Sashe 157
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
🔚 *END*🔚
Page___106💎
Daga inda yake tsaye a bakin qofar kitchen d'in yayi folding hannayensa akan qirjinsa yake kallonta yana aika mata da wasu irin saqwanni dake fitowa tun daga qasan zuciyarsa har zuwa cikin qwayar idanuwansa da itama taqurawa idanuwa tan kallo had'e da jiran amsar da zata fitowa daga bakinsa, batare daya tanka taba akan abunda tafad'a yake qoqarin ganar da ita sirrin dake kwance cikin zuciyarsa akanta, ganin haka yasa ta d'auke idanuwanta tare da juyawa taci gaba da dafa indomienta zuciyarta na qoqarin hakaito mata tarin ma'anoni da kuma fassarar saqwanninsa data hango cikin qwayar idanuwansa, wani irin murmushi mai sauti taji ya kuccikke mata batare data ankara ba wanda hakan ya tabbatar mata da gamsuwar da zuciyarta tayi na karb'ar saqwanninsa hannu biyu biyu, daidai lokacin taji motsinshi a bayanta cikin wata irin dasashshiyar murya yana fad'in.
" _I am extremely sorry for what i did habibty! at the same time, i also want to say thank you for being my wife, because you always show me the right path and correct my mistakes, i know It's hard sometimes to heal a broken soul but It's best to forget the things of the past and look forward a new life awaits you, do not think about how you were last look habibty, forward a new days dt's waiting for you, look forward beyond all the things, life is there so be certain pain will not remain in every time, So! Hope you w'll forgive me with all your holy heart_"
Yaqarasa maganar had'e dasa hannayensa ya juyo da ita suna fuskantar juna, riqo hannayenta yayi yana murza bayansu da manyan yatsun hannuwansa had'e da kallonta, murmushi tayi ta sunkuyar da kanta qasa cikin jin kunya, ita kam abubuwannan nasa da yakeyi gaba d'aya kunya suke sata, duk daya manyanta babu wani abu daya sauya daga cikin halayensa, d'abi'unsa da kuma tsarin rayuwarsa duk sunanan kmar yanda tasansu ada, dama malan bahaushe nacewa 'hali baran azaliya kuma mai hali baya fasa halinsa'.
Hura mata iska yayi a fuska ganin yanda ta antaya duniyar tunani tare da jayeta gefe yasa hannu ya d'auke indomien da take dafawa saboda qonewar da take nema tayi, zafin da yaji ga hannunsa yasashi saurin riqe hannun tare da yarfi dashi yana fad'in.
"Wash..ashe da zafi d'alibata...."
Kafin ya qarasa tayi saurin riqo hannun tana hura masa.
"Meyasa kasa hannunka ka d'auke batare da kasa qyalle ba gashi kaje ka qona kanka, sannu ku."
Tafad'a tanaci gaba da hura wajen da iskan bakinta, tsura mata idanuwa yayi yana kallo har ta d'ago kai tana riqe da hannun tace.
"Sannu"
"Nagode"
Hannu tasa ta kashe gas d'in tare da ciro d'aya daga cikin filetis d'in dake here wajen ta d'auraye ta juye indomien akai sannan ta juya riqe da ita zatabar kitchen d'in yayi saurin shan gabanta.
"Haba ranki shi dad'e ya bakice komai ba zaki wuce kibarni a tsaye.?"
"Au! Afuwan yunwa nakeji, bana kai irin wannan lokacin banyi taking dinner ba, am sorry."
Tana gama fad'a tafice, shi kuwa kamar sakarai ya sake duqawa ya d'auko ledojin daya shigo dasu tare da plate mai d'an girma da kofuka biyu ya iskota dasu akan dining area inda take zaune tanacin abincinta hankali kwance."
Tsuramata idanuwa yayi batare daya katseta ba har saida yaga tayi rabi sannan ya ture plate d'in agefenta ya aza mata wanda yazo dashi ya fiddo rousted fish d'in dake cikin d'ayar ledar da yazo da ita ya aza akai yasha source d'in tarugu sai soyayyen arish dake gefen kifin da yankakken cocumber da cabbage da kuma albasa.
"Muci wannan ko habibty!"
"Gaskiya naqoshi, kaci ni kabarni in qarasa indomie na."
Marairaice mata fuska yayi had'e da cewa.
"Don ALLAH idan wani hukuncin ne ki sassautamun tunda naga har yanzu baki yafemun ba."
