Sashe 67
Sannu Sannu Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Muneera kuwa tuni ta manta da babin ya nura rayuwarta takeyi kamar ba itace muneerar dake faman kukan son ya nura dare da rana ba, Amma tasha alwashin bazata tab'a sure ba inba saurayin birni d'an kwalisa ba irin ya nura, shiyasa takeci gaba da yiwa maqwabcinsu da yace yana sonta walaqanci kuma Inna ruqayya tagoyi bayan haka, saidai duk da haka yanzu basuda bakin fitowa tsakar gida suyi tijara kamar yanda suka saba gudun kada a mayar masu da jawabin abunda baffa yasa akayi masu wanda ita kanta tana kallon baffa amatsayin azzalumi wanda yaci amanar d'an uwansa, dama mai hali baya fasa halinsa.
••• ••• •••
Dr. Nura kuwa tunda safe yaso yin tafiyarsa zuwa kano amma yanda yaga Fatima takwana da tana fama da ciwon kai wanda dama lokaci zuwa lokaci yana taso mata yasa yafasa tafiyar, gashi sai kiransa akeyi wajen aikinsa akan wani emergency daya taso na gaggawa, Babu yanda batayi dashi ba akan yatafi kodon issue d'in Rashida amma ya kafe akan matuqar ba sauqi yaga ta samu ba babu inda zaije, hakan yasa tayi qarfin halin tashi taje tayo wanka tare da kiran mai aikinsu tace takawo mata abinci taci, bayan taci ya d'ebo mata magani tasha, a maimakon takoma ta kwanta sai tawuce part d'inta, zaune ta isko Rashida a palour rungume da little Nuraddeen tagama dama mashi madarar (NAN) da ake had'a masa da ita zata bashi.
"ALLAH sarki aunty yanzu nake cewa idan nagama bawa yaronki madara zanje naduboki da jiki, injin da sauqi ko?" Rashida tafad'a tana qoqarin d'aurama little Nuraddeen dake qoqarin kamo fidan madarar abun tare abinci idan ya zuba awuyansa, murmushi Fatima tayi had'e da miqa hannu takarb'esa tana yimasa wasa sannan ta zauna takarb'i fidan tana bashi madarar, har kusan qarfe sha d'aya da rabi Nuraddeen yaji tsit har lokacin Fatima bata dawo ba, part d'inta yanufa ya iskota kwance little Nuraddeen nasaman cikinta yana bacci ita kuma da Rashida na zaune suna kallon wani wa'azi a tsahar sunnah tv, a daidai bakin qofa ya tsaya yayi gyaran murya yana kallonta kafin yace.
"Iyyeeeee lalle kinsamu sauqi madam, shine kika barni acan Ina jiran tsammanin dawowarki ashe kuna nan keda maman baby kuna kallonku, ikon ALLAH, to wannan wace irin jinyace nakeyi, ga marar lafiya anan ni kuma mai jinyar anbarni acan."
Ahankali ta tashi zaune don kada little Nuraddeen yafarka tana kallonsa had'e dayin murmushi tace.
"To ai laifinka ne, nafad'a maka nasamu sauqi amma baka yarda ba ai yanzu ka ganewa idanuwanka ko?"
"Eh to! Yanzu kam ai nayarda." Kallon Rashida da kanta ke qasa a sunkuye yayi had'e da cewa.
"Mman baby Ina kwana antashi lafiya, tunda yau tunanin takwarana abban takwara bazai bari agaisheni ba."yaqare maganarcike da tsokana.
"Laa..uncle jirafa nakeyi kugama magana sai nagaisheka, Ina kwana ya jikin aunty." Rashida tafad'a had'e da d'ago kai tana dariya.
"Lafiya klw, auntynki kam aike zan tambaya tunda kinsa ta wartsake."
Murmushi kawai tayi tare da maida kanta qasa ba tare da tace komaiba yace.
"Madam tunda naga kin samu sauqi kuma akwai sauran lokaci bari kawai nawuce ko kuwa?"
"Gaskiya kam."
