Sashe 17
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Eh mana, ai duk uwa takan banbance tsakanin farinciki da kuma damuwar 'ya'yanta, wasu lokutan kawai tanayin shirune har zuwa lokacin da take tunanin gazawa zata iya bayyana atattare dasu, awannan lokacinne take zamewa jigo kuma garkuwa agaresu har zuwa lokacin da jarumta zata zamo mabayyaniya agaresu. Duk da ban takura kiba wajen sanin halin da kike ciki, akoda yaushe nakan roqi ALLAH d'aya gaggauta yaye maki damuwarki kuma ya matso maki da farinciki marar misaltuwa Kuma alhamdulillah yau natabbata ubangjina ya karb'amun"
"ALLAH sarki umma, tabbas ubangiji ya amsa maki addu'arki ga 'yarki don kuwa ya yae mata damuwarta Kuma yasakata acikin farincikin da baya misaltuwa, ada bana iya banbance soyayya da shaquwa sai ranar da malam idris ya furta kalaman soyayya agareni, aranar ne nasan meye so kuma meye shaquwa, na fahimci gaba d'aya soyayyata da Rabe koda na auresa babu so da qauna aciki shirmene kawai nakeyi gashi najayewa kaina damar da zan iya zab'ar wanda nake son rayuwa dashi tahanyar bawa baba zab'i akan duk mijin daya auramun, hakanne ya jefani cikin matsananciyar damuwa da kuma rashin madafa har nake tunanin farincikina yatafi kenan har abada, ashe bansan cewa wanda yakawo sadakina kuma nake kallo a matsayin zab'in da mahaifina yayi mani shine wanda zuciyata keso, nan take na yankewa kaina hukuncin nesanta kaina da muradin zuciyata saboda insamu damar yiwa mahaifina biyayya, aqoqarin yin hakan ne malan Idris ya walwalemun zare da abawa har nafahimci cewa shine wanda yakawo sadakina kuma shine wanda zan aura" taqarasa maganar tare da miqewa tana kwashe kwanonin data gama wankewa, murmushi umma tayi sannan tace,
"Ikon ALLAH, ai abunda baki sani ba tun kafin mahaifinki yasan alaqar dake tsakaninsa da mahaifin yaron ya yanke shawarar bashi aurenki, kuma ranar juma'ar daya je makarantarku wannan maganarce takaishi wajensa amma saboda ALLAH yariga ya tsaro komai yanda yake son yinsa si gashi kafin yasanar masa da cewa yabashi auren 'yarsa shi da kansa yafad'awa iyayensa anema masa aurenki"
"Tabbas ALLAH shikeyin al-amarinsa ayanda yakeso akuma lokacin daya dace, domin aranar ne nima malan Idris yafurta cewa yana sona wanda aranarne kuma nace baba yazab'amun duk wanda yakeso zan aura."
"To kingani yanda komai yafaru cikin sauqi, kece kawai kika wahalar da kanki, da ace ranar kin sanar dani komai to da bakisha wahala ba, ubangiji ALLAH yatabbatar da alkhairi atsakaninku."
"Amin ummata" tafad'a tare da rungumeta, girgiza kai umma tayi had'e da nad'a mata hannu abaya tace
"Ja'irar yarinya ni cikani tunda ke kin zama ruwa biyu, yau kunya gobe rashinta, ALLAH ya shiryeki" haka suka cigaba da aikace aikacen gidan abun gwanin sha'awa tamkar ba 'ya da mahaifiya ba saboda yanda umma ta sakar mata fuska tabata damar yin fira da ita sosai saboda tasamu damar nazartar kalaman 'yar tata acikin maganganun da sukeyi.
