Sashe 30
Saifuddeen Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A ranar Uncle Hafiz ya Tayata suka Samo Topic between water da Fire wanne ne yafi amfani Support d motion za"ayi kowani bangare zai Dauki nashi,Duk aranar kuma suka Fitar da sunanayen Daliban da zasu yi Debete din,har da khalipa ta zaba sanin shima yana da kokari yan Jss zasu buga da SS Ne sannan sun fitar da na primary section mai Take Between A doctor and a Teacher wanne yafi muhimmanci Primary 4_5 Zasu kara da yan primary 6 masu Fita Sun zabi jajirttatun da suka san zasu yi abunda sukace Ranar Monday da suka zo makaranta suka kira duka Daliban da suka zaba suka basu Topic sannan kowani bangare ya Dauki Nashi Uncle Hafiz kuma yace duka bangororin zai rubutu musu Motion dinsa nasu kawai su haddace sannan su iya yanayin Debete din.
Sai taji Dadi sosai itama batayi kasa a gwiwa ba ta fara taimakamai wajen Drama dinsa tare suka rubuta Drama din kan muhimmanci karatu ga ya"ya mata,shima an zabi daliban da zasu iya Drama din an basu a rubuce suje gida su karanta kafin afara nuna musu shi pratical yadda zasu fi ganewa Daga baya suma zasu yi nasu Rizahal din agani kafin Ranar.
Yadda Muhibba da Uncle Hafiz ke koma tare yafi kona ma Anty Khadija rai daman ya lafiyan kura..!ta tsani Muhibba kuma bazata taba kaunarta ba Sannan ai ita kanta Muhibban ta san Khadijan na son Hafiz tunda Har Sakon data turamai ta chart ya nuna mata itace dai bata bashi daman ya rika kawo mata mganar Khadijan ba ba ruwanta,Tasan tana jin haushin ganinsu tare bata da yarda zatayi ne,Sannan ita kanta Muhibba tasan koda Hafiz bai furta mata aikinsa da iyayin sa sun Nuna sonta yake ammh kuma ya kasa Fadamata ita kuma sai ta nuna mai bata gane ba tana dai ganin girmansa saboda Uncle Hafiz nada mutumci Saboda chan wata banza bazata Datse zumuncin dake Tsakaninsu ba in suka gansu tare su dinga Haibaici kenan har Hafiz din sai ya koma yana bata Hakuri yana fadin"Kiyi hakuri Muhibba..Kada ki tankasu..Khadija mahaukaciya ce ita kuma Anty Usaina bansan meke damunta ba ta girma tana Abun yara."
Muhibba bata mgana sai dai tayi Dariya Wai wanda kake so yana ce maka Mahaukaciya ina kima..?sau tari wasu matan basu ganewa wajen kokarin nuna a soki sai ki zubar da darajanki ta ya mace kamar yadda Khadija ta watsar da nata a wajen Hafiz.
******
*Kaduna..*
Yau yana gida bai je ko Office ba, da yammah ne dai ya shiga Ministry of Education,bai koma gida ba ahanya mangariba ta sameshi ya Umarci su Bama su tsaya yayi sallah tukunnah A wani masallaci dake anguwan Dosa sai da akayi isha"i dashi sannan ya fito suka tafi suna Hanya ya samu kiran Mujaheed kan in yana gida zai shigo suyi mganar daya fadamai yace yana Kan Hanya yanzu zai karisa Mujaheed yace to shikenan shima yanzu zai fito daga gida.
Kusan kamar tare suka iso domin atare suka shiga ,sukayi parking waje Daya Tim ne ya Budema ogansa Murfin Mota ya fito yana sanye cikin Manyan kaya yadi mai ruwan kasa shara shara domin har Farar vest dinsa ana gani kafarsa sanye Cikin Bakin Takalmi mai Rufi kansa ba hula Wayoyinsa Tim ya kwasomai yana tsaye a gefensa yana Jiran Mujaheed ya kariso wanda ke Dauke da wani katon Abu anyi Raffing dinsa sai kwando cike da Kololin abinci Tun kafin ya kariso Saifuddeen ke kallonsa yana mirmishi Cikin wani yanayi yace"Samun Adda as my Sister is a blessing a big blessing Allah nagode maka da kayi ni dan gata Addata.."