"Ko kad'an yallab'ai komai yawuce aguna, _dama ni since the day i married you, i knew i don't deserve someone as great as you, and with the mistakes you have committed, I know you deserve someone better too, but with all the love in my heart that i have for you, i realized i have to accept every single of my destiny over you, wether i like or not, all I hv is to work things out, fill your life with magic again, strong our relationship till d world end up and in sha ALLAH I'll live up to my vows, to the promises i made when i said 'I do',_ so ka kwantar da hankalinka komai yawuce da yardar ALLAH."
"Sure." Yafad'a yana kallon cikin idanuwanta.
"Yes malamina."
"Oya show me and hug me if it's true madam!."
"Lalalalaaa...karufan asiri da hug d'in nan habiby we're a matured anough fa yanzu."
"Ki kace?"
"Eh man, ai gaskiya nafad'a."
"Shikenan nayarda, Amma ayi haquri aci abincinnan."
Yaqarasa maganar tare da d'ebo kifin yakai mata abaki, murmushi tayi tasa hannu ta karb'e sannan takai abakinta tanaci shi kuma ya jawo sauran indomien duk da tafara sanyi yanaci, ahankali takecin kifin tana kallonsa har ya cinye indomien tas sannan ta tura masa plate d'in kifin shima agabansa, sai daya ciro lamukkan dake cikin d'ayar ledar ya ajiye mata d'aya agabanta sannan shi kuma yaci gaba dacin sauran kifin.
Bayan sun kammala ya taimaka mata suka kwashe kayan tare ta wankesu tas tare da tukunyar da tayi amfani ta tsanesu ta goge da qyalle ta mayar da kowane inda yake, lokacin shi kuma har yafito wanka don haka itama tana shiga tawuce toilet ta watso ruwa, dama tayi sallarta ta isha'i da shafa'i da wuturi don haka alwar bacci kawai tayo tafito ta zura doguwar rigarta ta bacci tanemi waje gefen gado ta kwanta.
Tana jinsa yana jero addu'o'insa bayan yagama sallolinsa wud'anda rabinsu duk kusan akanta yakeyi da kuma mahifansa da yaronsa, bayan ya kammala ya kashe fitilar d'akin shima ya haye gadon yakwanta a rigingine yana kallon rufin d'akin duk da dai duhun daya mamaye d'akin bazai bari kafahimci me yakeyi ba yadai qurawa saman idanuwa.
Yafi mintuna biyar ahaka kafin can ya saki wata irin ajiyar zuciya had'e da cewa.
"Habibty ni kuwa abubuwa biyu sun d'aure mani kai acikin al'amurranki."
Da yake itama batayi baccin ba tajuya kwancinta kamar yanda yayi sannan tace, "kamar name kenan?"
"Kiyi haquri da abunda zan fad'a, Amma nayi mamaki sosai da nasamu labarin cewa bakiyi wani auren ba duk tsawon wud'annan shekaru da suka shud'e, na biyu yanda naji cewa kintaka wani matsayi a karatu kuma kikayi zaune ba tare da kinfara aiki ba bayan kinada damar yin hakan."
"Ikon ALLAH, ai wannan ba abun mamaki bane saboda ni nasa kaina kuma ra'ayina ne amma dai akwai lokacin dasu umma da dady sukayi qoqarin ganin annemi su baffa saboda a warware auren tunda ba'asan lokacin dawowarka ba don kada abun ya zamo akwai cutarwa aciki da ganin gaba d'aya zaman nawama ba dacewa bane amma sai na nuna masu rashin amincewata, badon komai ba sai don alokacin ni gaba d'aya aure yafice mani arai, bana sha'awarsa ko kad'an saboda ganin irin tarin matsalolin dana fuskanta aciki, da yaudara ta da nake kallon kayi, hakan yasa umma tabi ra'ayina duk da kuwa bata so zaman nawaba amma damuwowin da taga sunyi mani yawa yasa bata matsa mani ba akan dole sai ankashe auren don tasan matuqar aka kasheshi dole sai wasu sunzo neman aurena, gashi nace banida buqatar hakan, wud'annan dalilan nawa su suka iya qarfafata tare da bani qwarin guiwar iya kaiwa wannan lokaci batare da nadamu dayin aure ba, auren yariga yaficemun arai banada sha'awarsa"
"Tirqashi, Amma kinyi namijin qoqari gaskiya don awannan duniyar samun matan dake da irin wannan juriyar abune mai wahala, ubangiji ALLAH yabaki dukanin ladar da kika rayu aqarqashin inuwar aurena aduk tsawon wannan lokaci."
