Sashe 26
Saifuddeen Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Saifudeeen ba miskili bane yana mgana inda ya saba mganarsa inda bai saba bane ake mai kallon miskili Sai dai mutum ne mai zurfin Ciki wani Lokacin sai ya aiwatar da abu ma Ummi take sani ko Mujaheed sai yayi abu yake Fadamai har gwara Ummi yakan yi shawara da ita wani Lokacin Ammh Saifudeen yafi son aikata abu gaban kansa fiye da neman shawara wajen wani duk da Hausawa sunce Mai shawara bai da Sirri sai dai aikinsa mai kyau ne sai dai Zurfin Cikin Hallitarsa ne ba kasafai ake jin Cikinsa ba,Ko auran da aka aura mai na Amira ga na Majeeda banda chan gidan nasu na Lere,sai su Ummi dasu kawu babu wanda ya taba sani daman bai Fada ma kowa ba a wajen aikinsa da inda yake mu"amala a matsayin bai taba aure bane,yana Kafa kafa da kansa da kuma rayuwarsa,shi abunda ya sani kawai aikinsa duk da yana da Kasuwancin da yake samun kudi sosai anmh bai yarda ya zauna ba in da wani ne da ya samu Kwamishina sai ya watsar da aikin lacaring dinsa,ammh bai yi haka ba Saboda wannan din ma Ra"ayinsa ne Kaf Department din B.A English ba kamar Saifuddeen a gogewar Ilimi ta bangaran abunda ya karanta Kaf manyan littafan nan na Turanci Saifudden ya Dade da karancensu yayi karatu kamar bazai bari kwakwalwarsa ta Huta ba,in ko yana Turanci kamar wani Baturen kasar Burtaniya ya iya Turanci kala kala in ya juya turancinsa Ba kasafai wasu ke ganewa ba kamar bai taba sanin zo in kashe ka da hausa ba.
Sannan abangaran aikinsa a matsayin kwamishinar ilimi,bai zauna ba sosai yake gudanar dashi Cikin Aminci da Amana balle kuma suna Dasawa da gwamna alokacin saboda daman jajircewansa da Iliminsa yasa ya jawosa har ya bashi wannan matsayin sannan anci sa"a gwamnan mai adalci ne da Kaunar talakawansa,Sannan ya samu kwamishinoni da yan majulusu Adalai masu sanin ya kamata duk wani abunda suka ga ya kamata kama Daga gyaran makarantu Kawo kujeru da,gina tiolet na makaranta Zagaye makaranta gyaran Hanya,Tituna da albashin ma'aikata Da yan Fansho da Sauransu su kuma a bangaran mikamin shi duka da parmanent Secatary suke zama su Rubutu duk abunda ya kamata in sunje zama sai Saifudden ya shigar da korafinsu Cikin shekaru biyun da sukayi a kan mulki an yaba da aikinsu matuka an gyara makarantu sannan an samu kwararrun malamai abun sai son barka.
Sannan bangaran Rayuwarsa ta gida sosai yake da mu"amala mai kyau da kanwarsa Sadiya ba domin suna uwa daya uba daya ba sai domin akwai shakuwa a tsakaninasu kafin ya koma Lere da zama har bayan ma yana chan Sadiya na zuwa Hutu shima yana zuwa gaya Hutu su zauna tare sunan Addata kuma shi ya saka mata Tun tana karama in tana kuka sai ya kamata ya Rumgume yana yi shuru Addata da haka sunan ya bita kowa Adda Sadiya Laala da Zeeha kuwa sanda aka Haifesu ma baya kasar ya Dawo har sun fara girma kuma alokacin bai zauna ba basu da shakuwa a tsakaninsu,Suna jin tsoron shi duk da bamai Tsanani bane sai dai a wajensu yana da Tsanani yara ne marasa ji musamman ma Laala tafi kowa Zakewa ga Gulma Zeehaa kuma daman ta Dade batayi tafiya ba Sanda aka Haifeta kusan Haihuwan Laala ce ta fara takawa shiyasa suka taso kai Daya,Yana kaunarsu domin Daya suke da Sadiya a wajensa ko don yadda Mahaifinsu ya rikeshi da Amana.
Suna zuwa Suleja wajen Dangin Babansu in sun samu Hutu kowani sha"ani ya tashi Tunda Kakarsu Wacce ta Haifi mahaifinsu Hajiya Kafayat da kannensa suna da ransu sannan suma suna zuwa Dubasu sosai suke da kyakyawan alaqa da Ummi Fiye da Dangin su Saifudden sannan duk wata suna Turo musu da kudi kudin makarantarsu kuma sai da Saifudden yace ya Dauke suka Daina biya ammh kaya duk sallah ko wani sha"ani suna musu basu da matsalan komai na Rayuwa..
