Sashe 31
Zaytoonah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
"Maryam ba abinda ki ke tunani ba ne wallahi, zaman ki a Kaduna ba zai yiwu ba, kuma ki dinga to-and-fro tsakanin Kaduna zuwa Zaria expenses É—in zai yi yawa. But wallahi duk ba wannan ba ne babban damuwana, damuwar shine Zaytoonah, ba za ki ji daÉ—in aiki da reno ba"
"Ya wuce" ta faÉ—a tana kwantawa kan gado ta ja bargo har ka.
"Maryam, Maryam, Maryam" ta ƙi ta kulashi hakan ya sa ya hau gadon shima.
"My love na miki alkawarin zan nema miki aiki a nan Zaria amma kiyi haƙuri da maganar Kadunan nan. I know saboda Iya ki ke son tafiya ba dan komai ba. But Maryam ki dinga tausaya min dan Allah, duk lokacin da bakya nan gidan ina wahala. Maryam ke ce hasken gidan nan ke ce farinciki na, ina buƙatar ki kusa da ni. And Maryam what about Zaytoonah? Taya zan dinga ba ta kulawa idan ba ta kusa da ni a koda yaushe?"
"Maryam..." ya kai hannu zai taɓa ta ta buge hannun
"Leave me alone" ta furta da ƙarfi wanda hakan ya sa Zaytoonah da ke kwance tsakiyar su ta kama kuka. Ya ɗau Zaytoonah ya fara lallashin ta.
Ita kuwa rufe kunnuwanta ta yi dan ma kar kukan Zaytoonah ya dameta ga uwa uba haushin T J da ta ke ji. Har zai ce idan ba ta gidan baya samun farinciki bayan daga ta É—an kwana biyu ba ta gidan shikenan boom sai ka ga Hajjo da ciki.
Why on earth did she love this man so much?
Yadda ta ke jinta yanzu kamar ta tattara kayanta ta bar ma sa gida ta yi nisa da shi har abada, ta rabu da tsiyar uwar sa da matar sa but ba za ta iya ba despite everything son T J na maƙale a zuciyarta , so ne da ya bi jininta ya ratsa dukkan sassan jikinta.
Tana jin sa ya shimfiÉ—a Zaytoonah wacce ta koma da bacci ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya.
"Ki yafe min Maryam. Na san ban miki adalci ba, na san na nuna miki son kai. Kiyi haƙuri na sama miki aiki a nan dan Allah. Wallahi ko na kwana ɗaya ne ba ma tare ba na jin daɗi, i mean it Maryam, kuma idan za ki yi adalci kema kin san a wajen ki kaɗai na ke samun soyayya, kulawa, tattali, nitsuwa, farinciki da kwanciyar hankali"
Shiru ne ya biyo bayan maganganun sa daga baya ta ji ya ce "I love you Maryam"...
*Don samun daman karanta cigaban labarin za a biya 300 ta account number kamar haka:*
3099546325
Firstbank
Azizat Hamza
*ko kuma katin MTN na 300 zuwa ga wannan numbar 08137311900*
Za'a tura Shaidar biya zuwa ga wannan numbar still 08137311900 ko kuma ma dai domin ƙarin bayani za a iya tuntuɓar numban, preferably chat ko text.
*Allah ya ba da ikon biya amin*
2/11/21, 10:04 PM - ****: *Chronicles of*
*...... ...... .......ZAYTOONAH*
https://m.facebook.com/Inside-Arewa-Writers-107691760958755/?ref
ð•€â„•ð•Šð•€ð”»ð”¼ ð”¸â„ð”¼ð•Žð”¸ ð•Žâ„ð•€ð•‹ð”¼â„ð•ŠÂ©
*(Ƙungiyar Nazarin Harshen Hausa)*
Rubutawa.....Azizat
Wattpad@Azi_zat
*Free page*
*15-Anorexia*
Bismillahir Rahmanir Rahim
Name calling shine abu na farko da ke ɗagawa ma su ƙiba hankali. Wasu kan kau da kai su nuna sunan da ake kiran su da shi baya damun su alhali kuma deep down abin na ƙona mu su rai.
Wasu kuma tun suna damuwa har sun mai da abun jiki sun dena damuwa da hakan, sun rungumi halittar su kuma suna son kan su a yadda su ke duk da kuwa kullum ana cigaba da judging na su.