Bayan la'asar baba yadawo yaci abinci ya huta umma ta d'auko masa saqon da malan idris ya aikowa Rashida dashi, karb'a yayi had'e da bud'ewa yaga kwalin wayane da kuma wata leda daban, sa yayi aka kirata yace taciro wayar yagani taciro tana wani sissinne kai yace tabud'e kwalin,
Wayace qirar techno L7 sabuwa dal harda charger d'inta da earpiece, karb'a yayi yaduba had'e da kunna wayar yaga har layi akwai ciki yace "To ki kula Kuma kiji tsoron ALLAH, ubangiji ALLAH yatsare kuma yasanya albarka" sannan ya miqawa umma itama tasa albarka tamik'a mata, Sai da suka yimata jan kunne akan matsalolin waya da kuma rashin alfanun da take jawowa idan mutim baiyi tak tsantsan ba sannan suka sallameta, har zata wuce baba yasake kiranta had'e da cewa d'auki wannan ledar ki wuce batare daya damu da sanin ko menene acikin d'ayar ledar ba, umma ce tace "malan to kaduba sauran kayan?."
"Indai ke kinduba alhamdulillah ya wadatar."
"A'afa nikam mezai sani bincikarsu batare daka gani ba!."
"To k'yaleta can dasu bazai wuce 'yan turarukka bane da sauransu, Kuma kema kinsan nasha yimaki irinsu ko kuwa?" Yaqarasa maganar cike da tsokana yana yimata dariya, murmushi kawai tayi had'e da kauda kai gefe tana k'ara gyara zamanta.
Aikuwa kamar baba yasani koda Rashida tabud'a ledar turarukkane guda uku sai tarkacensu sweet da cingwam, sosai taji dad'in kyautar don ba qaramin son sweet take dashi ba,
Bayan sallar magrib baba yashigo ya leqa d'akin Rashida had'e da cewa takula da gidan zasu fita sannan yaje yacewa umma tafito suje, dama d'azu sunyi magana akan bayan magrib zai kyaita taga kayan d'akin daya siyawa Rashida idan sunyi gobe sai akwasosu,
Basu jima da fitaba wayar Rashida tafara ruri wanda har saida yasa taji tsoro, kasancewar tana yawan amfani da wayar ummanta yasa duk tad'an San wasu abubuwan amma wasukam saiya zauna zaman koya mata saboda bata sani ba, gashi ita wayar daya sawo matama touching ce ita kuma tafi iya mai keypad, ta dad'e wayar na ruri kafin tasamu daqyar ta d'aga,
"Assalamu alaikum." Tafad'a kamar mai koyon magana kafin taji ta d'aya b'angaren an amsa mata da, "wa'alaikissalam d'alibata, ya akayi baki d'aga watar da wuri ba"
"To malamina ban iya bane, ko yanzu ALLAH ne yataimakeni hannuna yakai inda ake d'agawar badon haka ba saidai ta qaraci kukanta tagama" tabashi amsa kai tsaye ba tare da wata kunya ko shayi ba, saida yayi dariya sosai sannan yace
"Kai d'alibata, sedai kice naqarashi kirana nagaji nagama, oh ni Nuraddeen ya zanyi da d'alibata?"
"Haquri zakayi tunda ba tason bokon." Tafad'a tana dariya.
"Hmmm ALLAH dai yakai damo ga harawa, boko kam ai kamar kinyishi kingama..."
"Tirqashi! Ashe kuwa akwai 'yan kallo, Allah yabani kon koya to."
"Amin, ya kike?."
"Lafiya klw malamina."
"Masha Allah, haka nekeson akoda yaushe kunnuwana sudinga ji, ya baba da umma duk suna lafiya?"
"Eh suma lafiya klw yanzunnan suka fita."
"Allah yadawo dasu lafiya."
"Amin."
Shirune yabiyo bayan gaisawar tasu kafin yace,
"Rashida nifa har yanzu nakasa samun natsuwa wajen tabbatar da wane irin so kike yimani, sai nake ganin kamar zuciyarki bata yarda da soyayyar da nake yimaki ba."
"Meyasa kace haka bayan Kai tsaye n nuna maka raunin da zuciyata tayi saboda yanda zantuka da kuma kalamanka suka narkar da ita, kamata yayi ace nice nake shakkun haka saboda banida wata nagartar daya kamata ace na cancanci samun soyayyarka."