Fatima tafad'a tare da tasowa tabi bayansa sab'e da little a kafad'arta,
"ALLAH ya kiyaye uncle." Rashida tafad'a tana kallonsu cike da burgewa, itadai a kullum rayuwar ma'auratan na burgeta don akwai fahimta sosai a tsakaninsu, hakan na yawan sa tanajin sha'awar kamanta irinta da habibynta amma da zaran ta tuna da mahaifiyarsa sai tayi saurin kauda wannan tunanin aranta.
Akan gado ta ajiye little ta taimaka masaya shirya tsaf ta sake d'ebo masa breakfast ta tsaresa ya sakeci sannan tace.
"To ranka shidad'e ALLAH ya kiyaye kuma yasa Kati tafiyar sa'a, kaje lafiya kuma kadawo lafiya tare da kyakkyawan albishir d'in had'uwa da iyayen maman baby, duk da inajin damuwa idan natuna zan rabu da kyakkyawan qaramin maigidannan nawa" taqare maganar tana kallon little Nuraddeen dake baccinsa hankali kwance, jawota yayi ajikinsa had'e da cewa.
"Ki kwantar da hankalinki insha ALLAH muma namu natafe ga ALLAH kinji ko matar?"
"Ina fatar ganin wannan ranar akoda yaushe."
Sumbatar goshinta yayi sannan tasake sab'a Little Nuraddeen a kafad'a ta rakasa har bakin gate hannuwansu na sarqe da juna, dama tuni yakira qanensa ya fitar da motar waje yana jiransa, shi zai kaishi tasha ya hau mota sai yadawo mata da motar gida don dama yadena zuwa da ita tun lokacin da little na asibiti saboda tunanin ko wata matsalar zata taso da za'a buqaci motar,
Saida taga tashinsu sannan ta d'aga masa hannu had'e da komawa gida,
Suna isowa junction d'in da zasu juya su shiga tasha motar su umma na sauka, lokacin qarfe sha biyu saura minti biyar na rana, har zai shiga junction d'in dr.nura yace ya tsaya ya karb'o masa swan water gora biyu awani shago dake wajen, parking qanen nasa yayi agefe tare da rage glass d'in motar, adaidai lokacin su kuma su baba suka fito daga cikin tashar suna qoqarin tsallakowa titi zuwa d'ayan hannun da motar su Dr nura tayi parking....
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[8/17, 10:19] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___51💎
A qoqarin su na tsallakowa zuwa d'aya b'angaren baba na tallabe da jakunkunan su umma tamiqa hannu zata karb'i d'ayar dake sagale a kafad'arsa ganin yanda yake tafiya daqyar saboda yawan da suka yimasa tana fad'in.
"Malan kenan! ALLAH kafiye qarfin hali da yawa, miqo wannan jakar ko itace in riqa maka tunda sunyi maka yawa." Maganar takeyi tare da qoqarin karb'ar jikkar ahannunsa har lokacin suna a tsakiyar titi kai kace cikin gida suke hankali kwance, wata motace tashigo ta junction d'in aguje tana yimasu oda amma saboda hankalin su gaba d'aya baya akan titin ba suma kula da zuwan nata ba balle suji odar da akeyi masu. abunka da mutumen qauye ba ruwansu da tunanin ai nan birnine akwai banbancin dake tsakanin titunansu dana qauye.
Ganin motar na tunkarosu ka'in da na'in inda yasa dr.nura dake kallonsu tun d'azu ta cikin glass d'in motar yayi saurin fitowa tare da rugawa ya jayikkesu da qarfi, cikin tashin hankali duk suka saki jakunkunan nasu tsakiyar titi gabansu na matsanancin fad'uwa, yana jayesu motar na wucewa aguje kamar iska wacce kad'an ya rage ta buge Nuraddeen garin taimakonsu.
Kallo d'aya zakayi masu kafahimci tsantsar tsoron daya ziyarto zukatansu alokaci d'aya, binsu yayi da kallo cike da takaici kafin yakoma yakwaso jakunkunan nasu dake tsakiyar titi.