Akwai wanda kuma yadda ake kiran su da sunaye mabanbanta wanda ke nuna izgili da cin mutunci yana karya mu su confidence da courage É—in su. Sai ka ga maimakon ka gan su suna kazar-kazar kamar kowa sai ya zama ba su da wannan kuzarin. Su na jin zafin maganganun mutane, idan sun shiga wajen da mutane sirara su ke sai su dinga ganin kan su kamar ba su cika ba kamar sauran, kaman su É—in daban ne da waÉ—ancan mutane, kaman su É—in abun aibu ne a cikin Jama'a.
Zaytoonah ta faɗa cikin irin waɗannan mutane. Despite the fact Daddynta na yawan nuna ma ta ƙibanta ba shi da yawa sannan tanada kyau a yadda ta ke hakan bai boosting self esteem ɗin ta ba.
Ga Humairah ma da ke ji da tashen balagar ta kullum su ka haɗu sai ta tsokaleta 'yar ɓukuta,'yar kitiɓirɓir, Tindirƙa, Sukumbiya. Ko a ina ta ke samun ugly sunayen nan oho.
Tun Zaytoonah na iya maida ma ta Martani har ta dena.
Humairah wani jiji da kai ta ke yi a shekarunta shabiyu. Ga shi ta fara period ita kuwa Zaytoonah da ke shauku ba ta fara ba. Falli da tashen balaga haɗe da kwaɗayi ya sa ta ke ƙin zaman gidan su. Sai ta je ta wuni a gidan Uncle Muntari, ta ci cima mai daɗi. Daga baya ma cewa ta yi wa Iya su koma gidan Uncle Muntari gaba ɗaya. Iya ma dai na son komawa kawai tana ganin Tijjani ba zai ji daɗi ba ne idan ta bar gidan sa ta koma gidan Muntari zai ɗauka saboda gidan Muntari ya fi na sa kyau ne shiyasa ta bar gidan.
Amma da Humairah ta takura sai gashi Iya ta yiwa T J maganar, shi kuwa yace Allah ya zaunar da su lafiya. Bai ji daÉ—i ba kam tunda ya riga ya saba da zamanta a gidan sa.
Ɗakunan ƙasa aka ba su, ɗakin Iya daban ɗakin Humairah daban, Humairah sai murna ta ke ɗakinta na yanzu ya fi na da girma da kyau.
Ba su da matsala da Anty Hanne dan ba ta shiga harkan su. Tana da mai aiki da ke mu su girki da duk wani hidiman gidan. Ita sai dai ta ci ta sha ta kwanta. Ta ma nemi gurbin karatu a ABU amma ba ta samu ba saboda result É—in ta na secondary bai yi kyau ba hakan ya sa ta ce za ta sake zanawa.
Zaman su a gidan da É—an kwana biyu ne Iya ta fara sa ma ta ido akan shiru da ta ji har yanzu. Ranan da ta isheta da tambaya wai ko ta yi planning ne.
"Iya ki tambayeshi sau nawa ya ke nemana a wata. Idan ya baki amsa sai ki dawo na gaya mi ki dalilin jin shiru da ki ka yi"
Jin amsar da ta ba ta ya sa ta ja bakin ta ta yi shiru, da Hajjo da Hannen duk da ta É—auka 'ya'yan uwanta ne babu wanda ya É—auketa da wani daraja amma a hakan ba ta iya yi mu su komai sai ma tsoron su da ta ke ji. Sai Maryam Inyamura ne aka renawa hankali.
Da ta samu gogan da maganar haihuwa kuwa cewa yai shi baya son sa'ido. Idan lokacin haihuwan Hanne ya yi za ta haihu.
Dama shi ɗa nagari, ɗan ƙwarai wanda ya san hakkin iyaye shi ake tanƙwarawa amma ɗa marar tarbiyya kamar Muntari sai dai a bishi da ido da addu'a. Duk wani mulki da ta ke zubawa a gidan Tijjani babu shi a gidan Muntari, tana magana zai ce "Iya ba na son sa'ido"
Zaman Hanne da Muntari kuwa gashi nan gashi nan ne. Ran da ya bushi isha zai nemeta amma idan bai nemeta ba ko ta zo da kanta koranta ya ke yi ya ce shi baya son jaraba. Yana dai bata kuÉ—i dan duk wata tana jin alert. Zaman shiru da ta ke yi ne ma ya sa ta yi tunanin komawa karatu.
Mummunan halin sa ta shan giya kuwa tun watannin farko na auren su ta gane. Ita kam tana zargin bayan giya ma yana haÉ—awa da wani abun. Randa ya fara sunbatun Maryam kuwa har tsorata ta ke yi. Ita dai ta rasa wace Maryam ce Muntari ke mutuwar so haka.
***
Inter school competion za su yi daidai ƙarshen zango na shekarar wanda ya kama su Zaytoonah na gab da zana jarrabawan su na JCE.
