Sashe 9
Saifuddeen Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Mujaheed Dagachan bangaran cikin Office dinsa yace"A"a bamu hadu ba kawu..koda na koma Gidan gwamnati Jami"an tsaro sun tabbatar min da an gama meeting din,sannan banda Tabbacin ko Saifudden yazo...Sannan naje har Office dinsa Sakaransa ya tabbatar min da yau bai shigo Office ba."
Ya Sunusi ya jinjina kai kafin yace"Shikenan mujaheed ku kyalesa duk inda yake yana lafiya..Sannan zai Dawo kamar yadda ya tafi da kafarsa."
Daga haka sukayi sallama ya sunusi ya kalli su Iya Cikin wani yanayi kafin yace"Ku na dai ji nayi waya da Dan"uwansa Mujaheed..mganar gaskiya Saifuddeen yasan yayi laifi nasan bazai yarda mu same sa ba..Sai dai ina kyautata zaton zai Tako nan da Kafarsa kamar yadda ya tafi..Don Allah Iya kuyi hakuri wlh duk ba Laifin mu bane hakan ta faru..Sai dai hali irin na yaran wannan zamanin da basa gudun mgana akan iyayansu ammh nasan Halin Zaliha sam bazata saka Saifudden ya aikata hakan ba,Ba kuma domin ina kareta ba."
Shuru Falon ya Dauka Domin Ya sunusi Allah ya basa baiwar iya Sarrafa kalamai ko agaban dubban jama"a duk yadda suka kai ga Taurin kai kalamsa na Sarrafasu Kuma ance shima gada yayi wajen mahaifinsu haka yake wajen iya Sarrafa Harshe uwa uba kuma Ummi ta Dade tana kallon Wannan halin wajen Saifudden ko yaya ya kai ga bata maka rai da kun Hadu ya fara maka ladabinsa da kalamansa sai kaji yayi maka kwarjini..to hakan ce ta faru da su Iya Tuni kalaman Ya sunusi ya sanyaya musu jiki matuka har Iya taji ta Sauka Daga Fushinta cikin Saukowa tace"Shikenan Sunusi naji batunka kuma na amince..Sai dai abu Daya nake so..Wannam auran Saifudden ko yaki ko ya so bai isa ya tada shi ba..ko wa"adinsa ya wuce sai an kara maidashi..Ko shekara nawa zai yi bai Dawo ba watarana zai zo kuma duk inda yaje ya Dawo Dangin Uwa basu ishesa ba Dolensa ne mu bashi da yarda zai yi..Hashimu ku tashi mu tafi.."
Daga haka ta mike Ya sunusi nata yi mata godiya Ummi ta Dago kanta da Idanuwanta da suka kumbura tace"Iya zamu bi Ya sunusi zuwa Gaya Dagachan zamu koma Abuja.
Ya sunusi yace"Ai zaku shiga kuyi sallama Zaliha kafin mu mika hanya..
Iya ta jinjina kai kafin tace"Allah ya Tsare.
Daga haka tayi gaba Atika tabi bayanta Su Baffa Hashimu kuma sai da suka tsaya sukayi musabaha da Ya Sunusi kafin su fice suna Fita Mama Zuwaira tayi Tsaki kafin tace"Aikin banza aini ban so su hakura ba sai naga yadda zasu yi.
Inna iyami ce tace"Ke zuwaira wai yaushe zaki girma ne..?
Ya sunusi yace"Ki kyaleta Inna sai na kara Daura mata aure tukunna zatayi Hankali"
Jin haka yasa Mama Zuwaira shiga Taitayinta domin tun bayan Rasuwar mahaifinsu Mujaheed taki aure,Duk da Ya sunusi yaso tayi auran,tunda har wani abokinsa anan Gaya yaso ta taki amincewa,Da farko a kano take zaune Gidan mijinta tunda dan kano ne,Daga baya ne Ya sunisu bai yarda ba Dole ta Dawo gabansa agidansa Dake gaya ta zauna,gidan su na kano kuma Daman gadon Mujaheed ne da Saudat.