"Hmm d'alibata kenan! Ai ita soyayya Bata dubin nagarta ko kuma dacewa da cancanta, kawai had'uwar jinice da kuma zukata da ALLAH kehad'awa lokacin daya so, karki sake tunanin cewa baki cancanci soyayyata ba domin hakan zi iya tarwatsa mani zuciya, Ina so koda zamuyi aure ya kasance mungamsu da qaunar da muke yiwa junanmu ta yanda bazamu tab'a bari wani abu yashiga tsakaninmu ba balle har wata rana aganmu arana ko kuma muyi yunqurin rabuwa da junanmu, Ina matuqar sonki da qaunarki wanda natabbata hakn daga ALLAH ne, zan tsaya maki wajen ganin nariqeki hannu biyu batare da nabari kin koka ba."
"Hmm! Malamina ai wannan abune mai wahala matuqar mutum naraye, zanyarda akan bazaka sakani koka waba amma indai wannan rayuwarce da wataran farinciki wataran Kuma baqin ciki to dole zan koka tawani b'angaren, babban burina shine ace ka so ni ayanda nake d'innan koda bazan samu ilimin bokon da kake muradi ba sannan kayi hak'uri da raunina alokacin dana gaza, ni kuwa nayi alk'awarin riqeka kai kad'ai acikin zuciyata batare dana had'aka da kowa ba, zanyi jarumta wajen kula da kai da kuma baka farinciki har iya qarshen rayuwata." Shiru yayi yana sauraren kalamanta da yakeji tamkar karta dena, tabbas yayarda kowane bawa da irin baiwar da ALLAH yayi masa, Rashida batada ilimin boko amma duka kalamanta cike suke da fikrah da kuma ma'ana, a 'yan shekarunta baiyi tsammanin zai iya samun nagartaccin kalamai daga wajen taba, asali ma yad'auka wayayyiyar mace 'yar boko ita kad'ai tasan yanda ake sarrafa harshe wajen furta kalmomin soyayya, murmushi yayi sannan yace
"Indai wannan ne muradinki da Kuma burinki to ki kwantar da hankalinki, ni Nuraddeen nayi alqawari zan soki so mai tsanani Kuma zan d'aukaka darajarki acikin 'yan uwanki mata."
"Ina godiya da hakan malamina" tafad'a cike da farinciki, firarsu sukasha sosai kafin ya canxa akalar firra zuwa wajen koya mata yanda zatayi amfani da wayar, dariya tayi sannan tace.
"Malamina kahutar da kanka don bana fahimtar komai ahaka, inda ma ace a ikacene kake nuna mun to da zanfi fahimta amma wannan left da right da kake fad'a awajen asambuli kawai nake ganesa."
Dariya yayi sosai kafin yace "shikenan gobe kifito da wayar sai innuna maki wasu abubuwan a aikace kinji ko?."
"To shikenan, seda safe naji motsi qila su baba ne suka dawo"
"Ok. To kigaishesu."
"Zasuji in sha ALLAH malamina." murmushi yayi ahankali ya furta mata "I love you so much Rashida."
Dariya kawai tayi had'e da ajiye wayar tayi tsakar gida, "hello, hello." Yadinaga fad'a amma ga mamakinsa yaji shiru, yatabbata ajiye wayar tayi batare data kashe ba ta tafiyarta, dariyar shima yayi sannan yakashe wayar ya ajiye, ji yakeyi Ina ma rashidarsa zata iya karanta message day tura mata dad'ad'an kalaman da zasu dad'a sanyaya mata zuciya kuma suqara mata qaunarsa, amma kash yasan dole soyayyarsa tasamu tawaya tawannan gefe.
••• ••• •••
Baffa kuwa tuni yaba baffa usman shanunsa guda biyu yace aje asayar dasu kud'in afara sawo kayan aikin da za'a fitarwa da Nuraddeen sashen da zai ajiye matars, kafin kace me tuni baffa Usman yayi yanda yace har anfara aza gini mai kyau, wanda duka baffa Usman ne yakira wud'anda suka fitar da zanen yanda za'ayi ginin, ciki da falo sai toilet da kitchen duk acikin sashen da aka d'ibar masa tsakankanin shiyar mahaifinsa data baffa Ali....
