Sashe 12
Saifuddeen Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Anty Habiba tace"To eh mana..Cewa yayi gaskiya Mallam haruna bai gani Daidai ba wannan aljani yana tare Dake kila ma auran ki yayi shiyasa baki san mganar aure ko na Saurayi.
Muhibba ta karkace kai tana fadin"Ai ya Dade yana fadin haka..Ni bani da lokacin sa ba aljani ba Allah yasa aljanun duniya ne suka aure ni ba zan Kula wannan kazamin abokim nasa ba.."
Anty Habiba tace"Ai shikenan Allah yayi mana zabin Alheri."
Muhibba ta amsa mata hira suka cigaba da yi sama sama kafin Muhibba ta fara Hamma Anty Habiba tace"ke ji ki kwanta nasan kin gaji gama Siyama ta kara miki gajiya..Bayan La"asar in kin huta sai mu yi aikin daman jiya na shiga kasuwa na siyo komai...
Da toh Muhibba ta amsa mata domin da gasken ta gaji.
Kowa yasan yadda aikin koyarwa ke da sakar da gajiyan gobobi.
Ni da Siyama muka baje sai barci kamar nasha wani abu Daman bana samun barcin sai karshen sati sauran ranakun ban da da Lokaci saboda har alokacin ban Daina zuwa islamiyar yammah ba Sai dai muna ajin manya ne..
********
Saifuddeen tun safe ya shigo Zaria Saboda yana da class da yan Masters karfe goma na safiyar Ranar jumma"a to da wuri ya shigo zarian ya bata awa Uku cikin Abu zaria kafin ya baro Cikin makaranta shi da Exscort dinsa Tim da Bama zuwa Kebetattacen gidansa Dake Gra domin ya huta.
Barci ya kwanta yayi tayi sai bayan La"asar ya tashi yayi sallar la"asar sannan ya zauna yana Duba Tab dinsa Yana amsa sakonni masu muhimmanci Sakon Musa Diractor ya fara Dubawa sama sama ya bashi amsa da cewa ya gani in ya gama Duba Tsarin zasu yi mgana.
Daganan ya Duba jadawalin Aikinsa na satin zai shiga da Sakataransa Michel ya turo masa,sauran sakonnin bai Duba ba sai ya shiga email dinsa ya dan Duba Sakonni kafin ya fita nan ya Dade bai duba karatun da sukayi na wannan watan ba.Saifuddeen zai yi wasa da komai ammh banda abunda ya Shafi ilmi a wannan Lokacin ya zauna yana Duba duk karatun da akayi ya wucesa,Domin Unites State University(Usu) dake San_Diego california.karatunsu na Online ne ranar nan ya wuni ya Duba abunda ya wuce sa har sabon Darasin da sukayi yau sallah kadai ke tadasa,abinci kuma su Bama ya bama kudi suka je Restaurant suka siyomai,yaso ya Dauki kuku sai kuma ya fasa ganin zamansa a zaria na lokaci ne wani Lokacin ma in ya shigo baya kwana yafi zama a kaduna ko Abuja sai su Ummi suyi sati uku basu gansa ba..
Megadi ma Saboda Tsaro da kuma kada ya bar gidan a haka ammh Shekara daya da wani abu daya mallaki wannan gidan bai kwana aciki sau goma ba.
Anguwan ba wanda yasan sa shiyasa shima baisan kowa ba Dayake waje ne na masu kudi kazo nazo ba wanda ya Damu da wani ba kamar sauran anguwannin Takalawa marasa karfi ba..
Bai waye da wajen ba sosai shiyasa ko salla acikin gida yake yin kayansa,Abunda yasa ma zai kwana Gobe yake so yayi sammako ya tafi lere Saboda ya fara wanke kansa wajen su Baffa Hashimu,dagachan zai wuce Abuja wajen Ummi saboda yakasa kwanciyar Hankali yasan tana Fushi mai Tsanani dashi bata kirasa ko sau daya ba.
Sannan sai Addarsa Sadiya ko kowa zai yi fushi da shi ita tana yi mai Uzuri fin sau Saba"in ammh wannan karon sai yaga sabanin haka kenan itama tana Fushi dashi yasan Halin Mujaheed shi zai rika kashe mata gwiwan kiransa yasan Halinsa Sarai.
