Sashe 27
Saifuddeen Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saifuddeen ya matse wuyan rigar Mujaheed yana fadin"Maimaita abunda ka fada kagani in ban yi kasa kasa dakai ba "
Mujaheed ma ya matse wuyan farar T.Shirt din dake jikin Saifudden yana Fadin"Ance girma ba waya..!"
Bai gama mgana ba Saif ya Dungule Hannu ya tausheshi a gefen fuska shima ko ya Dage ya Dungule hannu ya Nausa mai a kirji Sai Saif ya Duke yana Nishi fadi yake"Kai kai hannunka ya kara zafi Mujaheed..!"
Mujaheed ya kyalkyalce da Dariya yana Fadin"Ka Dauka ada ne da muna BUK.!
Ai yanzu hannuna yafi naka Tauri na samu Tranining din da baka samu ba."
Saifudden ya Dago yana Daga Hannayensa sama alamun Sarranda yana Fadin"Na Tuna nabi Allah na bika Ya mujaheed..
Mujaheed yayi dariya yana Fadin"Dole ka Tuba..!
Tare sukayi Dariya kafin su Rumgume juna Sadiya tace"Ni fa kun ban tsoro na zata Dambe zaku yi.
Suka saki juna Mujaheed ke fadin"Ai baki ga komai ba Lokacin muna Jami"a Tare muke gwada gwanjinmu alokacin Hamman ki ke zane ni ammh banda yanzu.."
Sadiya ta ware ido kafin tace"Wai Fadan gaske..?
Saifuddeen yace"To fa..Kinsan sa bai da kunya ni kuma bana shiri da mara kunya sai muci Dambenmu muyi gaba na kwana hudu mu dawo mu shirya."
Mujaheed ya basa hannu suka tafa yana Fadin"Bari kawai Man har ka Tunamin da Rayuwar Campus..!
Ita Sadiya na zaune ne har suka wuceta suka Zauna Saman Dining da kansu sukayi Sarving din juna suna ci suna Hira jefi jefi ita sai da ta shimfidar da Nihad da tayi barci sannan tazo ta samesu hararan Mujaheed tayi kafin tace"Sweety haka zamu yi..?
Hannu ya Daga yana fadin"Ba ruwana..Taimakon wannan gauron yayan naki nayi da aljannah ta aura"
Me zasu yi in ba Dariya ba Har da Rike Ciki Saifudden har yana kwarewa Sadiya tayi Saurin Zubamai ruwa ta bashi ya sha sai da ya Dawo Daidai yace"Kufa ba azo gidan ku ba..Mugunta bazaku yi ma mutun rowan abinci ba ammh kuma in bai yi wasa ba sai ya dawo mai ta hanci."
Sadiya na Dariya tace"Hamma ban da Sharri..ni da na ke ta rokon ka ka rika zuwa nan kana Dinner in kana garin..!
Saifudden na goge Bakinsa da Tissue yace"Haka kurum Saboda abun kunya gotai gotai dani ina yawon zuwa gidan kanwata..Addata barni kawai na cigaba da lallaba rayuwata.."
Mujaheed na cin abincinsa yace"Zaka iya zuwa bakomai ai kai bakin Bature ne Abun kunya gaba ka basa ba baya ba..!"
Saifuddeen ya take ma Mujaheed kafa shi kuma ya kwace yana Dariya fadi yake"Nan Su Iya suka maka gata ka watsa musu kasa a ido..Allah Sarki Majeeda Ance haka take kuka tana Birgima tana Fadin na shiga uku ya sakeni..!
Yafada yana make Murya Saifudden yayi dariya kamar me Sadiya na Tayasa nan ya basu labarin lekosa da tayi da abunda mahaifiyarta tace Sadiya tace"Allah sarki ai majeeda tayi kuka kamar ranta zai fita..Daman sai iyayi take ta fi sauran dacen miji.
Mujaheed yace"Ke kuwa kaf Lere ai ba kamarsa ga gayu ga ilimi ga Turanci ga kyau ga kudi ga gwamnati..ai Sune gwamnati..!"