*_ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU👏😭_*
[8/17, 10:19] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___13💎
Jin kamar motsi abakin k'ofar ajin yasa malamin dake cikin juyowa, "A'a malan Idris barka da safiya" yafad'a tare da qarasowa wajen ya mik'a masa hannu suka gaisa,
"Yawwa malan sale an shigo?"
"Eh wlh, wani abu kake nema ne?"
"Eh kusan haka dai Amma bari naje zuwa anjima na dawo saboda inada aji yanzu."
"ALLAH sarki umma, tabbas ubangiji ya amsa maki addu'arki ga 'yarki don kuwa ya yae mata damuwarta Kuma yasakata acikin farincikin da baya misaltuwa, ada bana iya banbance soyayya da shaquwa sai ranar da malam idris ya furta kalaman soyayya agareni, aranar ne nasan meye so kuma meye shaquwa, na fahimci gaba d'aya soyayyata da Rabe koda na auresa babu so da qauna aciki shirmene kawai nakeyi gashi najayewa kaina damar da zan iya zab'ar wanda nake son rayuwa dashi tahanyar bawa baba zab'i akan duk mijin daya auramun, hakanne ya jefani cikin matsananciyar damuwa da kuma rashin madafa har nake tunanin farincikina yatafi kenan har abada, ashe bansan cewa wanda yakawo sadakina kuma nake kallo a matsayin zab'in da mahaifina yayi mani shine wanda zuciyata keso, nan take na yankewa kaina hukuncin nesanta kaina da muradin zuciyata saboda insamu damar yiwa mahaifina biyayya, aqoqarin yin hakan ne malan Idris ya walwalemun zare da abawa har nafahimci cewa shine wanda yakawo sadakina kuma shine wanda zan aura" taqarasa maganar tare da miqewa tana kwashe kwanonin data gama wankewa, murmushi umma tayi sannan tace,
"Ikon ALLAH, ai abunda baki sani ba tun kafin mahaifinki yasan alaqar dake tsakaninsa da mahaifin yaron ya yanke shawarar bashi aurenki, kuma ranar juma'ar daya je makarantarku wannan maganarce takaishi wajensa amma saboda ALLAH yariga ya tsaro komai yanda yake son yinsa si gashi kafin yasanar masa da cewa yabashi auren 'yarsa shi da kansa yafad'awa iyayensa anema masa aurenki"
"Tabbas ALLAH shikeyin al-amarinsa ayanda yakeso akuma lokacin daya dace, domin aranar ne nima malan Idris yafurta cewa yana sona wanda aranarne kuma nace baba yazab'amun duk wanda yakeso zan aura."
"To kingani yanda komai yafaru cikin sauqi, kece kawai kika wahalar da kanki, da ace ranar kin sanar dani komai to da bakisha wahala ba, ubangiji ALLAH yatabbatar da alkhairi atsakaninku."
"Amin ummata" tafad'a tare da rungumeta, girgiza kai umma tayi had'e da nad'a mata hannu abaya tace
"Ja'irar yarinya ni cikani tunda ke kin zama ruwa biyu, yau kunya gobe rashinta, ALLAH ya shiryeki" haka suka cigaba da aikace aikacen gidan abun gwanin sha'awa tamkar ba 'ya da mahaifiya ba saboda yanda umma ta sakar mata fuska tabata damar yin fira da ita sosai saboda tasamu damar nazartar kalaman 'yar tata acikin maganganun da sukeyi.
Bayan la'asar baba yadawo yaci abinci ya huta umma ta d'auko masa saqon da malan idris ya aikowa Rashida dashi, karb'a yayi had'e da bud'ewa yaga kwalin wayane da kuma wata leda daban, sa yayi aka kirata yace taciro wayar yagani taciro tana wani sissinne kai yace tabud'e kwalin,
Wayace qirar techno L7 sabuwa dal harda charger d'inta da earpiece, karb'a yayi yaduba had'e da kunna wayar yaga har layi akwai ciki yace "To ki kula Kuma kiji tsoron ALLAH, ubangiji ALLAH yatsare kuma yasanya albarka" sannan ya miqawa umma itama tasa albarka tamik'a mata, Sai da suka yimata jan kunne akan matsalolin waya da kuma rashin alfanun da take jawowa idan mutim baiyi tak tsantsan ba sannan suka sallameta, har zata wuce baba yasake kiranta had'e da cewa d'auki wannan ledar ki wuce batare daya damu da sanin ko menene acikin d'ayar ledar ba, umma ce tace "malan to kaduba sauran kayan?."