Sai after Isha"i sannan ya gama duba karatunsa ya kashe Laptop din Ruwan Zafi ya dafa saboda yana so ya sha Tea banda ruwan zafi bai taba Dafa komai agidan ba duk da akwai komai na amfani acikin kitchen din.
A Falo ya Hada Tea din yana da kayan Tea agidan saboda shi ma"abocin shan Tea ne sai ya sha ya wuni bai ci komai ba kuma bai Damu ba.
Yana rike da karamin mug fari yana shan Tea din wayarsa guda Daya da kowa yasan shi da ita tana kunne a gefensa,Tv yake kallo Cikin tashar Mbc2 sosai yake son tashar saboda yana son Finafinan da suke haskawa..
Dayake sai da yayi sallah sannan ya zauna yana shan Tea din Hankalinsa na wajen kallo sanda yaji wayarsa na tashin Sautin daya san yamata a kasalance ya jawota ya Duba sunan ADDATA ya gani yana yawo a saman Sreen din wayar tasa sai yaji wani sanyi acikin ransa da Hanzari ya ijiye Mug din hannusa,saman Center table din Dake falon Lokaci daya yana Daga Kiran.
Cikin yanayin Sanyin Muryansa yace"Addata..Sai yau..?
Sadiya Dake zaune gefen gadonta sanye da kayan barci tace"Hamma..Hamma meyasa kayi haka..?
Saifudden ya Lumshe ido Lokaci daya yana maida kansa bayan kujeran ya Jingina kafin yace"Addata abunda nayi shine mafita fa ba domin na batama kowa rai ba.
Sadiya tace"Haba Hamma kasan irin tashin hankalin da ka jefa mu..?.sanda zaka aikata wannan aikin baka Tuna da wani Hali Ummi zata shiga ba..?
Da Sauri yace"Me ya faru da Ummi Sadiya..?
Ya Kirata sunanta cikin kaushinsa da taso tace bata sani ba sai dai ko a waya yana da kwarjini Cikin Sanyi tace"kaima kasan abunda zai faru..Su Iya sun zo sun ta fadan cewa da saninta ka Saki Majeeda har sai da akayi sa"insa da Goggo Atika da Mama zuwaira fa."
Saifuddeen daman yasan za"ayi hakan yasa bai ji mamaki ba cikin Danne yanayinsa yace"Subhanallah abun har yakai haka..?
Sadiya tace"Sosai fa akayi ta Hayaniya Ummi nata kuka sai da kawu fa yazo Daga Gaya shi da Iyami sannan ya samu ya lallashi su Iya suka tashi akan sai kazo sannan zasu yi zaman sannan da alkawaarin auran ka da Majeeda ba Fashi.
Saifuddeen yace"Meyasa su Iya suke haka ne..?
Da ma sun yi hakuri kamar yadda aurena da Amira ya kare haka itama Tsakanina da Majeeda ya kare har Abada.
Sadiya ta saki baki kafin tace"Ammh Hamma..!"
Ya katseta da Fadin"Kin ga Addata ki bar wannan mganar kawai..na riga na yanke aurena tsakanina da yarinyar nan bana ji kuma zan maidata..
Sadiya ta saki ajiyar rai kafin tace"To ya zakayi da Su iya..?
Saifuddeen yace"Da Sabama D'an adam da sabama Allah wanne ne abun gudu Addata...?
Sadiya tace"Sabama Ubangiji..
Dagachan bangaran Saifudden yace"Good..To ki bar mganar nan ahaka..Da in zauna da majeeda ban sauke Hakokinta na aure ba..Allah ya kamani da laifin haka gwara na Sauwake mata in yaso laifin ne sai na bada Hakuri daga baya ba shikenan ba"
Sadiya tace"Ammh Hamma meyasa kasan hakane ka amsa mganar auran..?
Saifuddeen yayi wani mirmishi kafin yace"Kin sani Sadiya gaddama ba Dabi"ata bace..biyayya tsakanina dasu Baffa ne kan gaba kafin komai shiyasa na amsa musu umarnin auran suka bani basu san zan saki ba,ai nayi abunda suke so nayi auran ba shikenan ba.