Saifuddeen ya mike yana Fadin"Na yafe maka abunda kamin ba laifinka bane ni na kawo kaina."
Walet dinsa ya ciro a aljihun bakin wandon dake jikinsa ya zaro yan Dari Biyar Sabbi bai san ko nawa bane ya Ijiye musu nan saman dining din ya Juya yana Fadin"Addata sai mun yi waya..
Ta mike tana fadin"Hamma da wuri haka..?
Bai juyo ba yace"Nagaji ne ina so naje na kwanta ne.
Sadiya tace"To basai ka kwana anan ba.."
Da Sauri mujahaeed yace"Ai bamu da wajensa anan gidan salon matarsa Aljana tazo masa cikin Dare mu shiga uku kinsan ance basu san mutane.."
Sadiya Hararansa tayi shi kuma yana Dariya Saifuddeen Tsaki yaja ya zura Takalminsa ya fice wayoyinsa duk agida ya barsu Mujaheed ne ya mike yana goge bakinsa ya bi bayansa yana Kwala masa kira da mijin Aljana.
A haraba ya gansa jikin motarsa Tim na wajen ya kame bai ko motsi bama kuma na cikin mota.
Hannu ya basa sukayi musabaha lokaci daya yana Fadin"Zan shigo Office dinka ina so muyi mgana...
Saifuddeen yace"Satin nan ba zan zauna a office ba ina da Sheldule sai dai in na samu Lokaci zan kiraka kazo gidana..!"
Mujaheed ya gyada kai nan sukayi sallama Tim ya budemai bayan mota ya shiga shima ya zagaya ya shiga gidan gaba mujaheed na Tsaye suka Fice Daga gidan har ya koma cikin gida yana kara nazarin wani abu shi fa ya fara wani Tunani
ba rami me zai kawo mganar rami..?
Sai Washegari ya samu kiran Kawu suka gaisa yana sunne kai kawu daman ba bakon zafi bane fada kawai yayi mai da Nasiha kafin suyi sallama Mama zuwaira ya kira ita kam Masifa tayi mai kan yadda ya aikata laifi ya bar Ummi aciki shi dai nasa ayi hakuri kafin su rabu sai da tace yazo Gaya tana nemansa aransa ai yasan kwanan zencen abunda su Iya suka Ummi ne zata sauke akansa Mama Zuwaira aikowa ya santa tana da Zafi gata bata Daukan raini.
*******
*Zaria..*
Muhibba bata yarda ta koma gida ba sai da Sani ya koma makaranta Inna tayi Bikon Tayi bikon Ammh Muhibba tace bazata dawo ba sai Sani ya tafi kuma hakan din ne ta faru sai ranar asabar ta koma Dogarawa shima sai da Ya Habibu ya kira ya lallasheta tana hawaye ta Fadamai cin mutumcin da Sani yayi mata shi kuma yace zai kirasa ya saba mata sannan ta amince ta Dawo su Siyama nata kewa Har ita kanta Ya Habiban da ta rakota suka dawo tare.
Inna na Tsakar gida ita da Anty Zeenatu suna Hira,Anty zeenatu na surfan wake a turmi Inna kuma na gefe tana tsince mata wadanda suka zube kasa wajen surfen sukaji Sallamar Anty Habiba da Muhibba sun shigo Inna ta Saki Mirmishin jin Dadi Tana Fadin"Maraba da Auta..Auta yan Hijara. !
Anty Zeenatu na Dariya tace"Inna sai dai Auta yar daka barkonu..!"
Tafada Tana Dariya Anty Habiba ta kariso Tana fadin"Zeenatu har da ke ko..?
Ba ruwana ke da Auta..Inna ni ba amin maraba rako Autarki fa nayi."
Inna ta mike tana Dariya tace"To Habiba ga Auta ina zan lura Dake.
Muhibba kuma rai ta bata zata shige Dakinta Inna tace"Auta ba mgana..?
Muhibba tace"Inna ba wata Auta..Nan kika samu Sani kika manta dani
Inna ta karisa ta riko Muhibba tana Fadin"Waye kuma wani sani..!ai sai in baki wani zai iya karban wannan kambu..Kece Autata kuma sani bai isa ya sauya miki matsayi ba. !"