Mujaheed ya zabga masa harara yana Fadin"Kace is a blessing mana kasa matata tun safe bata zauna ba duk wannan uban aikin data sha ba Lada zata samu ba."
Saifudeen na karban kwadon Hannunsa yace"Karya kake yi..Ladan da zata samu sai yafi wanda zata samu in kai tayi mawa."
Sun jera suna tafiya zuwa Cikin gidan Tim na bin bayansu Dauke da wayoyin Saifudeeen,Mujaheed yace"Kace Allah na tuba domin kayi babban Zunubi.
Saifuddeen yayi mirmishi bai ce komai har suka shiga Falon gidan Kan karamin Center table din dake falon suka sauke kayan hannunsu Sannan suka samu kujera mai zaman mutum Biyu suka zauna Sai alokacin Saifudeen ya yi ma Tim mgana da Hannu ya iso gefensa ya sauke masa wayoyinsa saman Karamar kujeran dake gefensu,sannan ya juya ya fice.
Saifudden bai ko Jira Mujaheed ba ya fara Bude Cooler din Farko Ferfesun Nama ne yaji kamshin sai da ya Lumshe ido kafin yace"Allah ya baki Aljannah Addata.
Mujaheed ya amsa mai da Ameen sauran Cooler din kuma Tuwon shinkafa ne da miyar Gyada taji Kifi da Naman rago sai kanshin manshanu miyar ta alaiyahu ne,Saifuddeen yace"Addata tafi kowa sanin zabina bayan Uwata.."
Mujaheed yace"kuma bai hana in rashin mutimcinka ya tashi baka Ciresu aciki ba"
Yana jinsa bai basa amsa ba ya fara kokarin Bude wanda mujaheed ya Dauko yana fadin"Miye wannan kuma..?
Mujaheed yace"To ka bude mana bakauyen Lere.
Hararansa yayi kafin ya Yaye foul paper sai ga Cake da Donut da Cokiess mai yawa aciki da wata karamar Takarda ya Dauko ya duba Rubutun
Sadiya ne layi daya.
"Hamma na saboda na sanka da shan Tea.."
Haka kawai ta Rubuta farinciki ya kamasa ya murmusa fararan Hakoransa suka bayyana awaje a Fili ya Furta"Gaskiya da yanzu ne Man bazan baka auran Addata wai ai matar manya ce in ba gwamna ba ai sai sanata."
Mujaheed na Duba wayarsa yayi karamin Tsaki kafin yace"Yanzu ma baka makara ba sai ka raba auran ka aura mata gwamna tunda kune gwamnatin.
Saifuddeen ya fashe da Dariya Saboda ya kular da Mujaheed aiko ya kuli bai ma samu zarafin mgana ba Saifudeen yace"Kasan kuwa tsab in nace mishi ga Addata bazai ki karba ba Gwamna na Respecting di..!
Bai gama mgana ba Mujaheed ya sakarmai naushi a gadon baya Saifudden yayi kasake yana jin zafin Naushi mujaheed ya kallesa yana Huci kafin yace"Wlh in kara Danganta matata da wani kato sai na maka naushin da sai hakoranka na gaba sun watse..!
Saifudeen ya ware ido yana kallonsa ganin yadda yake Huci yasan ya harzuka kishi ya motsa kafadansa ya Dafa kafin yace"Cool down Man..!
Sauke Hannunsa yayi kamar ya doramai kashi yace"An ki ayi cool down din..!