Rehersals za a fara yau, wanda aka zaɓa za su fito su yi rehersal a gaban ɗalibai.
Wannan ne karo na farko da Zaytoonah za ta yi debate tunda ta shiga JSS. Ta kan representing ɗin makarantar su a Maths competion amma indai debate ne ba ta yarda ta yi. A nursery da primary school she used to be excited duk lokacin da aka zaɓe ta cikin ma su yin debate amma yanzu komai ya chanja ma ta, ba ta da wannan confidence ɗin.
Wannan karan ma Mr Adebayo ne ya dage sai ta shiga ciki.
Ita ce first speaker dan haka sunan ta aka fara kira Tijjani Zaytoonah Abubakar.
Cikinta ya ba da ƙululu, jiya a gaban Auwal ta presenting points ɗin ta ba tareda wata matsala ba amma yanzu da aka kira sunan ta har ta fara jin gudawa.
A hankali ta taso ta fito tsakiyar filin, gaba ɗaya an ƙura ma ta ido wasu na dariya ƙasa-ƙasa.
Bayan ta yi gaisuwa sannan ta gabatar da topic É—in sannan ta introduncing kan ta. Tana cewa "standing before you is Zaytoonah Tijjani Abubakar, I'm..."
'aka Mama Zaytoonah' muryan Sadiya wata 'yar class ɗin su ya doki kunnen ta. Sadiya ta so a saka sunan ta a cikin ma su competition ɗin amma ba a zaɓeta ba, shiyasa ta ke jin haushin Zaytoonah.
Shiru ta yi saboda yadda sunan ya taɓata
"Yes continue" MC É—in ya faÉ—a ma ta
Murya na rawa ta cigaba dan ta ruÉ—e "firstly, I'm.."
"Amoeba" ta sake jin an ambata da ƙarfi. Wannan karan hawaye ne ya zubo daga idon ta wanda ya sa wasu ɗaliban su ka fara dariya. Aka shiga yiwa yara ihu akan su yi shiru amma inaa sai ma ƙarawa da su ka yi saboda yadda su ka ga Zaytoonah ta bar hall ɗin da gudu...
***
"Ni ba na son kame-kame, gaskiya na ke so, za ka iya yi min aiki ko ba za ka iya ba?"
"Indai ba ka yarda da mu ba babu yadda za ayi aikin da za mu maka yai tasiri" mutumin da ke zaune kan wata tsohuwar tabarmar kaba ya faÉ—a.
"Ya wuce" ta faÉ—a tana kwantawa kan gado ta ja bargo har ka.
"Maryam, Maryam, Maryam" ta ƙi ta kulashi hakan ya sa ya hau gadon shima.
"My love na miki alkawarin zan nema miki aiki a nan Zaria amma kiyi haƙuri da maganar Kadunan nan. I know saboda Iya ki ke son tafiya ba dan komai ba. But Maryam ki dinga tausaya min dan Allah, duk lokacin da bakya nan gidan ina wahala. Maryam ke ce hasken gidan nan ke ce farinciki na, ina buƙatar ki kusa da ni. And Maryam what about Zaytoonah? Taya zan dinga ba ta kulawa idan ba ta kusa da ni a koda yaushe?"
"Maryam..." ya kai hannu zai taɓa ta ta buge hannun
"Leave me alone" ta furta da ƙarfi wanda hakan ya sa Zaytoonah da ke kwance tsakiyar su ta kama kuka. Ya ɗau Zaytoonah ya fara lallashin ta.
Ita kuwa rufe kunnuwanta ta yi dan ma kar kukan Zaytoonah ya dameta ga uwa uba haushin T J da ta ke ji. Har zai ce idan ba ta gidan baya samun farinciki bayan daga ta É—an kwana biyu ba ta gidan shikenan boom sai ka ga Hajjo da ciki.
Why on earth did she love this man so much?
Yadda ta ke jinta yanzu kamar ta tattara kayanta ta bar ma sa gida ta yi nisa da shi har abada, ta rabu da tsiyar uwar sa da matar sa but ba za ta iya ba despite everything son T J na maƙale a zuciyarta , so ne da ya bi jininta ya ratsa dukkan sassan jikinta.
Tana jin sa ya shimfiÉ—a Zaytoonah wacce ta koma da bacci ya kwanta yana sauke ajiyar zuciya.