Muhibba tace"Inna ammh baki mai Fada in yana min rashin mutumci"
Ta karishe fada cikin shagwaba Inna tace"Barni dashi in ya dawo sai ya raina kansa.
Anty Habiba da Anty Zeenatu na musu Dariya Muhibba ta rumgume Inna tana fadin"Yauwa Innata..Tafi ta kowa sona..!
Inna kice mai ya rabani da abokinsa bana son sa ba"a dole."
Inna tace"Shikenan kuwa tunda ba"a so Dole..
Anty zeenatu tace"Auta ba gaisuwa .?
Muhibba tace"Kema ai kin yimin laifi..?
Ko biko na baki yi ba..?
Anty Zeenatu tace"Ayi hakuri Auta mun Tuba.!
Dariya tayi kafin ta gaisheta ta amsa Cikin Sakewa Inna ta daukan ma Muhibba jaka har Dakin ta fadi take"Kinga yadda na gyara miki Daki ko..?
Muhibba tace"Nagode Inna Allah ya baki Aljannah..
Inna tace"Ameen ya Allah Auta kema Allah ya baki miji nagari..
Ta amsa kasa kasa nan Inna ta Zauna suna ta Hira da Muhibba,Sai da Anty Habiba ta gaji ta shigo Dakin tana Fadin"Inna kina samun Autarki sai ni kuma kika wareni.."
Inna ta yafitota tana Fadin"Zo ayi dake Habiba kici albarkacin auta..!
Ta zauna tana Dariya Inna ta kara Fadin"Badai zeenatu kadai kika bari a waje ba..?
Anty Habiba tace"A"a tare muka wanke waken har ta bama yaron nan mai mata aike aike yakai mata nika ta shiga shashenta ne nima na shigo nan.."
Inna tace"ai kin kyauta..Zeenatu ai yarinyar kirkice Habibu ya gama yin dace.
Habiba tace"Kema Inna kin yi dacen samun Suruka.
Inna tace"kuma hakane to Allah ya Datar damu.
Daganan suka cigaba da hirarsu bayan an dawo da nikan Suka fita Taya Zeenatu Kulli har da Inna yau a shashen Inna zatayi girkin a icce ta Dora babban Tukunya saboda Baki sannan Anty Habiba tace su siyama ma Daga Hadda nan tace su huto.
Suna yi suna Hira gwanin sha"awa,suna gama wa sukayi alwalan sallar azahar domin an fara Hira Muhibba dai daganan ta kwanta barci Anty Habiba kuma na Dakin Inna suna Hira.
Ranar gidan ta Wuni har Dare ga su Siyama sun zo sun hade dasu Bello suna ta wasa Khalipa dai su yan makaranta ne yana zaune gefe yana Duba Littafinsa Waleed kam sai yamma ya dawo an shiga gari kwallo..
Har Ya habibu ya dawo daga kasuwa basu tafi ba nan aka hade dakin Inna ana ta Hira,acikin Hiran ne Inna ta kallesu shi da Habiba tana Fadin"Habibu kuna waya da Babanku Sunusi na gaya kuwa.?
Ya Habibu yace"Wlh inna mun kwana biyu bamu gaisa ba.
Habiba kuma tace"Inna ni kinsan Tunda aka sacemin waya na rasa lambarsa.."
Inna tace"Baku da zumunci kada ku manta abokin mahaifinku ne sannan mai kima awajensa mutum mai zumunci shi da iyalansa Wlh har kuka kawo girma hatsin Sunusi na isomana Dazu ya kirani muka gaisa yana Tambayana lafiyan ku.
Ya Habibu yace"ZAMU gyara Insha Allahu Inna."
Inna ta kada kai kafin tace"ALLAH yasa ku dai samu Lokaci kuje ku gaishesa ko wanchan zuwan namu ai bamu samu zuwa gidansa ba kuma nasan sai yaji mun zo garin."
Ya Habibu yace"Gaskiya ne Inna zamu gyara..Sani sun kusa fara Exam in suka gama yazo gida sai mu hadu mu tafi Dukkammu har da Muhibba da Zeenatu da yara insha Allahu.