"Indai ke kinduba alhamdulillah ya wadatar."
"A'afa nikam mezai sani bincikarsu batare daka gani ba!."
"To k'yaleta can dasu bazai wuce 'yan turarukka bane da sauransu, Kuma kema kinsan nasha yimaki irinsu ko kuwa?" Yaqarasa maganar cike da tsokana yana yimata dariya, murmushi kawai tayi had'e da kauda kai gefe tana k'ara gyara zamanta.
Aikuwa kamar baba yasani koda Rashida tabud'a ledar turarukkane guda uku sai tarkacensu sweet da cingwam, sosai taji dad'in kyautar don ba qaramin son sweet take dashi ba,
Bayan sallar magrib baba yashigo ya leqa d'akin Rashida had'e da cewa takula da gidan zasu fita sannan yaje yacewa umma tafito suje, dama d'azu sunyi magana akan bayan magrib zai kyaita taga kayan d'akin daya siyawa Rashida idan sunyi gobe sai akwasosu,
Basu jima da fitaba wayar Rashida tafara ruri wanda har saida yasa taji tsoro, kasancewar tana yawan amfani da wayar ummanta yasa duk tad'an San wasu abubuwan amma wasukam saiya zauna zaman koya mata saboda bata sani ba, gashi ita wayar daya sawo matama touching ce ita kuma tafi iya mai keypad, ta dad'e wayar na ruri kafin tasamu daqyar ta d'aga,
"Assalamu alaikum." Tafad'a kamar mai koyon magana kafin taji ta d'aya b'angaren an amsa mata da, "wa'alaikissalam d'alibata, ya akayi baki d'aga watar da wuri ba"
"To malamina ban iya bane, ko yanzu ALLAH ne yataimakeni hannuna yakai inda ake d'agawar badon haka ba saidai ta qaraci kukanta tagama" tabashi amsa kai tsaye ba tare da wata kunya ko shayi ba, saida yayi dariya sosai sannan yace
"Kai d'alibata, sedai kice naqarashi kirana nagaji nagama, oh ni Nuraddeen ya zanyi da d'alibata?"
"Haquri zakayi tunda ba tason bokon." Tafad'a tana dariya.
"Hmmm ALLAH dai yakai damo ga harawa, boko kam ai kamar kinyishi kingama..."
"Tirqashi! Ashe kuwa akwai 'yan kallo, Allah yabani kon koya to."
"Amin, ya kike?."
"Lafiya klw malamina."
"Masha Allah, haka nekeson akoda yaushe kunnuwana sudinga ji, ya baba da umma duk suna lafiya?"
"Eh suma lafiya klw yanzunnan suka fita."
"Allah yadawo dasu lafiya."
"Amin."
Shirune yabiyo bayan gaisawar tasu kafin yace,
"Rashida nifa har yanzu nakasa samun natsuwa wajen tabbatar da wane irin so kike yimani, sai nake ganin kamar zuciyarki bata yarda da soyayyar da nake yimaki ba."
"Meyasa kace haka bayan Kai tsaye n nuna maka raunin da zuciyata tayi saboda yanda zantuka da kuma kalamanka suka narkar da ita, kamata yayi ace nice nake shakkun haka saboda banida wata nagartar daya kamata ace na cancanci samun soyayyarka."
"Hmm d'alibata kenan! Ai ita soyayya Bata dubin nagarta ko kuma dacewa da cancanta, kawai had'uwar jinice da kuma zukata da ALLAH kehad'awa lokacin daya so, karki sake tunanin cewa baki cancanci soyayyata ba domin hakan zi iya tarwatsa mani zuciya, Ina so koda zamuyi aure ya kasance mungamsu da qaunar da muke yiwa junanmu ta yanda bazamu tab'a bari wani abu yashiga tsakaninmu ba balle har wata rana aganmu arana ko kuma muyi yunqurin rabuwa da junanmu, Ina matuqar sonki da qaunarki wanda natabbata hakn daga ALLAH ne, zan tsaya maki wajen ganin nariqeki hannu biyu batare da nabari kin koka ba."