Sai Sadiya ta kasa mgana ita fa har mamakin Hamman nasu take yi Saboda indai mganace in ya fara ko waye kai sai kayi shuru da bakinka kaji ka kasa mgana Saboda kwarjini da baiwar iya Sarrafa harshe.
Sadiya taji ajiyar rai kafin tace"Majeedan tana ta kuka fa Hamma.
Mamaki yasa bai yi mgana yara kanana sun iya shegentaka yaushe ma ta san shi ballatana har don ya saketa ta rika kuka..?gwara ma Amira yafi saninta tunda tana wajen iya ne alokacin kuma yana ganinta in yaje garin Majeeda kuma yawanci suna makaranta sanda yake zuwa shi fa kamaninta ma ko Bindiga za"a samai bazai iya nunata ba.
Yana jin sanda Mujaheed ke tambayan Sadiya dawa take mgana..?
Yana Tunanin yanzu ya shigo Dakin.
Yana ji tace mai Hamma ne cikin mamaki ya maimaita"Hamma..?
Sadiya tace"Eh ina gwada layinsa yau sai gashi ya shiga..
Mujaheed daya fito daga wanka yana Daure da Towel ya tabe baki ya isa gaban madubi yana kokarin tsane kansa.
Tabe baki yayi bai yi mgana ba Sadiya tace"Hamma kana jina..?
Murya shake yace"Yes..!
Sai tace"Ga ya Mujaheed ku gaisa..!
Yace mata toh ta mike ta isa ga Mujaheed tana fadin"Sweety Hamma na mgana."
Ko kallonta Mujaheed bai yi ba sai ma ce mata da yayi"Hamman ki dai ko..?
Ni ai ba Hamma na bane ballatana kice min ga Hamma..!
Sadiya sai ta kasa mgana sai tayi sororo da waya ahannunta Mujaheed ya yar dariya kafin yace"Yana da lambata in ya matsu ya kirani.
Saifudden duk yana jinsu mirmishi kawai yayi yana jin Sadiya na mai magiyan ya karba yace bazai karba Saboda ba karamin batamai rai Saif din yayi ba dan wulakanci ai yasan Michel ya fadamai yaje Office dinsa ba adadi ammh bai nemesa ai ko zai Rufe kowa ya Dauka ban dashi a yadda dai suka taso tare tun suna yara.
Saifudden ya katse sadiya da Fadin"Kinga Adda kyalesa kada Allah yasa ya karba din..."
Sadiya ta shagwabe tana fadin"Hamma ka basa hakuru shima yayi Fushi dakai..!
Saif yace"Saboda Uba ne Salahudden da zan bashi Hakuri..?
Sadiya ta juya da sauri tana kallon Mujaheed yadda yayi ne yasa tashan yaji Abunda Hamman nata yace.
Da sauri ta matsa daga baya tana Fadin"Hamma...!
Katseta yayi da Fadin"Gobe zan je lere Daga lere zan wuce Abuja in Ummi ta min Gafara jibi zan dawo kaduna in batamin ba sai Monday.
Sadiya tace"Gasiiya gwara kaje Hamma..Nasan kana zuwa Su iya baki zai mutu.
Mirmishi yayi kafin yace"Ina nihad..?
Tayi barci ne..?
Sadiya tace"Eh tun barcin dazu ne bata tashi ba.
Saifudden yace"Ki shafamin kanta ok..
Sadiya tace"I will insha Allah sai da Safe."
Daganan sukayi sallama dashi Suna gama Wayar Sadiya ta kalli mujaheed dake saka kayan barci kafin tace"Sweety kaji abunda Hamma yace..?
Mujaheed yace"Naji dan iska ki bar ni dashi karya yake ni din ubansa ne muna nan dake zaki ga yazo ban Hakuri.
Sadiya tayi dariya tana fadin"Gobe yace min zai je lere dagachan zai wuce Abuja wajen Ummi.
Mujaheed yace"Saif..Shegen sama kenan kuma fa wlh mganar yarinyar ta mutu kenan har Abada."
Sadiya tace"Haka ma yace min..
Ta fada tana karisawa kusa dashi Hannunsa ta riko tana fadin"Sweety kasan wani abu..?.