Mujaheed ma ya matse wuyan farar T.Shirt din dake jikin Saifudden yana Fadin"Ance girma ba waya..!"
Bai gama mgana ba Saif ya Dungule Hannu ya tausheshi a gefen fuska shima ko ya Dage ya Dungule hannu ya Nausa mai a kirji Sai Saif ya Duke yana Nishi fadi yake"Kai kai hannunka ya kara zafi Mujaheed..!"
Mujaheed ya kyalkyalce da Dariya yana Fadin"Ka Dauka ada ne da muna BUK.!
Ai yanzu hannuna yafi naka Tauri na samu Tranining din da baka samu ba."
Saifudden ya Dago yana Daga Hannayensa sama alamun Sarranda yana Fadin"Na Tuna nabi Allah na bika Ya mujaheed..
Mujaheed yayi dariya yana Fadin"Dole ka Tuba..!
Tare sukayi Dariya kafin su Rumgume juna Sadiya tace"Ni fa kun ban tsoro na zata Dambe zaku yi.
Suka saki juna Mujaheed ke fadin"Ai baki ga komai ba Lokacin muna Jami"a Tare muke gwada gwanjinmu alokacin Hamman ki ke zane ni ammh banda yanzu.."
Sadiya ta ware ido kafin tace"Wai Fadan gaske..?
Saifuddeen yace"To fa..Kinsan sa bai da kunya ni kuma bana shiri da mara kunya sai muci Dambenmu muyi gaba na kwana hudu mu dawo mu shirya."
Mujaheed ya basa hannu suka tafa yana Fadin"Bari kawai Man har ka Tunamin da Rayuwar Campus..!
Ita Sadiya na zaune ne har suka wuceta suka Zauna Saman Dining da kansu sukayi Sarving din juna suna ci suna Hira jefi jefi ita sai da ta shimfidar da Nihad da tayi barci sannan tazo ta samesu hararan Mujaheed tayi kafin tace"Sweety haka zamu yi..?
Hannu ya Daga yana fadin"Ba ruwana..Taimakon wannan gauron yayan naki nayi da aljannah ta aura"
Me zasu yi in ba Dariya ba Har da Rike Ciki Saifudden har yana kwarewa Sadiya tayi Saurin Zubamai ruwa ta bashi ya sha sai da ya Dawo Daidai yace"Kufa ba azo gidan ku ba..Mugunta bazaku yi ma mutun rowan abinci ba ammh kuma in bai yi wasa ba sai ya dawo mai ta hanci."
Sadiya na Dariya tace"Hamma ban da Sharri..ni da na ke ta rokon ka ka rika zuwa nan kana Dinner in kana garin..!
Saifudden na goge Bakinsa da Tissue yace"Haka kurum Saboda abun kunya gotai gotai dani ina yawon zuwa gidan kanwata..Addata barni kawai na cigaba da lallaba rayuwata.."
Mujaheed na cin abincinsa yace"Zaka iya zuwa bakomai ai kai bakin Bature ne Abun kunya gaba ka basa ba baya ba..!"
Saifuddeen ya take ma Mujaheed kafa shi kuma ya kwace yana Dariya fadi yake"Nan Su Iya suka maka gata ka watsa musu kasa a ido..Allah Sarki Majeeda Ance haka take kuka tana Birgima tana Fadin na shiga uku ya sakeni..!
Yafada yana make Murya Saifudden yayi dariya kamar me Sadiya na Tayasa nan ya basu labarin lekosa da tayi da abunda mahaifiyarta tace Sadiya tace"Allah sarki ai majeeda tayi kuka kamar ranta zai fita..Daman sai iyayi take ta fi sauran dacen miji.
Mujaheed yace"Ke kuwa kaf Lere ai ba kamarsa ga gayu ga ilimi ga Turanci ga kyau ga kudi ga gwamnati..ai Sune gwamnati..!"
Saifuddeen ya mike yana Fadin"Na yafe maka abunda kamin ba laifinka bane ni na kawo kaina."