Saifuddeen bai kara mgana ba ya kyalesa,ya tashi Dauke da Cake dinsa ya shige kitchen dinsa ya saka cikin karamin Fridge din dake kitchen din sannan ya Dawo kasa ya zauna ya Jawo kwando abincinsa ya Fara zubawa ko kara kallon mujaheed bai yi ba shima bai ta kansa ba sai faman sakin Huci yake yi,Wayarsa ce tayi kara Shi mujaheed din har ta katse bai Dauka ba sai da aka kara kira sannan ya Daga a fusace yana fadin"Menene wai..?
Sadiya Dagachan bangaran cikin mamaki tace"Sweety me ya faru..?
Baka samun Hamman bane..?
Cikin Tsawa yace"Bansani kada ki kara kirana.."
Daga haka ya katse wayar yana Huci,Saifudeen na jinsa bai Tanka ba mujaheed da kishi,shi nan kishi ne kan Sadiya kamar dariya zata tsinke masa,sai dai baiyi dariyan ba, ya kanne ya fara cin abincinsa hankalinsa kwance yaci da yawa saboda daman cikinsa akwai yunwa.
Yana gamawa ya kwashe Filet din yakai Kitchen da sauran abinci ya sanya afridge saboda kada ya Lalace..
Ya wanke hannunsa sannan ya Dawo Falon wannan karon sai ya sauya wajen zama ya samu kujera mai zaman mutum daya ya zauna ya Dauki Romot din dake wajen ya kunna Tv din yayi kamar bai san da zaman mujaheed a wajen ba yana jiran ya huce tukunnah
Shudewar mintina Ashirin Sannan Mujaheed ya saki karamin Tsaki kafin yace"Ammh kasan mgana nazo muyi ko..?
Saifudeeen yace"Eh ai ina ta jiranka tun dazu ka gama cikar da batsewar taka.
Sai muyi mganar"
Mujaheeed yace"Zaka sani ne ka guji Ranar da zamu hada kashi dakai."
Saifuddeen yace"Bakomai ko ka dakeni bazan rama ba Naci girman kasan ba Kima aciki suruki ya daki surikinsa."
Mujaheed yace"Suruki nabi surukin da gudu namai sintir ba wando.
Saifudeeen ya zaro ido kafin yace"Ni kake nufin kayi ma sintir din.."
Mujaheed yace"Tabbas..!
Saifudeen yace"Allah ya shiryaka Mujaheed"
Ya amsa mai da Ameen Sannan sukayi Shuru na wani Lokaci kafin Mujaheed ya gyara zama yana Fadin"Daman nace mu zo nan ne saboda mganar tana da muhimmanci.."
Saifudeen dai bai ce komai ba Mujaheed ya cigaba da Fadin"Akan matsalan ka ne Saifudeeen tun ranar da kayi mganar su iya da Hashashensu akanka na fara Hango hakan anya kana ganin mganarsu ba kamshin gaskiya..?
Saifudeen bai kallesa ba hankalinsa na wajen Tv yana kallon Mbc3 suna Cartoon kamar wani yaro Mujaheed ya gaji da jiran mganarsa sai ya kara Bude murya yace"Ai kana jina ko..?
Saifuddeen ya kallesa kafin yace"Najika ina auna mganganunka ne da kuma amsan da zan baka.
Mujaheed ya tamke fuska kafin yace"Ok.!
Saifudeen ya dora kafa daya kan Daya kafin yace"Kana nufin kaima ka yarda da mganar cewa Aljana ta aure ni..?
Mujaheed yace"Ye of course in ba Aljanna ba ta yaya ka isa aure ga kudi ga kyau ga gwamnati ga asali ga Nasaba..Ko dai Aljana din ko kuma baka da lafiya wannan kuma bazan ce ba tunda ai banace mata basa burgeka ba ballatana na dora zargina anan.."