Kai ya girgiza mata alamun a"a cikin wani yanayi tace"ina tsoron kada mganar su Laala ta tabbata..
Mujahed yace"Wata mgana ce..?
Muhibba ta karkace kai tana fadin"Ai ya Dade yana fadin haka..Ni bani da lokacin sa ba aljani ba Allah yasa aljanun duniya ne suka aure ni ba zan Kula wannan kazamin abokim nasa ba.."
Anty Habiba tace"Ai shikenan Allah yayi mana zabin Alheri."
Muhibba ta amsa mata hira suka cigaba da yi sama sama kafin Muhibba ta fara Hamma Anty Habiba tace"ke ji ki kwanta nasan kin gaji gama Siyama ta kara miki gajiya..Bayan La"asar in kin huta sai mu yi aikin daman jiya na shiga kasuwa na siyo komai...
Da toh Muhibba ta amsa mata domin da gasken ta gaji.
Kowa yasan yadda aikin koyarwa ke da sakar da gajiyan gobobi.
Ni da Siyama muka baje sai barci kamar nasha wani abu Daman bana samun barcin sai karshen sati sauran ranakun ban da da Lokaci saboda har alokacin ban Daina zuwa islamiyar yammah ba Sai dai muna ajin manya ne..
********
Saifuddeen tun safe ya shigo Zaria Saboda yana da class da yan Masters karfe goma na safiyar Ranar jumma"a to da wuri ya shigo zarian ya bata awa Uku cikin Abu zaria kafin ya baro Cikin makaranta shi da Exscort dinsa Tim da Bama zuwa Kebetattacen gidansa Dake Gra domin ya huta.
Barci ya kwanta yayi tayi sai bayan La"asar ya tashi yayi sallar la"asar sannan ya zauna yana Duba Tab dinsa Yana amsa sakonni masu muhimmanci Sakon Musa Diractor ya fara Dubawa sama sama ya bashi amsa da cewa ya gani in ya gama Duba Tsarin zasu yi mgana.
Daganan ya Duba jadawalin Aikinsa na satin zai shiga da Sakataransa Michel ya turo masa,sauran sakonnin bai Duba ba sai ya shiga email dinsa ya dan Duba Sakonni kafin ya fita nan ya Dade bai duba karatun da sukayi na wannan watan ba.Saifuddeen zai yi wasa da komai ammh banda abunda ya Shafi ilmi a wannan Lokacin ya zauna yana Duba duk karatun da akayi ya wucesa,Domin Unites State University(Usu) dake San_Diego california.karatunsu na Online ne ranar nan ya wuni ya Duba abunda ya wuce sa har sabon Darasin da sukayi yau sallah kadai ke tadasa,abinci kuma su Bama ya bama kudi suka je Restaurant suka siyomai,yaso ya Dauki kuku sai kuma ya fasa ganin zamansa a zaria na lokaci ne wani Lokacin ma in ya shigo baya kwana yafi zama a kaduna ko Abuja sai su Ummi suyi sati uku basu gansa ba..
Megadi ma Saboda Tsaro da kuma kada ya bar gidan a haka ammh Shekara daya da wani abu daya mallaki wannan gidan bai kwana aciki sau goma ba.
Anguwan ba wanda yasan sa shiyasa shima baisan kowa ba Dayake waje ne na masu kudi kazo nazo ba wanda ya Damu da wani ba kamar sauran anguwannin Takalawa marasa karfi ba..
Bai waye da wajen ba sosai shiyasa ko salla acikin gida yake yin kayansa,Abunda yasa ma zai kwana Gobe yake so yayi sammako ya tafi lere Saboda ya fara wanke kansa wajen su Baffa Hashimu,dagachan zai wuce Abuja wajen Ummi saboda yakasa kwanciyar Hankali yasan tana Fushi mai Tsanani dashi bata kirasa ko sau daya ba.
Sannan sai Addarsa Sadiya ko kowa zai yi fushi da shi ita tana yi mai Uzuri fin sau Saba"in ammh wannan karon sai yaga sabanin haka kenan itama tana Fushi dashi yasan Halin Mujaheed shi zai rika kashe mata gwiwan kiransa yasan Halinsa Sarai.