Walet dinsa ya ciro a aljihun bakin wandon dake jikinsa ya zaro yan Dari Biyar Sabbi bai san ko nawa bane ya Ijiye musu nan saman dining din ya Juya yana Fadin"Addata sai mun yi waya..
Ta mike tana fadin"Hamma da wuri haka..?
Bai juyo ba yace"Nagaji ne ina so naje na kwanta ne.
Sadiya tace"To basai ka kwana anan ba.."
Da Sauri mujahaeed yace"Ai bamu da wajensa anan gidan salon matarsa Aljana tazo masa cikin Dare mu shiga uku kinsan ance basu san mutane.."
Sadiya Hararansa tayi shi kuma yana Dariya Saifuddeen Tsaki yaja ya zura Takalminsa ya fice wayoyinsa duk agida ya barsu Mujaheed ne ya mike yana goge bakinsa ya bi bayansa yana Kwala masa kira da mijin Aljana.
A haraba ya gansa jikin motarsa Tim na wajen ya kame bai ko motsi bama kuma na cikin mota.
Hannu ya basa sukayi musabaha lokaci daya yana Fadin"Zan shigo Office dinka ina so muyi mgana...
Saifuddeen yace"Satin nan ba zan zauna a office ba ina da Sheldule sai dai in na samu Lokaci zan kiraka kazo gidana..!"
Mujaheed ya gyada kai nan sukayi sallama Tim ya budemai bayan mota ya shiga shima ya zagaya ya shiga gidan gaba mujaheed na Tsaye suka Fice Daga gidan har ya koma cikin gida yana kara nazarin wani abu shi fa ya fara wani Tunani
ba rami me zai kawo mganar rami..?
Sai Washegari ya samu kiran Kawu suka gaisa yana sunne kai kawu daman ba bakon zafi bane fada kawai yayi mai da Nasiha kafin suyi sallama Mama zuwaira ya kira ita kam Masifa tayi mai kan yadda ya aikata laifi ya bar Ummi aciki shi dai nasa ayi hakuri kafin su rabu sai da tace yazo Gaya tana nemansa aransa ai yasan kwanan zencen abunda su Iya suka Ummi ne zata sauke akansa Mama Zuwaira aikowa ya santa tana da Zafi gata bata Daukan raini.
*******
*Zaria..*
Muhibba bata yarda ta koma gida ba sai da Sani ya koma makaranta Inna tayi Bikon Tayi bikon Ammh Muhibba tace bazata dawo ba sai Sani ya tafi kuma hakan din ne ta faru sai ranar asabar ta koma Dogarawa shima sai da Ya Habibu ya kira ya lallasheta tana hawaye ta Fadamai cin mutumcin da Sani yayi mata shi kuma yace zai kirasa ya saba mata sannan ta amince ta Dawo su Siyama nata kewa Har ita kanta Ya Habiban da ta rakota suka dawo tare.
Inna na Tsakar gida ita da Anty Zeenatu suna Hira,Anty zeenatu na surfan wake a turmi Inna kuma na gefe tana tsince mata wadanda suka zube kasa wajen surfen sukaji Sallamar Anty Habiba da Muhibba sun shigo Inna ta Saki Mirmishin jin Dadi Tana Fadin"Maraba da Auta..Auta yan Hijara. !
Anty Zeenatu na Dariya tace"Inna sai dai Auta yar daka barkonu..!"
Tafada Tana Dariya Anty Habiba ta kariso Tana fadin"Zeenatu har da ke ko..?
Ba ruwana ke da Auta..Inna ni ba amin maraba rako Autarki fa nayi."
Inna ta mike tana Dariya tace"To Habiba ga Auta ina zan lura Dake.
Muhibba kuma rai ta bata zata shige Dakinta Inna tace"Auta ba mgana..?
Muhibba tace"Inna ba wata Auta..Nan kika samu Sani kika manta dani
Inna ta karisa ta riko Muhibba tana Fadin"Waye kuma wani sani..!ai sai in baki wani zai iya karban wannan kambu..Kece Autata kuma sani bai isa ya sauya miki matsayi ba. !"