Ya sunusi Ummi ya shiga yima Fada da Nasiha yana fadin"Ke komai na kuka ne Zaliha..?
Kina wannan kukan Dafi ne kan Saifuddeen an san da bacin rai ammh Sai ki Daure ma ranki kada ki kara yayyafama abun kuma Fetir..Ki yi hakuri komai zai wuce."
Kan Ummi na kasa tace"Yaya Tozarci ne bana so..Shi kuma Yaron nan ke kokaron jawomin koda yaushe.
Ya sunusi yace"Bai ma kamata ki Damu ba..Shi da Dangin Ubansa ne ina ruwanki aciki sanda akayi na yarinyar ta Farko da suka auramai Tunda yazo yayi mgana dasu kin kara jin tashin zencen..?
Kin so ma ki bata Hawayem ki ne in da Sabo yaci ki saba da irin wadanan Zaliha jiya ai ba yau ba."
Dole Ummi ta Hadiye Damuwarta Tun ma ba da Ya sunusi dayace In bakinta ya kama Saifudden ita ke da Asara ba Dangin su iya ba jin haka yasa ta Fara Istigifari aranta ta furta ta yafe ma yaro Duniya da Lahira.
Basu zauna ba,Dayake duk sun yi Sallar su su Laala suka fito Falo suka gaida kawu ya amsa yana tambayansu makaranta suka amsa da mai Lafiya lau,Isma"il Daya gani acikin su ne ya kalle sa kafin yace"Kai fa baka girma..
Su Saudat din ne kawayen naka yanzu.?
Isma"il yayi Dariya kafin yace"Abba haba ai ana Togeder..!
Gabadaya suka saka Dariya sanin Halinsa mai bakwarci sa"an Adda Sadiya ne shiyasa suke kwamawa.
Cikin Lokaci kadan suka gama Hada kayan su suka shirya Kayan abincin da suka zo dashi Ummu tace a mika Babban gidan su Saifudden Mama Zuwaira tace a saka amota su tafi dashi Gaya da dai amika ma su Iya Dole Ummi ta kyaleta suka Dora komai amota Daman Ummi tazo da Direbanta Daga Abuja ita dasu Laala Ita kuma Adda Sadiya tare da Mijinta suka zo da Saudat da taje yi musu hutu,shi ya bar su nan ya koma kaduna Saboda aikinsa sai ta yanke shawaran Bin motar kawu kawai tunda Mama zuwaira ta su Ummi zata shiga.
Sun shiga Ainihin Babban gidansu Saifudden,inda nan ne Iya ke zaune har da su Baffa Hashimu da basu fita agidan ba har Lokacin Dangin mahaifiyar Majeeda suna faman koke koke da su Ummi suka shiga suna ta sallama sukayi banza dasu Majeeda kuma sai da aka zo aka saka mata Drip aka mata allura haka take ta uban kuka kamar mahaukaciya,Daman Ummi ce dasu Sadiya suka shiga Mama zuwaira Mota ta shige taki fitowa domin batayi niyar shiga ba kada ma taje Ranta ya baci Wani abun ya faru..
Har Shashen Iya suka shiga suka mata Sallama ta amsa Kadahan Kadahan su goggo Atika kuma tana ta Habaici Ummi dai bata tanka su ba har suka fito nan suka hadu da Amira yarinyar diyar Kanin Iya ne da aka aiura ma Yaro da Farko ya saketa har ta sake wani auran ta Haihu da Fara"a suka gaisa da Ummi suna mgana Da Sadiya Dake kawarta ce,in tazo lere suna Haduwa Tunda itama Amiran kusan wajen Iyan tatashi anan lere.
Da kafa sukaje tunda ai gidan ba Nisa taku ne kadan,Suna fitowa suka shisshiga mota bayan sun kulle gidansu Dayake Mallakin su ita da ya"yanta yaro da Sadiya.
Karfe uku da wani abu suka Dauki Hanyar gaya amotocin nasu Biyu tasu Ummi ce agaba sai ta kawu abaya wanda Isma"il ke tukawa suna Tafe yana Faman Dannan waya sai da Kawu ya kwaceta aka samu Lafiya Sadiya nata mai Dariya ya shaka yayi Fam kamar zai fashe.