Sai after Isha"i sannan ya gama duba karatunsa ya kashe Laptop din Ruwan Zafi ya dafa saboda yana so ya sha Tea banda ruwan zafi bai taba Dafa komai agidan ba duk da akwai komai na amfani acikin kitchen din.
A Falo ya Hada Tea din yana da kayan Tea agidan saboda shi ma"abocin shan Tea ne sai ya sha ya wuni bai ci komai ba kuma bai Damu ba.
Yana rike da karamin mug fari yana shan Tea din wayarsa guda Daya da kowa yasan shi da ita tana kunne a gefensa,Tv yake kallo Cikin tashar Mbc2 sosai yake son tashar saboda yana son Finafinan da suke haskawa..
Dayake sai da yayi sallah sannan ya zauna yana shan Tea din Hankalinsa na wajen kallo sanda yaji wayarsa na tashin Sautin daya san yamata a kasalance ya jawota ya Duba sunan ADDATA ya gani yana yawo a saman Sreen din wayar tasa sai yaji wani sanyi acikin ransa da Hanzari ya ijiye Mug din hannusa,saman Center table din Dake falon Lokaci daya yana Daga Kiran.
Cikin yanayin Sanyin Muryansa yace"Addata..Sai yau..?
Sadiya Dake zaune gefen gadonta sanye da kayan barci tace"Hamma..Hamma meyasa kayi haka..?
Saifudden ya Lumshe ido Lokaci daya yana maida kansa bayan kujeran ya Jingina kafin yace"Addata abunda nayi shine mafita fa ba domin na batama kowa rai ba.
Sadiya tace"Haba Hamma kasan irin tashin hankalin da ka jefa mu..?.sanda zaka aikata wannan aikin baka Tuna da wani Hali Ummi zata shiga ba..?
Da Sauri yace"Me ya faru da Ummi Sadiya..?
Ya Kirata sunanta cikin kaushinsa da taso tace bata sani ba sai dai ko a waya yana da kwarjini Cikin Sanyi tace"kaima kasan abunda zai faru..Su Iya sun zo sun ta fadan cewa da saninta ka Saki Majeeda har sai da akayi sa"insa da Goggo Atika da Mama zuwaira fa."
Saifuddeen daman yasan za"ayi hakan yasa bai ji mamaki ba cikin Danne yanayinsa yace"Subhanallah abun har yakai haka..?
Sadiya tace"Sosai fa akayi ta Hayaniya Ummi nata kuka sai da kawu fa yazo Daga Gaya shi da Iyami sannan ya samu ya lallashi su Iya suka tashi akan sai kazo sannan zasu yi zaman sannan da alkawaarin auran ka da Majeeda ba Fashi.
Saifuddeen yace"Meyasa su Iya suke haka ne..?
Da ma sun yi hakuri kamar yadda aurena da Amira ya kare haka itama Tsakanina da Majeeda ya kare har Abada.
Sadiya ta saki baki kafin tace"Ammh Hamma..!"
Ya katseta da Fadin"Kin ga Addata ki bar wannan mganar kawai..na riga na yanke aurena tsakanina da yarinyar nan bana ji kuma zan maidata..
Sadiya ta saki ajiyar rai kafin tace"To ya zakayi da Su iya..?
Saifuddeen yace"Da Sabama D'an adam da sabama Allah wanne ne abun gudu Addata...?
Sadiya tace"Sabama Ubangiji..
Dagachan bangaran Saifudden yace"Good..To ki bar mganar nan ahaka..Da in zauna da majeeda ban sauke Hakokinta na aure ba..Allah ya kamani da laifin haka gwara na Sauwake mata in yaso laifin ne sai na bada Hakuri daga baya ba shikenan ba"
Sadiya tace"Ammh Hamma meyasa kasan hakane ka amsa mganar auran..?
Saifuddeen yayi wani mirmishi kafin yace"Kin sani Sadiya gaddama ba Dabi"ata bace..biyayya tsakanina dasu Baffa ne kan gaba kafin komai shiyasa na amsa musu umarnin auran suka bani basu san zan saki ba,ai nayi abunda suke so nayi auran ba shikenan ba.
Sai Sadiya ta kasa mgana ita fa har mamakin Hamman nasu take yi Saboda indai mganace in ya fara ko waye kai sai kayi shuru da bakinka kaji ka kasa mgana Saboda kwarjini da baiwar iya Sarrafa harshe.