Dr.Saifudeen Conel.Salahudeen Lere ya mallaki gidajen har guda uku gidajensa biyu ne agarin kaduna sannan yana da wani a zaria sannan ga gidansu na lere fegin da Mahaifinsa ya gada ya bige yayi ginin zamani da komai na morewa rayuwa nan suke sauka ma in wani sha"ani ya kaisu na kwana shi da su Ummi,Sannan yana da taimako da kyauta yakan kai ziyara gidajen marayu da nakasasu domin bada Tallaffi ba amatsayin kwamishina ba a matsayin Saifudden d'an mutanen Lere.
A fuska ba wanda yasan shi ne Kwamishina sai a bangaran da aikin nasa yake,mutanen gari da Saifudden dinsa suka sanshi ana jin muryansa agidan Radion in bukarar hakan tataso ko sun je wani taro ko kuma Jawabi kan abunda ya shafi harkan ilimi,sannan in ka shiga goggle ka Rattaba matsayinsa zaka samu Jadawalin Bayanansa tunda Daga matakin Inda yayi karatu da mahaifarsa ammh ba Hotonsa shiyasa in ba wanda ya sani ba sai ya shiga ya Fita dai a matsayinsa na Dr.a bangaran kwalayen iliminsa.
Saifudeen ya hallaci Seminars kan bangaran abunda ya karanta bai san iyaka ba shi baya wasa da dama duk inda Dama ta amshe shi yana amsarta ne sau tari yafi bama harkan karatunsa Muhimmanci fiye da wannan mikamin dake hannunsa Sai dai mutum ne dake yaba alheri yasan Gwamnatin kaduna itace ta Jagoranci Iliminsa to bazai watsa mata kasa a ido ba zai Hidima mata iya karfinsa da iyawarsa.
*********
Washegari Tun Safe Saifudden ya koma kaduna Saboda zai shiga Office,Ammh kafin tafiyarsa sai da ya kai Ummi asibiti ya Daukan mata Jaka har cikin Office din su,Ana ta musu Dariya domin an saba ganin haka,indai akan Ummi ne da yaronta in yana Tare da Ummi jinsa yake kamar dan yaro karami in ya ganta ganinta yake yi kamar Conel,ta cike mai wannan gibin,Motarta bata da Lafiya tana gareji shiyasa Daga asibitin Hanyar kaduna suka Dauka Dayake sun yi gudu karfe goma yana cikin Office dinsa yana Duba Jadawalin fayel fayel din dake gabansa da suka fi Sati bai waiwayesu ba.Ranar dai sai yammah ya tashi Daga aiki ya wuce gidansa yayi wanka ya Huta ya hada Tea ya sha ya zauna ya kunna Tab dinsa ya samu karatu na rabin awa sannan ya Duba Jadawalin Director Musa,da kuma Rokonsa na ya samu zuwa a matsayinsa na babban bako bai ce mai komai ba saboda bai sani ba ko zai iya zuwa har yanzu bayan Yan"uwansa,ba wanda yasan shi ke da wannan wajen kuma Hallatarsa kamar Fallasa hakan din ne,shi kuma abunda bayaso ne shiyasa sai bai bama Musan amsa ba ya sauka bayan ya kashe Tab din.
Kwata kwata satin bai samu zama ba,Yana ta shiga Office sannan sun yi Taron su na kwamishinoni sannan ya shiga Ministry,sannan sun zauna sun gana da parmanet Secetary akan gyaran makarantu 100 da gwamna ya bada kwangila anan kuduncin kaduna shiyasa bai samu kansa ba sai Ranar Friday da Daddare yaje gidan Sadiya,Mujaheed kin kulasa yayi shima yayi kamar bai gansa ba ya Dauki Nihad yana mata wasa Ita kuma Adda ta kasa zama sai rawan jikin jeramai abinci take saman Dinning.
Abu kadan tace Hamma kaza Hamma kaza Shi kuma Saifudden saboda ya kule Mujaheed ya saki jiki suna ta Hira da kanwarsa tasa ya bata labarin zuwansa Lere da yadda sukayi da su Iya Sadiya Dariya har da rike Ciki Tana faman jera Filets saman Dining Tace"Ammh Hamma ka iya tsiya..Don ka kara batar dasu har da basu kudin zuwa wajen mai mgani..!
Yana wasa da Nihad yace"Addata kinsan ba Halina bane gaddama..shiyasa nayi musu shuru suka gama kidansu sukayi rawansu.