Saboda kawu ne yasa basu yi gudu sosai ba sai wajen Biyar suka shigo gaya,Motocin su suka yada Zango a Haraban gidan Ya sunusi ginin da ne ammh yaji kwaskwariman zamani.
Yaran suna jin Dirin mota suka fito suna Murnan ga Mama zuwaira ga Ummi ga su Laala Dayake yana da yara Kanana Umma karama Dake Amarya itace kusan haihuwan karshe karshe.
Kafin su isa cikin gidan kayan su sun isa suna shiga matan Ya sunusi guda Biyu Umma karama da Umma Babba suka Tarbesu Cikin Fara"a,Dayake ita Umma Babba jiyan da Ya sunusi zai je Daurin auranta tare sukaje suka Dawo Umma Karama ce bata samu zuwa ba saboda gida da kuma yara.
Su Laala kuma sun Hade da su Suwaiba ya'yan kawu har sun jasu Dakinsu su Ummi kuma suka Baje afalo ana gaisawa da yima juna jajen Abunda ya Faru kawu sunusi Shashensa ya wuce kai Tsaye yayi wanka ya Huta Isma"il kuwa sai Faman rokon Mama zuwaira da Inna iyami yake su saka baki Kawu ya bashi Wayarsa Ummi nayi musu Dariya.
Daganan Ummi Dakin Mama zuwaira ta sauka tayi wanka tayi sallah Sannan sukaci abinci Sadiya kuma Dakin Umma karama Daman take Sauka tana chan yaran kuma suna Tare da Suwaiba,har Dare gidan cike suna ta Farimciki kamar ba abunda ya Faru Dayake kawu ya"yansa sun fi yawa mata mazansa uku ne Datti ne babba sai Mudanssir shi yana cikin kano chan yake aiki da Hukumar Kidaya ta kasa reshen Jahar kano yana chan da matarsa Datti dai dake babba bai yi aure ba Har yanzu yana Azare yana aiki ta Bauchi Dan Sanda ne.
Dayake Yaya sunusi Sana"ar Fatauci Dabobbi yake yi Daga arewa zuwa gudu ko da ya"ya suka girma bai daina kasuwancin ba tun zuwansu gaya Allah ya Hadasa da marigayi Bello wanda shi lak'abinsa mai Rago ne shima Sana"ar gidansu ce Fataucin Dabbobin bazai taba mantawa dashi ba, Domin shine silar arzikinsa ya Rasu tun shekaru goma da suka gabata Sai dai iyalansa suna Zaria,Dayake kafin Rasuwarsa ya bar Gaya ya koma Zaria Saboda Fataucinsa yafi karfi achan sai dai suna zumunci da iyalan nasa yana aika musu da Alheri sannan in wani abu ya tashi yana zuwa shi da matansa suma in wani abu ya tashi na Murna ko Jaje Innar Habibu da shi kanshi Habibin suna zuwa.
*******
Saifudden da ya san Tabbas Mujaheed zai nemesa bai yarda yaje Office ko Gidansa ba Daga gidan gwamnati Restaurant yaje yaci abinci sannan yaje ya kama Daga cikin manyan Hotel din Dake kaduna ya kama Daki yayi kwanciyarsa Daman wayoyinsa suna kashe ne shiyasa hankalinsa kwance domin bai shirya amsa ma kowa Tambaya ba ayanzu.
Washegari ya kunna karamar wayarsa sun yi mgana da Sakataransa Michel ya tabbatamai da Mujaheed yazo nemamsa Har sau biyu bai shigo Office ba,Saifudden yasan haka zata faru shi baya ma kaunar su Fara Haduwa da Mujaheed bai je Lere da Abuja ya wanke kansa ba yasan Halin Mujaheed bazai taba mai uzuri ba.
Shi kuma bashi da Lokacin Rattamai bayanin da zai gane.
