun yayi had'e da d'agata yaje ya wanko mata hannunta yabata ruwa tasha yakaita saman gadon takwanta ya lullub'eta sannan yadawo ya zauna ya canye ragowar naman yasha lemunsa sannan yafidda ledojin awaje.
Yajima zaune yana tunanin abubuwa uku da suka yimasa kututu azuciya, nafarko rashin sanin halin da Nuraddeen ke ciki, na biyu zancen Rashida da aka tabbatar masa da cewa tadawo na uku rashin sanin inda amininsa yashiga wato mahaifin Rashida. ganin bayada tudun dafawar da zai samun mafita akansu yasa yamiqe yafara salloli yana kwararo addu'o'i akan ALLAH yakawo sassauci acikin jarabawowin rayuwarsu.
••• ••• •••
Baba na wucewa sashensu Rashida nafitowa cikin mota, jitayi gabanta ya tsananta fad'uwa da sauri tayi ta'awizi saboda korar shed'an, dama tunda taga annufo gate d'in gidan gabanta yasoma fad'uwa amma saita laqantashi da kyan gidanne da tsaruwarsa yasa tajin hakan, a hankali takebin ko Ina da kallo har zuwa lokacin da Fatima ta zagayo zuwa inda take tsaye tana d'an d'unguzarta da kafad'a.
"Kai maman boy."
Tafad'a tana d'an harararta.
Sosai innna Bilkisu da iyayenta sukayiwa yarinya kayan d'aki daidai arziqinsu kuma suka yima baffa hidima sosai don fitar da ita kunya.
Bayan angama d'aurin auren aka wuce gidansu baffa usman inda yahad'a 'yar qwarya qwaryar walima, abincine jalop da sob'o yasa Inna Bilkisu da qawayenta na mutunci suka dafa 'yan d'aurin auren kowa yaci ya sha yaqoshi sannan suka kama gabansu suna masuyiwa baffa addu'a da fatar ALLAH yazaunar dasu lafiya yabasu zuri'a masu albarka...
Acan cikin gida kuwa Inna ruqayya sai gud'a takeyi tana yadawa Inna Bilkisu magana wai anyi abun kunya an aurarwa da 'ya mijin kishin sauri, da dai sauran suruttan da no zasu iya tunzurata, amma taqyaleta ko cikanki bata cemata ba, dama dai munduwa biyu ka amo..
Bayan anyi sallar la'asar mutanen dake zoma Inna Bilkisu sun watse tajawo d'akinta tarufe sannan taje qofar rumfar Inna ruqayya yace.
"To uwar muneera kizo mutafi yowa yayan mijinki bikon amaryarsa, duk da dai nasan zallar kishi bazai barku ba qaramar yarinya ta aure maki wan miji kuma ko ba'aso dole abata girmanta idan ansan girman manya sai akirata da matar Yaya ko kuma Yaya nusaiba.
Tana gama fad'ar haka tafice tabar Inna ruqayya tana d'ura ashar tare da kumfar baki.
Ana gama sallar magrib 'yan kai amarya suka raka nusaiba har gidan mijinta dake can farkon gari Inna Bilkisu nariqe da hannunta sai faman kuka takeyi, nasiha tasake yimata sosai sannan suka baro gidan yarage daga ita sai Aisha yarinyar baffa Usman da yusuf, suma Inna Bilkisu tace da zaran baffansu yadawo sudawo gida.
Shikuwa baffa tunda aka gama sallar magrib yayi zaunensa masallaci yakasa motsawa ko nan da can, juya al'amarin kawai yakeyi a k'wakwalwarsa wai yau shine da sakeyin aure bayan tsawon shekaru kusan talatin da wani abu da aurensa na farko, abunda ko amafarki bi tab'a kawowa aransa ba.
Baffa Usman na kalle dashi tun d'azu har akayi kiran sallar isha'i, tare sukabi jam'i har aka gama baffa yasake komawa inda yake zaune d'azu ya zauna yana tunani.
"Ikon ALLAH, Yaya a Ina katab'a ganin ango ya zauna yana tunani haka?, Don ALLAH katashi katafi wajen matarka nasan yanzu haka tana can zaune ita kad'ai."
"Usman wlh abunnan nauyinsa nakeji, sai naga kamar maganar dasu Aliyu kefad'a gaskiya ce, wlh abunne da kunya sosai."
"ALLAH ne yahana?"
"Ko kad'an."
"To donme kake jin nauyi ga abunda ALLAH ya halasta maka?, Katashi katafi matuqar baso kakeyi tun yau kafara d'aukar haqqoqan amanar yarinyar mutane da aka baka ba." Shiru baffa yayi kafin yamiqe ya rungumesa yana fad'in.