"Haba baba!, shifa titi da kuke gani ba gidajenmu bane da zamuyi yanda muke so akai ba, wajene da ke cike da barazanar d'aukar duk wata rayuwar da tayi kuskuren gittawa akai ba daidai ba sanadiyar ababen hawan dake kai da komo akansa, yanzu da wani abun ya sameku wani hali kuke tunanin zaku jefa halinku aciki, don ALLAH baba kudinga duba tituna dakyau idan zaku tsallaka saboda akwai banbanci tsakaninsu da naku na karkara."
Ya qarasa fad'a ransa a d'an b'ace yana miqa masu jakunkunansu.
"Kayi haquri yaro, injin bakaji ciwo ba."
Umma tafad'a tana goge 'yan guntayen hawayen da suka zubo mata.
"A'a baaba, Amma dai adinga kula saboda gujewa qananan had'urra da manyansu."
"Mungode bawan ALLAH daka taimakemu, badon haka ba da mun afkama abunda mukayi qoqarin gujewa, mungode sosai da wannan taimakon da kayi mana, ALLAH ya saka da alkhairi yayi maka albarka."
Baba yafad'a yana kallon Dr nura daya shiga duniyar tunanin muryar umma da yaji, tabbas yatab'a jin mai irin muryar nan tata amma a Ina ne? shine ya kasa tunawa.
Daidai lokacin qanensa ya qaraso wajen riqe da gorar ruwan guda biyu a hannunsa daya siyo masa, "Yaya lafiya?."
Ya tambayesa yana kallonsu umma had'e da yatsine fuska, halinshi kenan aduk lokacin da zai had'u da talaka saboda yanda yaqi jininsu, shiyasa basa wani shiri da yayan nasa da matarsa ko kad'an, don tsakaninsu da talaka d'an jimmane da d'an jummai injisa.
"Ba komai, muje."
Dr.nura yabashi amsa had'e da wucewa yana kallonsu, bayanshi yabi ummat nayita sa masa albarka suka nufi tasha ya ajiyesa sannan yajuya ya maida motar tare daba Mai gadi makullin motar yaba Fatima sannan yawuce gida.
••• ••• •••
Ana gama sallar asuba bayan rana tafito bab balarabe ya gyara tare da fitowa yanufi kitchen inda uwargidansa ke ciki tana had'a abun karyawa.
"Subhanallahi, hajia har yanzu baki gama had'a abun karinnan ba?, Kinfa sani babu kowa atare dasu kuma akwai magungunan daya kamata susha da safennan bayan sunci abinci, tun jiya saida nafad'a maki haka amma ace har qarfe takwas na nema tayi baki gama had'awa ba, kinsani badon wannan ba da tuni ni nabar gidannan natafi nadubo ya d'an uwana ya yatashi da jiki." Yafad'a ransa a d'an b'ace yana qoqarin rufe mab'allan gaban rigarsa, juyowa tayi had'e da gaishesa sannan tace.
"Kayi haquri, na samune yarannan sun jiqamun gawayin da zanyi amfani dashi seda nakoma had'a itacen murhu, amma kad'an yarage na kammala sai naba Hassan shida Hussain subiyo bayanka dashi."
"Mtssss.." tsaki yaja had'e da ficewa yabar gidan yana fad'in. "ALLAH ya kyauta."
Ya matuqar shan mamaki lokacin daya isa qofar gidan yaganta kulle da kwad'd'o, maqwabtansu ya aika akayo masa sallama da maigidan ya tambayesa su yace shima baisan inda suka jeba, yafi qarfin Rabin awa abakin qofar gidan yana tambayar mutanen dake anguwar tasu amma wanda duk ya tambaya amsar d'aya ce shine basu sani ba, kan kace me qofar gidan tacika da mutanen anguwar ana ta'ajibin ina su baba suka shiga, shi kuwa baba balarabe banda aikin Kiran wayar baba da umma babu abunda yakeyi, cike da tashin hankali yake kiran lambarsa idan ya jita akashe sai ya kashe yasake kiran ta umma amma duka Babu wacce yayi nasarar samu, waje yanema ya zauna yaci gaba da sake gwada kiran nasu cike dasa ran cewa awannan karon zata shiga,
Dafe kansa yayi da duka hannayensa tare da fad'in. "hazbunallahu wani'imal wakel."