Sadiya taji ajiyar rai kafin tace"Majeedan tana ta kuka fa Hamma.
Mamaki yasa bai yi mgana yara kanana sun iya shegentaka yaushe ma ta san shi ballatana har don ya saketa ta rika kuka..?gwara ma Amira yafi saninta tunda tana wajen iya ne alokacin kuma yana ganinta in yaje garin Majeeda kuma yawanci suna makaranta sanda yake zuwa shi fa kamaninta ma ko Bindiga za"a samai bazai iya nunata ba.
Yana jin sanda Mujaheed ke tambayan Sadiya dawa take mgana..?
Yana Tunanin yanzu ya shigo Dakin.
Yana ji tace mai Hamma ne cikin mamaki ya maimaita"Hamma..?
Sadiya tace"Eh ina gwada layinsa yau sai gashi ya shiga..
Mujaheed daya fito daga wanka yana Daure da Towel ya tabe baki ya isa gaban madubi yana kokarin tsane kansa.
Tabe baki yayi bai yi mgana ba Sadiya tace"Hamma kana jina..?
Murya shake yace"Yes..!
Sai tace"Ga ya Mujaheed ku gaisa..!
Yace mata toh ta mike ta isa ga Mujaheed tana fadin"Sweety Hamma na mgana."
Ko kallonta Mujaheed bai yi ba sai ma ce mata da yayi"Hamman ki dai ko..?
Ni ai ba Hamma na bane ballatana kice min ga Hamma..!
Sadiya sai ta kasa mgana sai tayi sororo da waya ahannunta Mujaheed ya yar dariya kafin yace"Yana da lambata in ya matsu ya kirani.
Saifudden duk yana jinsu mirmishi kawai yayi yana jin Sadiya na mai magiyan ya karba yace bazai karba Saboda ba karamin batamai rai Saif din yayi ba dan wulakanci ai yasan Michel ya fadamai yaje Office dinsa ba adadi ammh bai nemesa ai ko zai Rufe kowa ya Dauka ban dashi a yadda dai suka taso tare tun suna yara.
Saifudden ya katse sadiya da Fadin"Kinga Adda kyalesa kada Allah yasa ya karba din..."
Sadiya ta shagwabe tana fadin"Hamma ka basa hakuru shima yayi Fushi dakai..!
Saif yace"Saboda Uba ne Salahudden da zan bashi Hakuri..?
Sadiya ta juya da sauri tana kallon Mujaheed yadda yayi ne yasa tashan yaji Abunda Hamman nata yace.
Da sauri ta matsa daga baya tana Fadin"Hamma...!
Katseta yayi da Fadin"Gobe zan je lere Daga lere zan wuce Abuja in Ummi ta min Gafara jibi zan dawo kaduna in batamin ba sai Monday.
Sadiya tace"Gasiiya gwara kaje Hamma..Nasan kana zuwa Su iya baki zai mutu.
Mirmishi yayi kafin yace"Ina nihad..?
Tayi barci ne..?
Sadiya tace"Eh tun barcin dazu ne bata tashi ba.
Saifudden yace"Ki shafamin kanta ok..
Sadiya tace"I will insha Allah sai da Safe."
Daganan sukayi sallama dashi Suna gama Wayar Sadiya ta kalli mujaheed dake saka kayan barci kafin tace"Sweety kaji abunda Hamma yace..?
Mujaheed yace"Naji dan iska ki bar ni dashi karya yake ni din ubansa ne muna nan dake zaki ga yazo ban Hakuri.
Sadiya tayi dariya tana fadin"Gobe yace min zai je lere dagachan zai wuce Abuja wajen Ummi.
Mujaheed yace"Saif..Shegen sama kenan kuma fa wlh mganar yarinyar ta mutu kenan har Abada."
Sadiya tace"Haka ma yace min..
Ta fada tana karisawa kusa dashi Hannunsa ta riko tana fadin"Sweety kasan wani abu..?.
Kai ya girgiza mata alamun a"a cikin wani yanayi tace"ina tsoron kada mganar su Laala ta tabbata..
Mujahed yace"Wata mgana ce..?