Tunda ya kama Daki a Hotel din sai da ya kwana uku bai fita ba komai yake Bukata nan ake kawomai,Waya kuma Tab dinsa kadai yake kunnawa yayi karatu yaga sakonni domin suna Online class yawancin karatunn nasu ma ta Online ne.
Ya Sunusi ya jinjina kai kafin yace"Shikenan mujaheed ku kyalesa duk inda yake yana lafiya..Sannan zai Dawo kamar yadda ya tafi da kafarsa."
Daga haka sukayi sallama ya sunusi ya kalli su Iya Cikin wani yanayi kafin yace"Ku na dai ji nayi waya da Dan"uwansa Mujaheed..mganar gaskiya Saifuddeen yasan yayi laifi nasan bazai yarda mu same sa ba..Sai dai ina kyautata zaton zai Tako nan da Kafarsa kamar yadda ya tafi..Don Allah Iya kuyi hakuri wlh duk ba Laifin mu bane hakan ta faru..Sai dai hali irin na yaran wannan zamanin da basa gudun mgana akan iyayansu ammh nasan Halin Zaliha sam bazata saka Saifudden ya aikata hakan ba,Ba kuma domin ina kareta ba."
Shuru Falon ya Dauka Domin Ya sunusi Allah ya basa baiwar iya Sarrafa kalamai ko agaban dubban jama"a duk yadda suka kai ga Taurin kai kalamsa na Sarrafasu Kuma ance shima gada yayi wajen mahaifinsu haka yake wajen iya Sarrafa Harshe uwa uba kuma Ummi ta Dade tana kallon Wannan halin wajen Saifudden ko yaya ya kai ga bata maka rai da kun Hadu ya fara maka ladabinsa da kalamansa sai kaji yayi maka kwarjini..to hakan ce ta faru da su Iya Tuni kalaman Ya sunusi ya sanyaya musu jiki matuka har Iya taji ta Sauka Daga Fushinta cikin Saukowa tace"Shikenan Sunusi naji batunka kuma na amince..Sai dai abu Daya nake so..Wannam auran Saifudden ko yaki ko ya so bai isa ya tada shi ba..ko wa"adinsa ya wuce sai an kara maidashi..Ko shekara nawa zai yi bai Dawo ba watarana zai zo kuma duk inda yaje ya Dawo Dangin Uwa basu ishesa ba Dolensa ne mu bashi da yarda zai yi..Hashimu ku tashi mu tafi.."
Daga haka ta mike Ya sunusi nata yi mata godiya Ummi ta Dago kanta da Idanuwanta da suka kumbura tace"Iya zamu bi Ya sunusi zuwa Gaya Dagachan zamu koma Abuja.
Ya sunusi yace"Ai zaku shiga kuyi sallama Zaliha kafin mu mika hanya..
Iya ta jinjina kai kafin tace"Allah ya Tsare.
Daga haka tayi gaba Atika tabi bayanta Su Baffa Hashimu kuma sai da suka tsaya sukayi musabaha da Ya Sunusi kafin su fice suna Fita Mama Zuwaira tayi Tsaki kafin tace"Aikin banza aini ban so su hakura ba sai naga yadda zasu yi.
Inna iyami ce tace"Ke zuwaira wai yaushe zaki girma ne..?
Ya sunusi yace"Ki kyaleta Inna sai na kara Daura mata aure tukunna zatayi Hankali"
Jin haka yasa Mama Zuwaira shiga Taitayinta domin tun bayan Rasuwar mahaifinsu Mujaheed taki aure,Duk da Ya sunusi yaso tayi auran,tunda har wani abokinsa anan Gaya yaso ta taki amincewa,Da farko a kano take zaune Gidan mijinta tunda dan kano ne,Daga baya ne Ya sunisu bai yarda ba Dole ta Dawo gabansa agidansa Dake gaya ta zauna,gidan su na kano kuma Daman gadon Mujaheed ne da Saudat.
Ya sunusi Ummi ya shiga yima Fada da Nasiha yana fadin"Ke komai na kuka ne Zaliha..?