••• ••• •••
Dr. Nura kuwa tunda safe yaso yin tafiyarsa zuwa kano amma yanda yaga Fatima takwana da tana fama da ciwon kai wanda dama lokaci zuwa lokaci yana taso mata yasa yafasa tafiyar, gashi sai kiransa akeyi wajen aikinsa akan wani emergency daya taso na gaggawa, Babu yanda batayi dashi ba akan yatafi kodon issue d'in Rashida amma ya kafe akan matuqar ba sauqi yaga ta samu ba babu inda zaije, hakan yasa tayi qarfin halin tashi taje tayo wanka tare da kiran mai aikinsu tace takawo mata abinci taci, bayan taci ya d'ebo mata magani tasha, a maimakon takoma ta kwanta sai tawuce part d'inta, zaune ta isko Rashida a palour rungume da little Nuraddeen tagama dama mashi madarar (NAN) da ake had'a masa da ita zata bashi.
"ALLAH sarki aunty yanzu nake cewa idan nagama bawa yaronki madara zanje naduboki da jiki, injin da sauqi ko?" Rashida tafad'a tana qoqarin d'aurama little Nuraddeen dake qoqarin kamo fidan madarar abun tare abinci idan ya zuba awuyansa, murmushi Fatima tayi had'e da miqa hannu takarb'esa tana yimasa wasa sannan ta zauna takarb'i fidan tana bashi madarar, har kusan qarfe sha d'aya da rabi Nuraddeen yaji tsit har lokacin Fatima bata dawo ba, part d'inta yanufa ya iskota kwance little Nuraddeen nasaman cikinta yana bacci ita kuma da Rashida na zaune suna kallon wani wa'azi a tsahar sunnah tv, a daidai bakin qofa ya tsaya yayi gyaran murya yana kallonta kafin yace.
"Iyyeeeee lalle kinsamu sauqi madam, shine kika barni acan Ina jiran tsammanin dawowarki ashe kuna nan keda maman baby kuna kallonku, ikon ALLAH, to wannan wace irin jinyace nakeyi, ga marar lafiya anan ni kuma mai jinyar anbarni acan."
Ahankali ta tashi zaune don kada little Nuraddeen yafarka tana kallonsa had'e dayin murmushi tace.
"To ai laifinka ne, nafad'a maka nasamu sauqi amma baka yarda ba ai yanzu ka ganewa idanuwanka ko?"
"Eh to! Yanzu kam ai nayarda." Kallon Rashida da kanta ke qasa a sunkuye yayi had'e da cewa.
"Mman baby Ina kwana antashi lafiya, tunda yau tunanin takwarana abban takwara bazai bari agaisheni ba."yaqare maganarcike da tsokana.
"Laa..uncle jirafa nakeyi kugama magana sai nagaisheka, Ina kwana ya jikin aunty." Rashida tafad'a had'e da d'ago kai tana dariya.
"Lafiya klw, auntynki kam aike zan tambaya tunda kinsa ta wartsake."
Murmushi kawai tayi tare da maida kanta qasa ba tare da tace komaiba yace.
"Madam tunda naga kin samu sauqi kuma akwai sauran lokaci bari kawai nawuce ko kuwa?"
"Gaskiya kam."
Fatima tafad'a tare da tasowa tabi bayansa sab'e da little a kafad'arta,
"ALLAH ya kiyaye uncle." Rashida tafad'a tana kallonsu cike da burgewa, itadai a kullum rayuwar ma'auratan na burgeta don akwai fahimta sosai a tsakaninsu, hakan na yawan sa tanajin sha'awar kamanta irinta da habibynta amma da zaran ta tuna da mahaifiyarsa sai tayi saurin kauda wannan tunanin aranta.
Akan gado ta ajiye little ta taimaka masaya shirya tsaf ta sake d'ebo masa breakfast ta tsaresa ya sakeci sannan tace.
"To ranka shidad'e ALLAH ya kiyaye kuma yasa Kati tafiyar sa'a, kaje lafiya kuma kadawo lafiya tare da kyakkyawan albishir d'in had'uwa da iyayen maman baby, duk da inajin damuwa idan natuna zan rabu da kyakkyawan qaramin maigidannan nawa" taqare maganar tana kallon little Nuraddeen dake baccinsa hankali kwance, jawota yayi ajikinsa had'e da cewa.