"Nagode d'an uwana, kayi Mani sutura kala kala arayuwa da bazan iya saka maka ba, a matsayinka na qane agareni kazamemani uba kuma aboki acikin rayuwa, ya ALLAH ka kula da dukkanin al'amurranka dana iyalanka ya shirya mana d'an uwanmu shima yayi maka fiye da abunda kayi mani."
"Amin Yaya, ai wannan shi d'inne ake kira da zumunci, allah yabamu ikon cigaba da haquri da juna."
Shi yarakasa har gida sannan ya juya batare daya shiga ba yana yimasa Saida safe, yana shiga suma su Aisha d Yusuf suka gaishesa tare da yimasa saida safe suka nufi gida..
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
_Thank you guz for d warmest comment you did on a previous page, all jazakumullahu bikhair, fillah i feel so much appy💃🏼bless to be with you & always proudly to have you🥰_
Page___62💎
Yajima tsaye abakin qofar d'akin kafin ya tattaro d'an sauran kuzarin dake jikinsa had'e da tira qofar d'akin sannan yashiga bakinsa d'auke da sallama.
A tsakiyar gado ya hango yarinyar kwance ta lullub'e da alama bacci ya soma d'aukarta ya qarasa wajen yana qara rafka wata sallamar da d'an be qarfi tayanda zatajishi,
Cikin yanayin baccin dake cinta ta tashi da sauri tana murtsuka idanuwa had'e da amsa sallamarsa, kasancewar akwai hasken wutar lantarki a d'akin yasa baffa qura mata idanuwa yana kallon irin kyawon da ALLAH yayi mata, kallo d'aya zaka yimata ka tsinkayo asalin kyawo 'ya'yan fulani dake tattare da ita, farace tas dake da dogon hanci da kuma manyan idanuwa farare tas da suka d'an zurma d'auke da zara zaran gashi a samansu sai kuma yalwataccen gashin girar daya kwanta luf asaman idanuwannata, bakinta kuwa d'an qaramine dake d'auke jajayen labb'a masu matuqar d'aukar hankali, tanada lotsawa a gefen bakinta(dimple) musamman idan tayi dariya wanda shike qara fitar da tsantsara kyannata, ataqaice dai tubarkallah masha ALLAH amaryar baffa sai sambarka, batada wani tsayi ko girman jiki daya d'ara qananun shekarunta don haka dole baffa yayi mamakin qanqancinta a kansa.
Ganin yayi tsaye ya kasa qarasowa inda take yasa ta sauko daga saman gadon tare da takawa zuwa inda yake ta durqusa tana fad'in.
"Ina wuni baffa?."
Wani irin murmushine ya kuccema baffa da yasa haqoransa bayyana a lokaci d'aya yasa hannu ya d'agota daga duqen da take gabansa ya zaunar a bakin gadon sannan shima ya zaune gefenta had'e da cewa.
"Lafiya klw nusaiba, bakiyi bcci ba."
"Nafarayi sallamarka ta tasheni." Tafad'a tana murza d'ayar ijiyarta.
Shiru yayi na tsawon wasu mintuna kafin can yajuyo qafarsa d'aya akan gadon itama yajuyo da ita suna fuskantar juna.
"Nusaiba kinsan ya nake dake?" Yafad'a yana kallonta, saida tad'anyi jim sannan tace.
"Yakumbo tace matsayin uba kake awajena ingirmamaka hakama kaka dasu baffa sunce kai shugabana ne inyi maka biyayya."
'yar dariya yayi don yafahimci metake nufi, anyimata nasihane data girmamasa saboda dattijantakarsa ta isa ya haifeta komanta zarta haka, sannan annuna mata shugaba take awajenta kasancewarsa mijinta wanda hakan zaisa dole tayi masa biyayya, wannan wata hikimace da nagartaccin iyaye keyi don d'ora 'ya'yayensu bisa turbar yin bautar gidan aure cikin ladabi da biyayya da koma girmama maigida, aransa yaji cewa tabbas yayi sa'ar nagartaccin ahalin mata awannan karon.
Ajiyar zuciya yayi sannan yaciga da tambayarta cewa.
"Me ake nufi da shugaba a gidan aure nusaiba?"
"Mijin gidan." tabashi amsa hankalinta kwance.