Kina wannan kukan Dafi ne kan Saifuddeen an san da bacin rai ammh Sai ki Daure ma ranki kada ki kara yayyafama abun kuma Fetir..Ki yi hakuri komai zai wuce."
Kan Ummi na kasa tace"Yaya Tozarci ne bana so..Shi kuma Yaron nan ke kokaron jawomin koda yaushe.
Ya sunusi yace"Bai ma kamata ki Damu ba..Shi da Dangin Ubansa ne ina ruwanki aciki sanda akayi na yarinyar ta Farko da suka auramai Tunda yazo yayi mgana dasu kin kara jin tashin zencen..?
Kin so ma ki bata Hawayem ki ne in da Sabo yaci ki saba da irin wadanan Zaliha jiya ai ba yau ba."
Dole Ummi ta Hadiye Damuwarta Tun ma ba da Ya sunusi dayace In bakinta ya kama Saifudden ita ke da Asara ba Dangin su iya ba jin haka yasa ta Fara Istigifari aranta ta furta ta yafe ma yaro Duniya da Lahira.
Basu zauna ba,Dayake duk sun yi Sallar su su Laala suka fito Falo suka gaida kawu ya amsa yana tambayansu makaranta suka amsa da mai Lafiya lau,Isma"il Daya gani acikin su ne ya kalle sa kafin yace"Kai fa baka girma..
Su Saudat din ne kawayen naka yanzu.?
Isma"il yayi Dariya kafin yace"Abba haba ai ana Togeder..!
Gabadaya suka saka Dariya sanin Halinsa mai bakwarci sa"an Adda Sadiya ne shiyasa suke kwamawa.
Cikin Lokaci kadan suka gama Hada kayan su suka shirya Kayan abincin da suka zo dashi Ummu tace a mika Babban gidan su Saifudden Mama Zuwaira tace a saka amota su tafi dashi Gaya da dai amika ma su Iya Dole Ummi ta kyaleta suka Dora komai amota Daman Ummi tazo da Direbanta Daga Abuja ita dasu Laala Ita kuma Adda Sadiya tare da Mijinta suka zo da Saudat da taje yi musu hutu,shi ya bar su nan ya koma kaduna Saboda aikinsa sai ta yanke shawaran Bin motar kawu kawai tunda Mama zuwaira ta su Ummi zata shiga.
Sun shiga Ainihin Babban gidansu Saifudden,inda nan ne Iya ke zaune har da su Baffa Hashimu da basu fita agidan ba har Lokacin Dangin mahaifiyar Majeeda suna faman koke koke da su Ummi suka shiga suna ta sallama sukayi banza dasu Majeeda kuma sai da aka zo aka saka mata Drip aka mata allura haka take ta uban kuka kamar mahaukaciya,Daman Ummi ce dasu Sadiya suka shiga Mama zuwaira Mota ta shige taki fitowa domin batayi niyar shiga ba kada ma taje Ranta ya baci Wani abun ya faru..
Har Shashen Iya suka shiga suka mata Sallama ta amsa Kadahan Kadahan su goggo Atika kuma tana ta Habaici Ummi dai bata tanka su ba har suka fito nan suka hadu da Amira yarinyar diyar Kanin Iya ne da aka aiura ma Yaro da Farko ya saketa har ta sake wani auran ta Haihu da Fara"a suka gaisa da Ummi suna mgana Da Sadiya Dake kawarta ce,in tazo lere suna Haduwa Tunda itama Amiran kusan wajen Iyan tatashi anan lere.
Da kafa sukaje tunda ai gidan ba Nisa taku ne kadan,Suna fitowa suka shisshiga mota bayan sun kulle gidansu Dayake Mallakin su ita da ya"yanta yaro da Sadiya.
Karfe uku da wani abu suka Dauki Hanyar gaya amotocin nasu Biyu tasu Ummi ce agaba sai ta kawu abaya wanda Isma"il ke tukawa suna Tafe yana Faman Dannan waya sai da Kawu ya kwaceta aka samu Lafiya Sadiya nata mai Dariya ya shaka yayi Fam kamar zai fashe.