"Ki kwantar da hankalinki insha ALLAH muma namu natafe ga ALLAH kinji ko matar?"
"Ina fatar ganin wannan ranar akoda yaushe."
Sumbatar goshinta yayi sannan tasake sab'a Little Nuraddeen a kafad'a ta rakasa har bakin gate hannuwansu na sarqe da juna, dama tuni yakira qanensa ya fitar da motar waje yana jiransa, shi zai kaishi tasha ya hau mota sai yadawo mata da motar gida don dama yadena zuwa da ita tun lokacin da little na asibiti saboda tunanin ko wata matsalar zata taso da za'a buqaci motar,
Saida taga tashinsu sannan ta d'aga masa hannu had'e da komawa gida,
Suna isowa junction d'in da zasu juya su shiga tasha motar su umma na sauka, lokacin qarfe sha biyu saura minti biyar na rana, har zai shiga junction d'in dr.nura yace ya tsaya ya karb'o masa swan water gora biyu awani shago dake wajen, parking qanen nasa yayi agefe tare da rage glass d'in motar, adaidai lokacin su kuma su baba suka fito daga cikin tashar suna qoqarin tsallakowa titi zuwa d'ayan hannun da motar su Dr nura tayi parking....
*ALLAH KAJIK'AN IYAYENMU*👏😭
[8/17, 10:19] Billy S Fari: 🚶♀️🚶🏻♂️ *SANNU SANNU*🚶🏻♂️🚶♀️
💎 _Bata hana zuwa..._💎
_WRITTING BY:_ *BILLY S FARI💎*
_DEDICATED TO:_ *BLOOD SISTER'S (AMZAHFAZ)*💋
_BESTOWED TO:_ *ZAINAB AL-AMIN (MOM NA'EEM)* AND *AMINA UBA AYUBA (OUM ASHFAQ)*💞
*DOMIN FARINCIKINKI SISTER SADIYA ZANGO (MIEMAH)*💖
*FATAN ALKHAIRI AGAREKU MOMMAH ME NANA HAFSAT (MISS XOXO) AND MAMANA HAFSAT RANO(OUM AFFAN)*❤️
Page___51💎
A qoqarin su na tsallakowa zuwa d'aya b'angaren baba na tallabe da jakunkunan su umma tamiqa hannu zata karb'i d'ayar dake sagale a kafad'arsa ganin yanda yake tafiya daqyar saboda yawan da suka yimasa tana fad'in.
"Malan kenan! ALLAH kafiye qarfin hali da yawa, miqo wannan jakar ko itace in riqa maka tunda sunyi maka yawa." Maganar takeyi tare da qoqarin karb'ar jikkar ahannunsa har lokacin suna a tsakiyar titi kai kace cikin gida suke hankali kwance, wata motace tashigo ta junction d'in aguje tana yimasu oda amma saboda hankalin su gaba d'aya baya akan titin ba suma kula da zuwan nata ba balle suji odar da akeyi masu. abunka da mutumen qauye ba ruwansu da tunanin ai nan birnine akwai banbancin dake tsakanin titunansu dana qauye.
Ganin motar na tunkarosu ka'in da na'in inda yasa dr.nura dake kallonsu tun d'azu ta cikin glass d'in motar yayi saurin fitowa tare da rugawa ya jayikkesu da qarfi, cikin tashin hankali duk suka saki jakunkunan nasu tsakiyar titi gabansu na matsanancin fad'uwa, yana jayesu motar na wucewa aguje kamar iska wacce kad'an ya rage ta buge Nuraddeen garin taimakonsu.
Kallo d'aya zakayi masu kafahimci tsantsar tsoron daya ziyarto zukatansu alokaci d'aya, binsu yayi da kallo cike da takaici kafin yakoma yakwaso jakunkunan nasu dake tsakiyar titi.