Sadiya ta kariso Cikin Falon Tana Fadi "Ai ka bani yanzu Iya kusfa kusfa wajen masu mganganu tana fadin ku Taimakeni jikana ne aljana ta aura..!
Ta karishe Fada tana Kwaikwayon mganar Iya Saifuddeen yayi Dariya har Hakoransa Farare suka bayyana.
Sadiya ta juya tana kallon Mijin nata Mujaheed dake gefe ya Hade rai yana Danna wayarsa tace"Sweety kayi shuru..?
Kansa na kasa yace"Uhmm!
Daga haka bai kara mgana ba tasan abunda ya faru yasa tayi mirmishi kafin ta zauna tsakiyarsu ta sakalo Hannunta daya saman kafadan mijinta Dayan kuma saman kafadan dan"uwanta tana mirmishi dukkansu suka kalleta cikin mamakinta Ita kuma kai tsaye tace"Kusan dai Sharadin gaba a musulunce ko..?
Kwana uku ne in wani bai kula wani ba..Wani sai ya sauke girman kansa ya kula wani mana..!
Saifudden da Mujaheed suka kalli juna kafin kowa ya Dauke kansa Dariya tayi saboda tasan halinsu haduwa goma sai an rabu ba"a mgana Hamma Taurin kai mujaheed kafiya..
Mujaheed ta kallah kafin tace"Haba mana Sweety..!"
Kallonta yayi a fusace kafin yace"Ni kike ganin Laifina..?baza ki yi ma wannan yayanki naki mgana mai shegen girman kai ba sai ni..?
Sadiya ta lamgwabe kai tana fadin"Sweety yaci albarkacin shi Yayane..Kaga kuwa in da kara Hamma Surukin ka ne.."
Saifuddeen na Saba Nihad saman Kafadansa yace"Kara tunasa masa domin inaga ya manta da wannan.."
Mujaheed ya balla mai Harara yana Fadin"Allah ya kyauta ka zama surukina..Ai da duniya kuma ta lalace.
Saifudden na Dariya Tusa Haushi yace"Dole dai ace da mijin iya baba Mujaheed..!"
Mujaheed yace"Eh in mijin Iya Ba auri Saki bane kamar ka ba."
Saifudden yaji haushi ya zabura Sadiya ta Danne Hannunsa tana Fadin"Hamma..!
Cikin Fusata yace"Kina jinsa ko..?
Wlh ya fita idona kafin na rufe.
Mujaheed yace"Anki a fita din sai kayi abunda zakayi kuma da kake wani Hura Hanci kan Sadiya ai kada ka manta nima kanwatace kuma nafika iko da ita Tunda matsayin matata take..Wlh Saif Darajan Sadiya kaji har kaga ma na barka ka shigo Gidana na kuma barka ka zaunamin a kujera tunda na Fahimci kai girman ne kawai ba wayau..!"
Saifudden ya saki baki yana kallon Mujaheed kamar kiftawan ido ya Saukema Sadiya Diyarta kan Cinya ya mike ya chakumo Mujaheed shima ya Mike ya chakumesa suna kallon juna suna Sakin Huci Sadiya ta saki baki tana kallonsu.
Sannan abangaran aikinsa a matsayin kwamishinar ilimi,bai zauna ba sosai yake gudanar dashi Cikin Aminci da Amana balle kuma suna Dasawa da gwamna alokacin saboda daman jajircewansa da Iliminsa yasa ya jawosa har ya bashi wannan matsayin sannan anci sa"a gwamnan mai adalci ne da Kaunar talakawansa,Sannan ya samu kwamishinoni da yan majulusu Adalai masu sanin ya kamata duk wani abunda suka ga ya kamata kama Daga gyaran makarantu Kawo kujeru da,gina tiolet na makaranta Zagaye makaranta gyaran Hanya,Tituna da albashin ma'aikata Da yan Fansho da Sauransu su kuma a bangaran mikamin shi duka da parmanent Secatary suke zama su Rubutu duk abunda ya kamata in sunje zama sai Saifudden ya shigar da korafinsu Cikin shekaru biyun da sukayi a kan mulki an yaba da aikinsu matuka an gyara makarantu sannan an samu kwararrun malamai abun sai son barka.