Saifudeen yayi shuru bai ce komai ba Mujaheed ya cigaba da fadin"Ka fadamin mtsalanka ni dan"uwanka ne kuma Amininka da baka da kamarsa ka sanar dani in kana da wani Laluran ne..?meke damunka..?
Kana Mafarki ne ko jin wasu abubuwan da ba halinka bane..?
Saifudeeen yayi kamar bai ji ba gabansa na fadi na irin yadda Mujaheed ke neman gano abunda ya Dade da boyewa,wannan sirrinsa ne baya fatan wani yaji koda Ummi ce kuwa.
Sai taji Dadi sosai itama batayi kasa a gwiwa ba ta fara taimakamai wajen Drama dinsa tare suka rubuta Drama din kan muhimmanci karatu ga ya"ya mata,shima an zabi daliban da zasu iya Drama din an basu a rubuce suje gida su karanta kafin afara nuna musu shi pratical yadda zasu fi ganewa Daga baya suma zasu yi nasu Rizahal din agani kafin Ranar.
Yadda Muhibba da Uncle Hafiz ke koma tare yafi kona ma Anty Khadija rai daman ya lafiyan kura..!ta tsani Muhibba kuma bazata taba kaunarta ba Sannan ai ita kanta Muhibban ta san Khadijan na son Hafiz tunda Har Sakon data turamai ta chart ya nuna mata itace dai bata bashi daman ya rika kawo mata mganar Khadijan ba ba ruwanta,Tasan tana jin haushin ganinsu tare bata da yarda zatayi ne,Sannan ita kanta Muhibba tasan koda Hafiz bai furta mata aikinsa da iyayin sa sun Nuna sonta yake ammh kuma ya kasa Fadamata ita kuma sai ta nuna mai bata gane ba tana dai ganin girmansa saboda Uncle Hafiz nada mutumci Saboda chan wata banza bazata Datse zumuncin dake Tsakaninsu ba in suka gansu tare su dinga Haibaici kenan har Hafiz din sai ya koma yana bata Hakuri yana fadin"Kiyi hakuri Muhibba..Kada ki tankasu..Khadija mahaukaciya ce ita kuma Anty Usaina bansan meke damunta ba ta girma tana Abun yara."
Muhibba bata mgana sai dai tayi Dariya Wai wanda kake so yana ce maka Mahaukaciya ina kima..?sau tari wasu matan basu ganewa wajen kokarin nuna a soki sai ki zubar da darajanki ta ya mace kamar yadda Khadija ta watsar da nata a wajen Hafiz.
******
*Kaduna..*
Yau yana gida bai je ko Office ba, da yammah ne dai ya shiga Ministry of Education,bai koma gida ba ahanya mangariba ta sameshi ya Umarci su Bama su tsaya yayi sallah tukunnah A wani masallaci dake anguwan Dosa sai da akayi isha"i dashi sannan ya fito suka tafi suna Hanya ya samu kiran Mujaheed kan in yana gida zai shigo suyi mganar daya fadamai yace yana Kan Hanya yanzu zai karisa Mujaheed yace to shikenan shima yanzu zai fito daga gida.
Kusan kamar tare suka iso domin atare suka shiga ,sukayi parking waje Daya Tim ne ya Budema ogansa Murfin Mota ya fito yana sanye cikin Manyan kaya yadi mai ruwan kasa shara shara domin har Farar vest dinsa ana gani kafarsa sanye Cikin Bakin Takalmi mai Rufi kansa ba hula Wayoyinsa Tim ya kwasomai yana tsaye a gefensa yana Jiran Mujaheed ya kariso wanda ke Dauke da wani katon Abu anyi Raffing dinsa sai kwando cike da Kololin abinci Tun kafin ya kariso Saifuddeen ke kallonsa yana mirmishi Cikin wani yanayi yace"Samun Adda as my Sister is a blessing a big blessing Allah nagode maka da kayi ni dan gata Addata.."