"Amin ya rabbi, ni nasama raina zan iya kuma nayi hakan, wanda yakamata mata da yawa da ALLAH yajarabta da rashin aure su fahimci cewa rashin yinsa is not d ended of their life, komai lokacine kuma duk nisan abu matuqar anasan ran isa garesa to tabbas za'a cimmasa, juriya, haquri da kuma qarfafa zuciya shi kawai ake buqata nan za'a tabbatar da cewa SANNU SANNU bazata hana tafiya ba, kamar yanda gashi yau ALLAH yanuna mani dawowarka duk da banyi tsammanin hakan ba kuma har mun sake komawa a inuwar da nayi tsammanin banida sauran sha'awa da ra'ayi akanta, to haka duk maccen da zataga ta dad'e agida ba aure kada tayi tsammanin lokaci bazai zoba da zatayisa matuqar ALLAH ya rubuto zatayisa d'in, to ba zato ba tsammani saidai kawai tawayi gari tana agidan mijinta, sai maganar aiki, su uncle dai sun sani karatu saboda sanin koda kana nan ALLAH bai haramta mani yinsa ba asalima haqiine akanka kabarni inje innemo ilimin, Amma shi aiki abune wanda bayada dole akanka, bazai halasta inyisa ba har saida amincewarka, shiyasa sukaga duk da baka nan babu halascin yinsa agareni tunda bamu rabuba har saida amincewarka, wannan shine dalilin."
Nan ma wata ajiyar zuciya ya sauke kafin yace.
"A gaskiya bayin ALLAHn nan sunkai qololuwa wajen sanin haqqin d'an adam tare da kyautata zamantakewa, tun lokacin da nasamu labarin irin karamcin da sukayi mana nake tunanin mezanyi na saka masu amma nakasa, wlh inada matuqar kunyarsu akaina."
"Bazaka iya biyansu ba ko kad'an habiby, abu d'aya zakayi ka kwatanta biyansu shine kadinga skasu acikin dukkanin addu'o'inka da dukkanin sallolinka na farillah, hakan shi kad'aine zaisa karage nauyin kunyarsu dake kanmu."
"In Sha ALLAH zan kiyaye hakan har iya qarshen rayuwata."
Yaqare maganar tare da jawota ajiki yana fad'a mata kalamai masu sanyi da kuma kwantar da zuciya dake tabbatar mata da irin zunzurutun qaunar da yake yimata.
[11/14, 22:52] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
🔚 *END*🔚
Page___106💎
Daga inda yake tsaye a bakin qofar kitchen d'in yayi folding hannayensa akan qirjinsa yake kallonta yana aika mata da wasu irin saqwanni dake fitowa tun daga qasan zuciyarsa har zuwa cikin qwayar idanuwansa da itama taqurawa idanuwa tan kallo had'e da jiran amsar da zata fitowa daga bakinsa, batare daya tanka taba akan abunda tafad'a yake qoqarin ganar da ita sirrin dake kwance cikin zuciyarsa akanta, ganin haka yasa ta d'auke idanuwanta tare da juyawa taci gaba da dafa indomienta zuciyarta na qoqarin hakaito mata tarin ma'anoni da kuma fassarar saqwanninsa data hango cikin qwayar idanuwansa, wani irin murmushi mai sauti taji ya kuccikke mata batare data ankara ba wanda hakan ya tabbatar mata da gamsuwar da zuciyarta tayi na karb'ar saqwanninsa hannu biyu biyu, daidai lokacin taji motsinshi a bayanta cikin wata irin dasashshiyar murya yana fad'in.
" _I am extremely sorry for what i did habibty! at the same time, i also want to say thank you for being my wife, because you always show me the right path and correct my mistakes, i know It's hard sometimes to heal a broken soul but It's best to forget the things of the past and look forward a new life awaits you, do not think about how you were last look habibty, forward a new days dt's waiting for you, look forward beyond all the things, life is there so be certain pain will not remain in every time, So! Hope you w'll forgive me with all your holy heart_"
Yaqarasa maganar had'e dasa hannayensa ya juyo da ita suna fuskantar juna, riqo hannayenta yayi yana murza bayansu da manyan yatsun hannuwansa had'e da kallonta, murmushi tayi ta sunkuyar da kanta qasa cikin jin kunya, ita kam abubuwannan nasa da yakeyi gaba d'aya kunya suke sata, duk daya manyanta babu wani abu daya sauya daga cikin halayensa, d'abi'unsa da kuma tsarin rayuwarsa duk sunanan kmar yanda tasansu ada, dama malan bahaushe nacewa 'hali baran azaliya kuma mai hali baya fasa halinsa'.