Saboda kawu ne yasa basu yi gudu sosai ba sai wajen Biyar suka shigo gaya,Motocin su suka yada Zango a Haraban gidan Ya sunusi ginin da ne ammh yaji kwaskwariman zamani.
Yaran suna jin Dirin mota suka fito suna Murnan ga Mama zuwaira ga Ummi ga su Laala Dayake yana da yara Kanana Umma karama Dake Amarya itace kusan haihuwan karshe karshe.
Kafin su isa cikin gidan kayan su sun isa suna shiga matan Ya sunusi guda Biyu Umma karama da Umma Babba suka Tarbesu Cikin Fara"a,Dayake ita Umma Babba jiyan da Ya sunusi zai je Daurin auranta tare sukaje suka Dawo Umma Karama ce bata samu zuwa ba saboda gida da kuma yara.
Su Laala kuma sun Hade da su Suwaiba ya'yan kawu har sun jasu Dakinsu su Ummi kuma suka Baje afalo ana gaisawa da yima juna jajen Abunda ya Faru kawu sunusi Shashensa ya wuce kai Tsaye yayi wanka ya Huta Isma"il kuwa sai Faman rokon Mama zuwaira da Inna iyami yake su saka baki Kawu ya bashi Wayarsa Ummi nayi musu Dariya.
Daganan Ummi Dakin Mama zuwaira ta sauka tayi wanka tayi sallah Sannan sukaci abinci Sadiya kuma Dakin Umma karama Daman take Sauka tana chan yaran kuma suna Tare da Suwaiba,har Dare gidan cike suna ta Farimciki kamar ba abunda ya Faru Dayake kawu ya"yansa sun fi yawa mata mazansa uku ne Datti ne babba sai Mudanssir shi yana cikin kano chan yake aiki da Hukumar Kidaya ta kasa reshen Jahar kano yana chan da matarsa Datti dai dake babba bai yi aure ba Har yanzu yana Azare yana aiki ta Bauchi Dan Sanda ne.
Dayake Yaya sunusi Sana"ar Fatauci Dabobbi yake yi Daga arewa zuwa gudu ko da ya"ya suka girma bai daina kasuwancin ba tun zuwansu gaya Allah ya Hadasa da marigayi Bello wanda shi lak'abinsa mai Rago ne shima Sana"ar gidansu ce Fataucin Dabbobin bazai taba mantawa dashi ba, Domin shine silar arzikinsa ya Rasu tun shekaru goma da suka gabata Sai dai iyalansa suna Zaria,Dayake kafin Rasuwarsa ya bar Gaya ya koma Zaria Saboda Fataucinsa yafi karfi achan sai dai suna zumunci da iyalan nasa yana aika musu da Alheri sannan in wani abu ya tashi yana zuwa shi da matansa suma in wani abu ya tashi na Murna ko Jaje Innar Habibu da shi kanshi Habibin suna zuwa.
*******
Saifudden da ya san Tabbas Mujaheed zai nemesa bai yarda yaje Office ko Gidansa ba Daga gidan gwamnati Restaurant yaje yaci abinci sannan yaje ya kama Daga cikin manyan Hotel din Dake kaduna ya kama Daki yayi kwanciyarsa Daman wayoyinsa suna kashe ne shiyasa hankalinsa kwance domin bai shirya amsa ma kowa Tambaya ba ayanzu.
Washegari ya kunna karamar wayarsa sun yi mgana da Sakataransa Michel ya tabbatamai da Mujaheed yazo nemamsa Har sau biyu bai shigo Office ba,Saifudden yasan haka zata faru shi baya ma kaunar su Fara Haduwa da Mujaheed bai je Lere da Abuja ya wanke kansa ba yasan Halin Mujaheed bazai taba mai uzuri ba.
Shi kuma bashi da Lokacin Rattamai bayanin da zai gane.
Tunda ya kama Daki a Hotel din sai da ya kwana uku bai fita ba komai yake Bukata nan ake kawomai,Waya kuma Tab dinsa kadai yake kunnawa yayi karatu yaga sakonni domin suna Online class yawancin karatunn nasu ma ta Online ne.