Muhibba tace"Inna ammh baki mai Fada in yana min rashin mutumci"
Ta karishe fada cikin shagwaba Inna tace"Barni dashi in ya dawo sai ya raina kansa.
Anty Habiba da Anty Zeenatu na musu Dariya Muhibba ta rumgume Inna tana fadin"Yauwa Innata..Tafi ta kowa sona..!
Inna kice mai ya rabani da abokinsa bana son sa ba"a dole."
Inna tace"Shikenan kuwa tunda ba"a so Dole..
Anty zeenatu tace"Auta ba gaisuwa .?
Muhibba tace"Kema ai kin yimin laifi..?
Ko biko na baki yi ba..?
Anty Zeenatu tace"Ayi hakuri Auta mun Tuba.!
Dariya tayi kafin ta gaisheta ta amsa Cikin Sakewa Inna ta daukan ma Muhibba jaka har Dakin ta fadi take"Kinga yadda na gyara miki Daki ko..?
Muhibba tace"Nagode Inna Allah ya baki Aljannah..
Inna tace"Ameen ya Allah Auta kema Allah ya baki miji nagari..
Ta amsa kasa kasa nan Inna ta Zauna suna ta Hira da Muhibba,Sai da Anty Habiba ta gaji ta shigo Dakin tana Fadin"Inna kina samun Autarki sai ni kuma kika wareni.."
Inna ta yafitota tana Fadin"Zo ayi dake Habiba kici albarkacin auta..!
Ta zauna tana Dariya Inna ta kara Fadin"Badai zeenatu kadai kika bari a waje ba..?
Anty Habiba tace"A"a tare muka wanke waken har ta bama yaron nan mai mata aike aike yakai mata nika ta shiga shashenta ne nima na shigo nan.."
Inna tace"ai kin kyauta..Zeenatu ai yarinyar kirkice Habibu ya gama yin dace.
Habiba tace"Kema Inna kin yi dacen samun Suruka.
Inna tace"kuma hakane to Allah ya Datar damu.
Daganan suka cigaba da hirarsu bayan an dawo da nikan Suka fita Taya Zeenatu Kulli har da Inna yau a shashen Inna zatayi girkin a icce ta Dora babban Tukunya saboda Baki sannan Anty Habiba tace su siyama ma Daga Hadda nan tace su huto.
Suna yi suna Hira gwanin sha"awa,suna gama wa sukayi alwalan sallar azahar domin an fara Hira Muhibba dai daganan ta kwanta barci Anty Habiba kuma na Dakin Inna suna Hira.
Ranar gidan ta Wuni har Dare ga su Siyama sun zo sun hade dasu Bello suna ta wasa Khalipa dai su yan makaranta ne yana zaune gefe yana Duba Littafinsa Waleed kam sai yamma ya dawo an shiga gari kwallo..
Har Ya habibu ya dawo daga kasuwa basu tafi ba nan aka hade dakin Inna ana ta Hira,acikin Hiran ne Inna ta kallesu shi da Habiba tana Fadin"Habibu kuna waya da Babanku Sunusi na gaya kuwa.?
Ya Habibu yace"Wlh inna mun kwana biyu bamu gaisa ba.
Habiba kuma tace"Inna ni kinsan Tunda aka sacemin waya na rasa lambarsa.."
Inna tace"Baku da zumunci kada ku manta abokin mahaifinku ne sannan mai kima awajensa mutum mai zumunci shi da iyalansa Wlh har kuka kawo girma hatsin Sunusi na isomana Dazu ya kirani muka gaisa yana Tambayana lafiyan ku.
Ya Habibu yace"ZAMU gyara Insha Allahu Inna."
Inna ta kada kai kafin tace"ALLAH yasa ku dai samu Lokaci kuje ku gaishesa ko wanchan zuwan namu ai bamu samu zuwa gidansa ba kuma nasan sai yaji mun zo garin."
Ya Habibu yace"Gaskiya ne Inna zamu gyara..Sani sun kusa fara Exam in suka gama yazo gida sai mu hadu mu tafi Dukkammu har da Muhibba da Zeenatu da yara insha Allahu.