"Ki yafe min Maryam. Na san ban miki adalci ba, na san na nuna miki son kai. Kiyi haƙuri na sama miki aiki a nan dan Allah. Wallahi ko na kwana ɗaya ne ba ma tare ba na jin daɗi, i mean it Maryam, kuma idan za ki yi adalci kema kin san a wajen ki kaɗai na ke samun soyayya, kulawa, tattali, nitsuwa, farinciki da kwanciyar hankali"
Shiru ne ya biyo bayan maganganun sa daga baya ta ji ya ce "I love you Maryam"...
*Don samun daman karanta cigaban labarin za a biya 300 ta account number kamar haka:*
3099546325
Firstbank
Azizat Hamza
*ko kuma katin MTN na 300 zuwa ga wannan numbar 08137311900*
Za'a tura Shaidar biya zuwa ga wannan numbar still 08137311900 ko kuma ma dai domin ƙarin bayani za a iya tuntuɓar numban, preferably chat ko text.
*Allah ya ba da ikon biya amin*
2/11/21, 10:04 PM - ****: *Chronicles of*
*...... ...... .......ZAYTOONAH*
https://m.facebook.com/Inside-Arewa-Writers-107691760958755/?ref
ð•€â„•ð•Šð•€ð”»ð”¼ ð”¸â„ð”¼ð•Žð”¸ ð•Žâ„ð•€ð•‹ð”¼â„ð•ŠÂ©
*(Ƙungiyar Nazarin Harshen Hausa)*
Rubutawa.....Azizat
Wattpad@Azi_zat
*Free page*
*15-Anorexia*
Bismillahir Rahmanir Rahim
Name calling shine abu na farko da ke ɗagawa ma su ƙiba hankali. Wasu kan kau da kai su nuna sunan da ake kiran su da shi baya damun su alhali kuma deep down abin na ƙona mu su rai.
Wasu kuma tun suna damuwa har sun mai da abun jiki sun dena damuwa da hakan, sun rungumi halittar su kuma suna son kan su a yadda su ke duk da kuwa kullum ana cigaba da judging na su.
Akwai wanda kuma yadda ake kiran su da sunaye mabanbanta wanda ke nuna izgili da cin mutunci yana karya mu su confidence da courage É—in su. Sai ka ga maimakon ka gan su suna kazar-kazar kamar kowa sai ya zama ba su da wannan kuzarin. Su na jin zafin maganganun mutane, idan sun shiga wajen da mutane sirara su ke sai su dinga ganin kan su kamar ba su cika ba kamar sauran, kaman su É—in daban ne da waÉ—ancan mutane, kaman su É—in abun aibu ne a cikin Jama'a.
Zaytoonah ta faɗa cikin irin waɗannan mutane. Despite the fact Daddynta na yawan nuna ma ta ƙibanta ba shi da yawa sannan tanada kyau a yadda ta ke hakan bai boosting self esteem ɗin ta ba.
Ga Humairah ma da ke ji da tashen balagar ta kullum su ka haɗu sai ta tsokaleta 'yar ɓukuta,'yar kitiɓirɓir, Tindirƙa, Sukumbiya. Ko a ina ta ke samun ugly sunayen nan oho.
Tun Zaytoonah na iya maida ma ta Martani har ta dena.
Humairah wani jiji da kai ta ke yi a shekarunta shabiyu. Ga shi ta fara period ita kuwa Zaytoonah da ke shauku ba ta fara ba. Falli da tashen balaga haɗe da kwaɗayi ya sa ta ke ƙin zaman gidan su. Sai ta je ta wuni a gidan Uncle Muntari, ta ci cima mai daɗi. Daga baya ma cewa ta yi wa Iya su koma gidan Uncle Muntari gaba ɗaya. Iya ma dai na son komawa kawai tana ganin Tijjani ba zai ji daɗi ba ne idan ta bar gidan sa ta koma gidan Muntari zai ɗauka saboda gidan Muntari ya fi na sa kyau ne shiyasa ta bar gidan.
Amma da Humairah ta takura sai gashi Iya ta yiwa T J maganar, shi kuwa yace Allah ya zaunar da su lafiya. Bai ji daÉ—i ba kam tunda ya riga ya saba da zamanta a gidan sa.
Ɗakunan ƙasa aka ba su, ɗakin Iya daban ɗakin Humairah daban, Humairah sai murna ta ke ɗakinta na yanzu ya fi na da girma da kyau.
Ba su da matsala da Anty Hanne dan ba ta shiga harkan su. Tana da mai aiki da ke mu su girki da duk wani hidiman gidan. Ita sai dai ta ci ta sha ta kwanta. Ta ma nemi gurbin karatu a ABU amma ba ta samu ba saboda result É—in ta na secondary bai yi kyau ba hakan ya sa ta ce za ta sake zanawa.