Yanda take amsa tambayoyin nasa cike da yarinta duk da dai tana fad'a daidai yasa yaqara gasgata qanqantarta don haka yaci gaba da tambayarta akan abunda yashafi karatun addini, kama daga tsarki da kashe kashensa, arwala, farillai, sunnoni da kuma mustahabbanta, yanda ake sallah da abubuwan data qunsa, wanka da kashe kashensa, banbancin Haram da halat acikin rayuwar auratayya duka saida ya tambayeta, yayinda kashi cas'in da twakwas bisa d'ari batasan komai ba sai 'yan qalilan daga ciki musamman ta b'angaren wanka, anan baffa ya fahimci cewa akwai aiki gabansa don dole tasan wud'annan abubuwan kafin komai yashiga tsakaninsa da ita, koba komai zuwa lokacin tasaba dashi kuma taqara sanin ko meye matsayinsa awajenta.
Yana wannan tunanin ne yaji anbubbugo qofar gida yamiqe had'e da ficewa yabar d'akin dama yanzu yake zancen zuwa yarufe don har qarfe goma tayi.
Yana zuwa yatarar baffa Usman ne a qofar gidan riqe da ledoji a hannunsa ya miqo masa yana fad'in.
"Yaya aini namanta da tsiren amarya har sai dana kwanta kuma nasan baka shiga da komai ba shiyasa nace Bari nafitu nan anguwarmu wajen habule mai nama inkarb'o maka tunda anan dai anguwar kusa banga tukubar mai nama ba, gashi ammafa aro nabaka kud'in."
Yafad'a had'e da miqa masa ledojin yana dariya.
Murmushi baffa yayi yakarb'a.
"A gaida qanen nusaiba, ai gaba d'aya shaf ni namantan da wannan zancen, shine zaka fito awannan daren ai da kabarshi."
"Inaa..ai ba'ayi hakan ba tunda sunna ce."
"Hakane kuma, to nagode sosai ALLAH yabar zumunci, kud'inka kuwa har qari zanyi maka in Sha ALLAH."
Saida Baffa Usman yayi dariya sannan yace.
"Inaaa..kud'ina daidai zan karb'a bana son qari, salon kace ace nabada aron bashi na karb'i ruwa (bashi da ruwa).." haka sukayita raharsu kafin yawuce shi kuma baffa yarufe gida.
A inda yabarta anan yasameta tana gyangyad'i ya ajiye ledojin gefe tare dad'an girgiza kafad'arta, zumbur tamiqe tsaye cikin gigin bacci tanufi qofar fita yariqo hannunta ya shiga toilet d'in dake cikin d'akin yace tayi arwala,
Bayan sunfito yarufa mata mayafinta ya jasu sallah raka'a biyu sannan suka sallame, jawo ledojin yayi naman kazane qwaya d'aya da cire sai lemun Coca-cola na gora guda biyu ya tura mata agabanta yace taci,
Citake tana rufe idanuwa had'e da sandare hannu cikin naman alamun har lokacin bacci nacinta don haka yasa hannunsa tare dayin bisimillah yana d'ebo naman yana tura mata abaki, haka yayita bata idanuwanta arufe tanaci har taqoshi don taci fiye da rabi saboda yunwar da takeji sannan yabud'e coke d'in ya azamata bakin gorarar abaki tafara sha, da sauri tabud'e idanuwa had'e da cire bakinta saboda yanda sanyi da gas d'inta suka shigar mata a hanci.
"Bana shan wannan naqoshi." Tafad'a tana qoqarin zamewa takwanta anan inda take.
Aje lemun yayi had'e da d'agata yaje ya wanko mata hannunta yabata ruwa tasha yakaita saman gadon takwanta ya lullub'eta sannan yadawo ya zauna ya canye ragowar naman yasha lemunsa sannan yafidda ledojin awaje.
Yajima zaune yana tunanin abubuwa uku da suka yimasa kututu azuciya, nafarko rashin sanin halin da Nuraddeen ke ciki, na biyu zancen Rashida da aka tabbatar masa da cewa tadawo na uku rashin sanin inda amininsa yashiga wato mahaifin Rashida. ganin bayada tudun dafawar da zai samun mafita akansu yasa yamiqe yafara salloli yana kwararo addu'o'i akan ALLAH yakawo sassauci acikin jarabawowin rayuwarsu.
••• ••• •••
Baba na wucewa sashensu Rashida nafitowa cikin mota, jitayi gabanta ya tsananta fad'uwa da sauri tayi ta'awizi saboda korar shed'an, dama tunda taga annufo gate d'in gidan gabanta yasoma fad'uwa amma saita laqantashi da kyan gidanne da tsaruwarsa yasa tajin hakan, a hankali takebin ko Ina da kallo har zuwa lokacin da Fatima ta zagayo zuwa inda take tsaye tana d'an d'unguzarta da kafad'a.
"Kai maman boy."
Tafad'a tana d'an harararta.