"Hmm! Malamina ai wannan abune mai wahala matuqar mutum naraye, zanyarda akan bazaka sakani koka waba amma indai wannan rayuwarce da wataran farinciki wataran Kuma baqin ciki to dole zan koka tawani b'angaren, babban burina shine ace ka so ni ayanda nake d'innan koda bazan samu ilimin bokon da kake muradi ba sannan kayi hak'uri da raunina alokacin dana gaza, ni kuwa nayi alk'awarin riqeka kai kad'ai acikin zuciyata batare dana had'aka da kowa ba, zanyi jarumta wajen kula da kai da kuma baka farinciki har iya qarshen rayuwata." Shiru yayi yana sauraren kalamanta da yakeji tamkar karta dena, tabbas yayarda kowane bawa da irin baiwar da ALLAH yayi masa, Rashida batada ilimin boko amma duka kalamanta cike suke da fikrah da kuma ma'ana, a 'yan shekarunta baiyi tsammanin zai iya samun nagartaccin kalamai daga wajen taba, asali ma yad'auka wayayyiyar mace 'yar boko ita kad'ai tasan yanda ake sarrafa harshe wajen furta kalmomin soyayya, murmushi yayi sannan yace
"Indai wannan ne muradinki da Kuma burinki to ki kwantar da hankalinki, ni Nuraddeen nayi alqawari zan soki so mai tsanani Kuma zan d'aukaka darajarki acikin 'yan uwanki mata."
"Ina godiya da hakan malamina" tafad'a cike da farinciki, firarsu sukasha sosai kafin ya canxa akalar firra zuwa wajen koya mata yanda zatayi amfani da wayar, dariya tayi sannan tace.
"Malamina kahutar da kanka don bana fahimtar komai ahaka, inda ma ace a ikacene kake nuna mun to da zanfi fahimta amma wannan left da right da kake fad'a awajen asambuli kawai nake ganesa."
Dariya yayi sosai kafin yace "shikenan gobe kifito da wayar sai innuna maki wasu abubuwan a aikace kinji ko?."
"To shikenan, seda safe naji motsi qila su baba ne suka dawo"
"Ok. To kigaishesu."
"Zasuji in sha ALLAH malamina." murmushi yayi ahankali ya furta mata "I love you so much Rashida."
Dariya kawai tayi had'e da ajiye wayar tayi tsakar gida, "hello, hello." Yadinaga fad'a amma ga mamakinsa yaji shiru, yatabbata ajiye wayar tayi batare data kashe ba ta tafiyarta, dariyar shima yayi sannan yakashe wayar ya ajiye, ji yakeyi Ina ma rashidarsa zata iya karanta message day tura mata dad'ad'an kalaman da zasu dad'a sanyaya mata zuciya kuma suqara mata qaunarsa, amma kash yasan dole soyayyarsa tasamu tawaya tawannan gefe.
••• ••• •••
Baffa kuwa tuni yaba baffa usman shanunsa guda biyu yace aje asayar dasu kud'in afara sawo kayan aikin da za'a fitarwa da Nuraddeen sashen da zai ajiye matars, kafin kace me tuni baffa Usman yayi yanda yace har anfara aza gini mai kyau, wanda duka baffa Usman ne yakira wud'anda suka fitar da zanen yanda za'ayi ginin, ciki da falo sai toilet da kitchen duk acikin sashen da aka d'ibar masa tsakankanin shiyar mahaifinsa data baffa Ali....
*_ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU👏😭_*
[8/17, 10:19] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___13💎
Jin kamar motsi abakin k'ofar ajin yasa malamin dake cikin juyowa, "A'a malan Idris barka da safiya" yafad'a tare da qarasowa wajen ya mik'a masa hannu suka gaisa,
"Yawwa malan sale an shigo?"
"Eh wlh, wani abu kake nema ne?"
"Eh kusan haka dai Amma bari naje zuwa anjima na dawo saboda inada aji yanzu."