Hura mata iska yayi a fuska ganin yanda ta antaya duniyar tunani tare da jayeta gefe yasa hannu ya d'auke indomien da take dafawa saboda qonewar da take nema tayi, zafin da yaji ga hannunsa yasashi saurin riqe hannun tare da yarfi dashi yana fad'in.
"Wash..ashe da zafi d'alibata...."
Kafin ya qarasa tayi saurin riqo hannun tana hura masa.
"Meyasa kasa hannunka ka d'auke batare da kasa qyalle ba gashi kaje ka qona kanka, sannu ku."
Tafad'a tanaci gaba da hura wajen da iskan bakinta, tsura mata idanuwa yayi yana kallo har ta d'ago kai tana riqe da hannun tace.
"Sannu"
"Nagode"
Hannu tasa ta kashe gas d'in tare da ciro d'aya daga cikin filetis d'in dake here wajen ta d'auraye ta juye indomien akai sannan ta juya riqe da ita zatabar kitchen d'in yayi saurin shan gabanta.
"Haba ranki shi dad'e ya bakice komai ba zaki wuce kibarni a tsaye.?"
"Au! Afuwan yunwa nakeji, bana kai irin wannan lokacin banyi taking dinner ba, am sorry."
Tana gama fad'a tafice, shi kuwa kamar sakarai ya sake duqawa ya d'auko ledojin daya shigo dasu tare da plate mai d'an girma da kofuka biyu ya iskota dasu akan dining area inda take zaune tanacin abincinta hankali kwance."
Tsuramata idanuwa yayi batare daya katseta ba har saida yaga tayi rabi sannan ya ture plate d'in agefenta ya aza mata wanda yazo dashi ya fiddo rousted fish d'in dake cikin d'ayar ledar da yazo da ita ya aza akai yasha source d'in tarugu sai soyayyen arish dake gefen kifin da yankakken cocumber da cabbage da kuma albasa.
"Muci wannan ko habibty!"
"Gaskiya naqoshi, kaci ni kabarni in qarasa indomie na."
Marairaice mata fuska yayi had'e da cewa.
"Don ALLAH idan wani hukuncin ne ki sassautamun tunda naga har yanzu baki yafemun ba."
"Ko kad'an yallab'ai komai yawuce aguna, _dama ni since the day i married you, i knew i don't deserve someone as great as you, and with the mistakes you have committed, I know you deserve someone better too, but with all the love in my heart that i have for you, i realized i have to accept every single of my destiny over you, wether i like or not, all I hv is to work things out, fill your life with magic again, strong our relationship till d world end up and in sha ALLAH I'll live up to my vows, to the promises i made when i said 'I do',_ so ka kwantar da hankalinka komai yawuce da yardar ALLAH."
"Sure." Yafad'a yana kallon cikin idanuwanta.
"Yes malamina."
"Oya show me and hug me if it's true madam!."
"Lalalalaaa...karufan asiri da hug d'in nan habiby we're a matured anough fa yanzu."
"Ki kace?"
"Eh man, ai gaskiya nafad'a."
"Shikenan nayarda, Amma ayi haquri aci abincinnan."
Yaqarasa maganar tare da d'ebo kifin yakai mata abaki, murmushi tayi tasa hannu ta karb'e sannan takai abakinta tanaci shi kuma ya jawo sauran indomien duk da tafara sanyi yanaci, ahankali takecin kifin tana kallonsa har ya cinye indomien tas sannan ta tura masa plate d'in kifin shima agabansa, sai daya ciro lamukkan dake cikin d'ayar ledar ya ajiye mata d'aya agabanta sannan shi kuma yaci gaba dacin sauran kifin.
Bayan sun kammala ya taimaka mata suka kwashe kayan tare ta wankesu tas tare da tukunyar da tayi amfani ta tsanesu ta goge da qyalle ta mayar da kowane inda yake, lokacin shi kuma har yafito wanka don haka itama tana shiga tawuce toilet ta watso ruwa, dama tayi sallarta ta isha'i da shafa'i da wuturi don haka alwar bacci kawai tayo tafito ta zura doguwar rigarta ta bacci tanemi waje gefen gado ta kwanta.
Tana jinsa yana jero addu'o'insa bayan yagama sallolinsa wud'anda rabinsu duk kusan akanta yakeyi da kuma mahifansa da yaronsa, bayan ya kammala ya kashe fitilar d'akin shima ya haye gadon yakwanta a rigingine yana kallon rufin d'akin duk da dai duhun daya mamaye d'akin bazai bari kafahimci me yakeyi ba yadai qurawa saman idanuwa.