Sannan bangaran Rayuwarsa ta gida sosai yake da mu"amala mai kyau da kanwarsa Sadiya ba domin suna uwa daya uba daya ba sai domin akwai shakuwa a tsakaninasu kafin ya koma Lere da zama har bayan ma yana chan Sadiya na zuwa Hutu shima yana zuwa gaya Hutu su zauna tare sunan Addata kuma shi ya saka mata Tun tana karama in tana kuka sai ya kamata ya Rumgume yana yi shuru Addata da haka sunan ya bita kowa Adda Sadiya Laala da Zeeha kuwa sanda aka Haifesu ma baya kasar ya Dawo har sun fara girma kuma alokacin bai zauna ba basu da shakuwa a tsakaninsu,Suna jin tsoron shi duk da bamai Tsanani bane sai dai a wajensu yana da Tsanani yara ne marasa ji musamman ma Laala tafi kowa Zakewa ga Gulma Zeehaa kuma daman ta Dade batayi tafiya ba Sanda aka Haifeta kusan Haihuwan Laala ce ta fara takawa shiyasa suka taso kai Daya,Yana kaunarsu domin Daya suke da Sadiya a wajensa ko don yadda Mahaifinsu ya rikeshi da Amana.
Suna zuwa Suleja wajen Dangin Babansu in sun samu Hutu kowani sha"ani ya tashi Tunda Kakarsu Wacce ta Haifi mahaifinsu Hajiya Kafayat da kannensa suna da ransu sannan suma suna zuwa Dubasu sosai suke da kyakyawan alaqa da Ummi Fiye da Dangin su Saifudden sannan duk wata suna Turo musu da kudi kudin makarantarsu kuma sai da Saifudden yace ya Dauke suka Daina biya ammh kaya duk sallah ko wani sha"ani suna musu basu da matsalan komai na Rayuwa..
Dr.Saifudeen Conel.Salahudeen Lere ya mallaki gidajen har guda uku gidajensa biyu ne agarin kaduna sannan yana da wani a zaria sannan ga gidansu na lere fegin da Mahaifinsa ya gada ya bige yayi ginin zamani da komai na morewa rayuwa nan suke sauka ma in wani sha"ani ya kaisu na kwana shi da su Ummi,Sannan yana da taimako da kyauta yakan kai ziyara gidajen marayu da nakasasu domin bada Tallaffi ba amatsayin kwamishina ba a matsayin Saifudden d'an mutanen Lere.
A fuska ba wanda yasan shi ne Kwamishina sai a bangaran da aikin nasa yake,mutanen gari da Saifudden dinsa suka sanshi ana jin muryansa agidan Radion in bukarar hakan tataso ko sun je wani taro ko kuma Jawabi kan abunda ya shafi harkan ilimi,sannan in ka shiga goggle ka Rattaba matsayinsa zaka samu Jadawalin Bayanansa tunda Daga matakin Inda yayi karatu da mahaifarsa ammh ba Hotonsa shiyasa in ba wanda ya sani ba sai ya shiga ya Fita dai a matsayinsa na Dr.a bangaran kwalayen iliminsa.
Saifudeen ya hallaci Seminars kan bangaran abunda ya karanta bai san iyaka ba shi baya wasa da dama duk inda Dama ta amshe shi yana amsarta ne sau tari yafi bama harkan karatunsa Muhimmanci fiye da wannan mikamin dake hannunsa Sai dai mutum ne dake yaba alheri yasan Gwamnatin kaduna itace ta Jagoranci Iliminsa to bazai watsa mata kasa a ido ba zai Hidima mata iya karfinsa da iyawarsa.
*********
Washegari Tun Safe Saifudden ya koma kaduna Saboda zai shiga Office,Ammh kafin tafiyarsa sai da ya kai Ummi asibiti ya Daukan mata Jaka har cikin Office din su,Ana ta musu Dariya domin an saba ganin haka,indai akan Ummi ne da yaronta in yana Tare da Ummi jinsa yake kamar dan yaro karami in ya ganta ganinta yake yi kamar Conel,ta cike mai wannan gibin,Motarta bata da Lafiya tana gareji shiyasa Daga asibitin Hanyar kaduna suka Dauka Dayake sun yi gudu karfe goma yana cikin Office dinsa yana Duba Jadawalin fayel fayel din dake gabansa da suka fi Sati bai waiwayesu ba.Ranar dai sai yammah ya tashi Daga aiki ya wuce gidansa yayi wanka ya Huta ya hada Tea ya sha ya zauna ya kunna Tab dinsa ya samu karatu na rabin awa sannan ya Duba Jadawalin Director Musa,da kuma Rokonsa na ya samu zuwa a matsayinsa na babban bako bai ce mai komai ba saboda bai sani ba ko zai iya zuwa har yanzu bayan Yan"uwansa,ba wanda yasan shi ke da wannan wajen kuma Hallatarsa kamar Fallasa hakan din ne,shi kuma abunda bayaso ne shiyasa sai bai bama Musan amsa ba ya sauka bayan ya kashe Tab din.