Mujaheed ya zabga masa harara yana Fadin"Kace is a blessing mana kasa matata tun safe bata zauna ba duk wannan uban aikin data sha ba Lada zata samu ba."
Saifudeen na karban kwadon Hannunsa yace"Karya kake yi..Ladan da zata samu sai yafi wanda zata samu in kai tayi mawa."
Sun jera suna tafiya zuwa Cikin gidan Tim na bin bayansu Dauke da wayoyin Saifudeeen,Mujaheed yace"Kace Allah na tuba domin kayi babban Zunubi.
Saifuddeen yayi mirmishi bai ce komai har suka shiga Falon gidan Kan karamin Center table din dake falon suka sauke kayan hannunsu Sannan suka samu kujera mai zaman mutum Biyu suka zauna Sai alokacin Saifudeen ya yi ma Tim mgana da Hannu ya iso gefensa ya sauke masa wayoyinsa saman Karamar kujeran dake gefensu,sannan ya juya ya fice.
Saifudden bai ko Jira Mujaheed ba ya fara Bude Cooler din Farko Ferfesun Nama ne yaji kamshin sai da ya Lumshe ido kafin yace"Allah ya baki Aljannah Addata.
Mujaheed ya amsa mai da Ameen sauran Cooler din kuma Tuwon shinkafa ne da miyar Gyada taji Kifi da Naman rago sai kanshin manshanu miyar ta alaiyahu ne,Saifuddeen yace"Addata tafi kowa sanin zabina bayan Uwata.."
Mujaheed yace"kuma bai hana in rashin mutimcinka ya tashi baka Ciresu aciki ba"
Yana jinsa bai basa amsa ba ya fara kokarin Bude wanda mujaheed ya Dauko yana fadin"Miye wannan kuma..?
Mujaheed yace"To ka bude mana bakauyen Lere.
Hararansa yayi kafin ya Yaye foul paper sai ga Cake da Donut da Cokiess mai yawa aciki da wata karamar Takarda ya Dauko ya duba Rubutun
Sadiya ne layi daya.
"Hamma na saboda na sanka da shan Tea.."
Haka kawai ta Rubuta farinciki ya kamasa ya murmusa fararan Hakoransa suka bayyana awaje a Fili ya Furta"Gaskiya da yanzu ne Man bazan baka auran Addata wai ai matar manya ce in ba gwamna ba ai sai sanata."
Mujaheed na Duba wayarsa yayi karamin Tsaki kafin yace"Yanzu ma baka makara ba sai ka raba auran ka aura mata gwamna tunda kune gwamnatin.
Saifuddeen ya fashe da Dariya Saboda ya kular da Mujaheed aiko ya kuli bai ma samu zarafin mgana ba Saifudeen yace"Kasan kuwa tsab in nace mishi ga Addata bazai ki karba ba Gwamna na Respecting di..!
Bai gama mgana ba Mujaheed ya sakarmai naushi a gadon baya Saifudden yayi kasake yana jin zafin Naushi mujaheed ya kallesa yana Huci kafin yace"Wlh in kara Danganta matata da wani kato sai na maka naushin da sai hakoranka na gaba sun watse..!
Saifudeen ya ware ido yana kallonsa ganin yadda yake Huci yasan ya harzuka kishi ya motsa kafadansa ya Dafa kafin yace"Cool down Man..!
Sauke Hannunsa yayi kamar ya doramai kashi yace"An ki ayi cool down din..!
Saifuddeen bai kara mgana ba ya kyalesa,ya tashi Dauke da Cake dinsa ya shige kitchen dinsa ya saka cikin karamin Fridge din dake kitchen din sannan ya Dawo kasa ya zauna ya Jawo kwando abincinsa ya Fara zubawa ko kara kallon mujaheed bai yi ba shima bai ta kansa ba sai faman sakin Huci yake yi,Wayarsa ce tayi kara Shi mujaheed din har ta katse bai Dauka ba sai da aka kara kira sannan ya Daga a fusace yana fadin"Menene wai..?