Zaman su a gidan da É—an kwana biyu ne Iya ta fara sa ma ta ido akan shiru da ta ji har yanzu. Ranan da ta isheta da tambaya wai ko ta yi planning ne.
"Iya ki tambayeshi sau nawa ya ke nemana a wata. Idan ya baki amsa sai ki dawo na gaya mi ki dalilin jin shiru da ki ka yi"
Jin amsar da ta ba ta ya sa ta ja bakin ta ta yi shiru, da Hajjo da Hannen duk da ta É—auka 'ya'yan uwanta ne babu wanda ya É—auketa da wani daraja amma a hakan ba ta iya yi mu su komai sai ma tsoron su da ta ke ji. Sai Maryam Inyamura ne aka renawa hankali.
Da ta samu gogan da maganar haihuwa kuwa cewa yai shi baya son sa'ido. Idan lokacin haihuwan Hanne ya yi za ta haihu.
Dama shi ɗa nagari, ɗan ƙwarai wanda ya san hakkin iyaye shi ake tanƙwarawa amma ɗa marar tarbiyya kamar Muntari sai dai a bishi da ido da addu'a. Duk wani mulki da ta ke zubawa a gidan Tijjani babu shi a gidan Muntari, tana magana zai ce "Iya ba na son sa'ido"
Zaman Hanne da Muntari kuwa gashi nan gashi nan ne. Ran da ya bushi isha zai nemeta amma idan bai nemeta ba ko ta zo da kanta koranta ya ke yi ya ce shi baya son jaraba. Yana dai bata kuÉ—i dan duk wata tana jin alert. Zaman shiru da ta ke yi ne ma ya sa ta yi tunanin komawa karatu.
Mummunan halin sa ta shan giya kuwa tun watannin farko na auren su ta gane. Ita kam tana zargin bayan giya ma yana haÉ—awa da wani abun. Randa ya fara sunbatun Maryam kuwa har tsorata ta ke yi. Ita dai ta rasa wace Maryam ce Muntari ke mutuwar so haka.
***
Inter school competion za su yi daidai ƙarshen zango na shekarar wanda ya kama su Zaytoonah na gab da zana jarrabawan su na JCE.
Rehersals za a fara yau, wanda aka zaɓa za su fito su yi rehersal a gaban ɗalibai.
Wannan ne karo na farko da Zaytoonah za ta yi debate tunda ta shiga JSS. Ta kan representing ɗin makarantar su a Maths competion amma indai debate ne ba ta yarda ta yi. A nursery da primary school she used to be excited duk lokacin da aka zaɓe ta cikin ma su yin debate amma yanzu komai ya chanja ma ta, ba ta da wannan confidence ɗin.
Wannan karan ma Mr Adebayo ne ya dage sai ta shiga ciki.
Ita ce first speaker dan haka sunan ta aka fara kira Tijjani Zaytoonah Abubakar.
Cikinta ya ba da ƙululu, jiya a gaban Auwal ta presenting points ɗin ta ba tareda wata matsala ba amma yanzu da aka kira sunan ta har ta fara jin gudawa.
A hankali ta taso ta fito tsakiyar filin, gaba ɗaya an ƙura ma ta ido wasu na dariya ƙasa-ƙasa.
Bayan ta yi gaisuwa sannan ta gabatar da topic É—in sannan ta introduncing kan ta. Tana cewa "standing before you is Zaytoonah Tijjani Abubakar, I'm..."
'aka Mama Zaytoonah' muryan Sadiya wata 'yar class ɗin su ya doki kunnen ta. Sadiya ta so a saka sunan ta a cikin ma su competition ɗin amma ba a zaɓeta ba, shiyasa ta ke jin haushin Zaytoonah.
Shiru ta yi saboda yadda sunan ya taɓata
"Yes continue" MC É—in ya faÉ—a ma ta
Murya na rawa ta cigaba dan ta ruÉ—e "firstly, I'm.."
"Amoeba" ta sake jin an ambata da ƙarfi. Wannan karan hawaye ne ya zubo daga idon ta wanda ya sa wasu ɗaliban su ka fara dariya. Aka shiga yiwa yara ihu akan su yi shiru amma inaa sai ma ƙarawa da su ka yi saboda yadda su ka ga Zaytoonah ta bar hall ɗin da gudu...
***
"Ni ba na son kame-kame, gaskiya na ke so, za ka iya yi min aiki ko ba za ka iya ba?"
"Indai ba ka yarda da mu ba babu yadda za ayi aikin da za mu maka yai tasiri" mutumin da ke zaune kan wata tsohuwar tabarmar kaba ya faÉ—a.