Yafi mintuna biyar ahaka kafin can ya saki wata irin ajiyar zuciya had'e da cewa.
"Habibty ni kuwa abubuwa biyu sun d'aure mani kai acikin al'amurranki."
Da yake itama batayi baccin ba tajuya kwancinta kamar yanda yayi sannan tace, "kamar name kenan?"
"Kiyi haquri da abunda zan fad'a, Amma nayi mamaki sosai da nasamu labarin cewa bakiyi wani auren ba duk tsawon wud'annan shekaru da suka shud'e, na biyu yanda naji cewa kintaka wani matsayi a karatu kuma kikayi zaune ba tare da kinfara aiki ba bayan kinada damar yin hakan."
"Ikon ALLAH, ai wannan ba abun mamaki bane saboda ni nasa kaina kuma ra'ayina ne amma dai akwai lokacin dasu umma da dady sukayi qoqarin ganin annemi su baffa saboda a warware auren tunda ba'asan lokacin dawowarka ba don kada abun ya zamo akwai cutarwa aciki da ganin gaba d'aya zaman nawama ba dacewa bane amma sai na nuna masu rashin amincewata, badon komai ba sai don alokacin ni gaba d'aya aure yafice mani arai, bana sha'awarsa ko kad'an saboda ganin irin tarin matsalolin dana fuskanta aciki, da yaudara ta da nake kallon kayi, hakan yasa umma tabi ra'ayina duk da kuwa bata so zaman nawaba amma damuwowin da taga sunyi mani yawa yasa bata matsa mani ba akan dole sai ankashe auren don tasan matuqar aka kasheshi dole sai wasu sunzo neman aurena, gashi nace banida buqatar hakan, wud'annan dalilan nawa su suka iya qarfafata tare da bani qwarin guiwar iya kaiwa wannan lokaci batare da nadamu dayin aure ba, auren yariga yaficemun arai banada sha'awarsa"
"Tirqashi, Amma kinyi namijin qoqari gaskiya don awannan duniyar samun matan dake da irin wannan juriyar abune mai wahala, ubangiji ALLAH yabaki dukanin ladar da kika rayu aqarqashin inuwar aurena aduk tsawon wannan lokaci."
"Amin ya rabbi, ni nasama raina zan iya kuma nayi hakan, wanda yakamata mata da yawa da ALLAH yajarabta da rashin aure su fahimci cewa rashin yinsa is not d ended of their life, komai lokacine kuma duk nisan abu matuqar anasan ran isa garesa to tabbas za'a cimmasa, juriya, haquri da kuma qarfafa zuciya shi kawai ake buqata nan za'a tabbatar da cewa SANNU SANNU bazata hana tafiya ba, kamar yanda gashi yau ALLAH yanuna mani dawowarka duk da banyi tsammanin hakan ba kuma har mun sake komawa a inuwar da nayi tsammanin banida sauran sha'awa da ra'ayi akanta, to haka duk maccen da zataga ta dad'e agida ba aure kada tayi tsammanin lokaci bazai zoba da zatayisa matuqar ALLAH ya rubuto zatayisa d'in, to ba zato ba tsammani saidai kawai tawayi gari tana agidan mijinta, sai maganar aiki, su uncle dai sun sani karatu saboda sanin koda kana nan ALLAH bai haramta mani yinsa ba asalima haqiine akanka kabarni inje innemo ilimin, Amma shi aiki abune wanda bayada dole akanka, bazai halasta inyisa ba har saida amincewarka, shiyasa sukaga duk da baka nan babu halascin yinsa agareni tunda bamu rabuba har saida amincewarka, wannan shine dalilin."
Nan ma wata ajiyar zuciya ya sauke kafin yace.
"A gaskiya bayin ALLAHn nan sunkai qololuwa wajen sanin haqqin d'an adam tare da kyautata zamantakewa, tun lokacin da nasamu labarin irin karamcin da sukayi mana nake tunanin mezanyi na saka masu amma nakasa, wlh inada matuqar kunyarsu akaina."
"Bazaka iya biyansu ba ko kad'an habiby, abu d'aya zakayi ka kwatanta biyansu shine kadinga skasu acikin dukkanin addu'o'inka da dukkanin sallolinka na farillah, hakan shi kad'aine zaisa karage nauyin kunyarsu dake kanmu."
"In Sha ALLAH zan kiyaye hakan har iya qarshen rayuwata."
Yaqare maganar tare da jawota ajiki yana fad'a mata kalamai masu sanyi da kuma kwantar da zuciya dake tabbatar mata da irin zunzurutun qaunar da yake yimata.