Kwata kwata satin bai samu zama ba,Yana ta shiga Office sannan sun yi Taron su na kwamishinoni sannan ya shiga Ministry,sannan sun zauna sun gana da parmanet Secetary akan gyaran makarantu 100 da gwamna ya bada kwangila anan kuduncin kaduna shiyasa bai samu kansa ba sai Ranar Friday da Daddare yaje gidan Sadiya,Mujaheed kin kulasa yayi shima yayi kamar bai gansa ba ya Dauki Nihad yana mata wasa Ita kuma Adda ta kasa zama sai rawan jikin jeramai abinci take saman Dinning.
Abu kadan tace Hamma kaza Hamma kaza Shi kuma Saifudden saboda ya kule Mujaheed ya saki jiki suna ta Hira da kanwarsa tasa ya bata labarin zuwansa Lere da yadda sukayi da su Iya Sadiya Dariya har da rike Ciki Tana faman jera Filets saman Dining Tace"Ammh Hamma ka iya tsiya..Don ka kara batar dasu har da basu kudin zuwa wajen mai mgani..!
Yana wasa da Nihad yace"Addata kinsan ba Halina bane gaddama..shiyasa nayi musu shuru suka gama kidansu sukayi rawansu.
Sadiya ta kariso Cikin Falon Tana Fadi "Ai ka bani yanzu Iya kusfa kusfa wajen masu mganganu tana fadin ku Taimakeni jikana ne aljana ta aura..!
Ta karishe Fada tana Kwaikwayon mganar Iya Saifuddeen yayi Dariya har Hakoransa Farare suka bayyana.
Sadiya ta juya tana kallon Mijin nata Mujaheed dake gefe ya Hade rai yana Danna wayarsa tace"Sweety kayi shuru..?
Kansa na kasa yace"Uhmm!
Daga haka bai kara mgana ba tasan abunda ya faru yasa tayi mirmishi kafin ta zauna tsakiyarsu ta sakalo Hannunta daya saman kafadan mijinta Dayan kuma saman kafadan dan"uwanta tana mirmishi dukkansu suka kalleta cikin mamakinta Ita kuma kai tsaye tace"Kusan dai Sharadin gaba a musulunce ko..?
Kwana uku ne in wani bai kula wani ba..Wani sai ya sauke girman kansa ya kula wani mana..!
Saifudden da Mujaheed suka kalli juna kafin kowa ya Dauke kansa Dariya tayi saboda tasan halinsu haduwa goma sai an rabu ba"a mgana Hamma Taurin kai mujaheed kafiya..
Mujaheed ta kallah kafin tace"Haba mana Sweety..!"
Kallonta yayi a fusace kafin yace"Ni kike ganin Laifina..?baza ki yi ma wannan yayanki naki mgana mai shegen girman kai ba sai ni..?
Sadiya ta lamgwabe kai tana fadin"Sweety yaci albarkacin shi Yayane..Kaga kuwa in da kara Hamma Surukin ka ne.."
Saifuddeen na Saba Nihad saman Kafadansa yace"Kara tunasa masa domin inaga ya manta da wannan.."
Mujaheed ya balla mai Harara yana Fadin"Allah ya kyauta ka zama surukina..Ai da duniya kuma ta lalace.
Saifudden na Dariya Tusa Haushi yace"Dole dai ace da mijin iya baba Mujaheed..!"
Mujaheed yace"Eh in mijin Iya Ba auri Saki bane kamar ka ba."
Saifudden yaji haushi ya zabura Sadiya ta Danne Hannunsa tana Fadin"Hamma..!
Cikin Fusata yace"Kina jinsa ko..?
Wlh ya fita idona kafin na rufe.
Mujaheed yace"Anki a fita din sai kayi abunda zakayi kuma da kake wani Hura Hanci kan Sadiya ai kada ka manta nima kanwatace kuma nafika iko da ita Tunda matsayin matata take..Wlh Saif Darajan Sadiya kaji har kaga ma na barka ka shigo Gidana na kuma barka ka zaunamin a kujera tunda na Fahimci kai girman ne kawai ba wayau..!"
Saifudden ya saki baki yana kallon Mujaheed kamar kiftawan ido ya Saukema Sadiya Diyarta kan Cinya ya mike ya chakumo Mujaheed shima ya Mike ya chakumesa suna kallon juna suna Sakin Huci Sadiya ta saki baki tana kallonsu.