"Haba baba!, shifa titi da kuke gani ba gidajenmu bane da zamuyi yanda muke so akai ba, wajene da ke cike da barazanar d'aukar duk wata rayuwar da tayi kuskuren gittawa akai ba daidai ba sanadiyar ababen hawan dake kai da komo akansa, yanzu da wani abun ya sameku wani hali kuke tunanin zaku jefa halinku aciki, don ALLAH baba kudinga duba tituna dakyau idan zaku tsallaka saboda akwai banbanci tsakaninsu da naku na karkara."
Ya qarasa fad'a ransa a d'an b'ace yana miqa masu jakunkunansu.
"Kayi haquri yaro, injin bakaji ciwo ba."
Umma tafad'a tana goge 'yan guntayen hawayen da suka zubo mata.
"A'a baaba, Amma dai adinga kula saboda gujewa qananan had'urra da manyansu."
"Mungode bawan ALLAH daka taimakemu, badon haka ba da mun afkama abunda mukayi qoqarin gujewa, mungode sosai da wannan taimakon da kayi mana, ALLAH ya saka da alkhairi yayi maka albarka."
Baba yafad'a yana kallon Dr nura daya shiga duniyar tunanin muryar umma da yaji, tabbas yatab'a jin mai irin muryar nan tata amma a Ina ne? shine ya kasa tunawa.
Daidai lokacin qanensa ya qaraso wajen riqe da gorar ruwan guda biyu a hannunsa daya siyo masa, "Yaya lafiya?."
Ya tambayesa yana kallonsu umma had'e da yatsine fuska, halinshi kenan aduk lokacin da zai had'u da talaka saboda yanda yaqi jininsu, shiyasa basa wani shiri da yayan nasa da matarsa ko kad'an, don tsakaninsu da talaka d'an jimmane da d'an jummai injisa.
"Ba komai, muje."
Dr.nura yabashi amsa had'e da wucewa yana kallonsu, bayanshi yabi ummat nayita sa masa albarka suka nufi tasha ya ajiyesa sannan yajuya ya maida motar tare daba Mai gadi makullin motar yaba Fatima sannan yawuce gida.
••• ••• •••
Ana gama sallar asuba bayan rana tafito bab balarabe ya gyara tare da fitowa yanufi kitchen inda uwargidansa ke ciki tana had'a abun karyawa.
"Subhanallahi, hajia har yanzu baki gama had'a abun karinnan ba?, Kinfa sani babu kowa atare dasu kuma akwai magungunan daya kamata susha da safennan bayan sunci abinci, tun jiya saida nafad'a maki haka amma ace har qarfe takwas na nema tayi baki gama had'awa ba, kinsani badon wannan ba da tuni ni nabar gidannan natafi nadubo ya d'an uwana ya yatashi da jiki." Yafad'a ransa a d'an b'ace yana qoqarin rufe mab'allan gaban rigarsa, juyowa tayi had'e da gaishesa sannan tace.
"Kayi haquri, na samune yarannan sun jiqamun gawayin da zanyi amfani dashi seda nakoma had'a itacen murhu, amma kad'an yarage na kammala sai naba Hassan shida Hussain subiyo bayanka dashi."
"Mtssss.." tsaki yaja had'e da ficewa yabar gidan yana fad'in. "ALLAH ya kyauta."
Ya matuqar shan mamaki lokacin daya isa qofar gidan yaganta kulle da kwad'd'o, maqwabtansu ya aika akayo masa sallama da maigidan ya tambayesa su yace shima baisan inda suka jeba, yafi qarfin Rabin awa abakin qofar gidan yana tambayar mutanen dake anguwar tasu amma wanda duk ya tambaya amsar d'aya ce shine basu sani ba, kan kace me qofar gidan tacika da mutanen anguwar ana ta'ajibin ina su baba suka shiga, shi kuwa baba balarabe banda aikin Kiran wayar baba da umma babu abunda yakeyi, cike da tashin hankali yake kiran lambarsa idan ya jita akashe sai ya kashe yasake kiran ta umma amma duka Babu wacce yayi nasarar samu, waje yanema ya zauna yaci gaba da sake gwada kiran nasu cike dasa ran cewa awannan karon zata shiga,
Dafe kansa yayi da duka hannayensa tare da fad'in. "hazbunallahu wani'imal wakel."