Sadiya Dagachan bangaran cikin mamaki tace"Sweety me ya faru..?
Baka samun Hamman bane..?
Cikin Tsawa yace"Bansani kada ki kara kirana.."
Daga haka ya katse wayar yana Huci,Saifudeen na jinsa bai Tanka ba mujaheed da kishi,shi nan kishi ne kan Sadiya kamar dariya zata tsinke masa,sai dai baiyi dariyan ba, ya kanne ya fara cin abincinsa hankalinsa kwance yaci da yawa saboda daman cikinsa akwai yunwa.
Yana gamawa ya kwashe Filet din yakai Kitchen da sauran abinci ya sanya afridge saboda kada ya Lalace..
Ya wanke hannunsa sannan ya Dawo Falon wannan karon sai ya sauya wajen zama ya samu kujera mai zaman mutum daya ya zauna ya Dauki Romot din dake wajen ya kunna Tv din yayi kamar bai san da zaman mujaheed a wajen ba yana jiran ya huce tukunnah
Shudewar mintina Ashirin Sannan Mujaheed ya saki karamin Tsaki kafin yace"Ammh kasan mgana nazo muyi ko..?
Saifudeeen yace"Eh ai ina ta jiranka tun dazu ka gama cikar da batsewar taka.
Sai muyi mganar"
Mujaheeed yace"Zaka sani ne ka guji Ranar da zamu hada kashi dakai."
Saifuddeen yace"Bakomai ko ka dakeni bazan rama ba Naci girman kasan ba Kima aciki suruki ya daki surikinsa."
Mujaheed yace"Suruki nabi surukin da gudu namai sintir ba wando.
Saifudeeen ya zaro ido kafin yace"Ni kake nufin kayi ma sintir din.."
Mujaheed yace"Tabbas..!
Saifudeen yace"Allah ya shiryaka Mujaheed"
Ya amsa mai da Ameen Sannan sukayi Shuru na wani Lokaci kafin Mujaheed ya gyara zama yana Fadin"Daman nace mu zo nan ne saboda mganar tana da muhimmanci.."
Saifudeen dai bai ce komai ba Mujaheed ya cigaba da Fadin"Akan matsalan ka ne Saifudeeen tun ranar da kayi mganar su iya da Hashashensu akanka na fara Hango hakan anya kana ganin mganarsu ba kamshin gaskiya..?
Saifudeen bai kallesa ba hankalinsa na wajen Tv yana kallon Mbc3 suna Cartoon kamar wani yaro Mujaheed ya gaji da jiran mganarsa sai ya kara Bude murya yace"Ai kana jina ko..?
Saifuddeen ya kallesa kafin yace"Najika ina auna mganganunka ne da kuma amsan da zan baka.
Mujaheed ya tamke fuska kafin yace"Ok.!
Saifudeen ya dora kafa daya kan Daya kafin yace"Kana nufin kaima ka yarda da mganar cewa Aljana ta aure ni..?
Mujaheed yace"Ye of course in ba Aljanna ba ta yaya ka isa aure ga kudi ga kyau ga gwamnati ga asali ga Nasaba..Ko dai Aljana din ko kuma baka da lafiya wannan kuma bazan ce ba tunda ai banace mata basa burgeka ba ballatana na dora zargina anan.."
Saifudeen yayi shuru bai ce komai ba Mujaheed ya cigaba da fadin"Ka fadamin mtsalanka ni dan"uwanka ne kuma Amininka da baka da kamarsa ka sanar dani in kana da wani Laluran ne..?meke damunka..?
Kana Mafarki ne ko jin wasu abubuwan da ba halinka bane..?
Saifudeeen yayi kamar bai ji ba gabansa na fadi na irin yadda Mujaheed ke neman gano abunda ya Dade da boyewa,wannan sirrinsa ne baya fatan wani yaji koda Ummi ce kuwa.