Sashe 10
Zaytoonah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
Sauran na ludayin ya kai bakinsa ya shanye, ya sake ɗebo wani wannan karan sai da ya sha ya rage sannan ya miƙa ma ta ta sha. A haka a haka har su ka shanye furan ba tareda wani ya yi magana ba. Ta ji daɗin furan duk da ma sugar ɗin ciki ya yi yawa.
Gefen bakinta akwai sauran furan dan haka ya sa babbar yatsar sa ya share ma ta. Shi kan sa bai san ya aka yi ya yi hakan ba. Its like tunda ya haɗu da yarinyar nan akwai wasu notinan kansa da su ka kunce. Ranan da ya fara ganin ta tana rawa a daren ranan sai da yai mafarkin ta, abun ya bashi mamaki sosai. Tunda ya ke bai taɓa sa wata mace a rai har ya yi mafarkinta ba. Lokacin yana undergraduate akwai wata Helen 'yar Auchi, haka ta nace ma sa wai tana son shi, bai taɓa jin wani abu gameda ita makamancin wanda ya ke ji yanzu ba, ya zo ajin ƙarshe ma ya taimakawa wata yarinya Hamdiyya 'yar Bauchi itama ta zo ta fara liƙe ma sa wai su yi soyayya. Shi tun da ma da yanzu mata ba sa gaban sa amma Nkiru is different. Ya rasa ko tausayinta da ya ke ne ya jawo ya ke jin abinda ya ke ji gameda ita oho.
Itakam tunda ta ji yatsar sa a daidai bakinta ta sandare a wajen. Tunaninta kissing É—in ta zai yi, there's something in his eyes that's so inviting.
"Saura kwana goma na koma Obowo, fatan kin shirya" ya katse shirun na su
"Mmm" kawai ta ce
"Ko kin fasa tafiya ne? za ki koma wajen Okafor, probably ki raising family da shi?"
"No" ta faɗa da ƙarfi tana zaro ido
"Then why Inkiru? Miyasa ki ke zuwa gun sa kullum ki daÉ—e, kin san yadda na ke ji kuwa idan na zo na samu kin fita?"
Ta girgiza kai
"Ina tsoro kar wani abu ya sameki Inkiru, ba zan taɓa yafewa kai na ba. Ban ce kar ki je gidan su Okafor ba ko kar ki je wajen Pastor amma..." ganin hawaye a idonta ya sa shi kasa ƙarisa maganar.
Sai yanzu ta gane miyasa ya ke fushi da ita ashe saboda fitan da ta ke yi ne.
"I'm sorry" ta faÉ—a in between tears.
"Ba na son kuka kin ji" ta gyaÉ—a kai tana share hawayen...
Daga ranan su ka shirya kamar da, sai dai kuma daga ranan Nkiru ta shiga wani hali na fargaba. Ba komai ba ne face tafiyar su da ta ke matsowa kusa, daga ta tafi shikenan ba za ta sake ganin T J ba. Maimakon fitan da su ke da Okafor yanzu da shi su ke fita yai ta nuna ma ta wajaje musamman gonakin su. Har gidan gonan Alhaji Isa sai da ya kaita a nan ta ga yadda ake matsar madaran shanu itama ta gwada matsawa. Ranan sunday kuwa shi ya raka ta har bakin church bayan awa uku ya dawo daidai an fara fitowa kenan, suna fitowa kuwa ta hangoshi, ko sauraron Okafor ba ta yi ba ta je ta sameshi su ka wuce gida.
Da yamma sai ga Muntari ya dira a gidan abun mamaki ko É—akin Iya bai shiga ba ya wuce É—akin Goggo. Yana zuwa kuwa jiki har rawa ya ke sanda ya ke kunce jakar sa. Tsarabar Gurasa, kilishi da dabino yai wa Nkiru wacce tun randa ya bar garin ta ke ran sa.
Goggo ta ce "ikon Allah" ganin yadda Muntarin ke ta rawan jiki a gaban Nkiru.
Ba ta ida mamaki ba sai da ta ga ya yagi kilishi yana ƙoƙarin turawa Nkiru a baki yana cewa ta ci ita kuwa tana girgiza kai.
"Muntari ba na tunanin ka yi sallar la'asar, ka wuce masallaci ko raka'a É—aya ka samu"
Ya miƙe yana cewa "kar wanda ya taɓa kayan nan na Mary ne, ita kaɗai na yiwa tsaraba"
Goggo ta ce ta ji.
Bayan fitar sa Goggo ta sauke ajiyar zuciya tana fatan abinda ta ke tunani ba gaskiya ba ne...
Daga masallaci kuwa ya dawo zai shiga ɗakin Goggo, Iya ta ƙwala ma sa kira. Bai sake samun sarari ba sai chan dare. Yana shigowa ya ga T J a ɗakin, ya yi narai narai da fiska yana tambayar Nkiru ko ta ci abinda ya kawo ma ta ta ce ta ci. Ba ta ma ci ba sai da T J ya zo ta nuna ma sa ya ɗau kusan fiye da rabi ya ba wa Goggo ya ce a rabawa 'yan gida. Nkiru kam dabino kaɗai ta ci ba ta ci kilishi da gurasan ba. Shi kuwa T J haka ya haɗa gurasa da kilishi yai ta ci yana addu'ar Allah ya saka wa Muntari, wannan karan yayi abun kai.
"Hamma ina son magana da ita"
T J ya juya ya kalli kan gado Asma'u ta riga ta yi bacci Goggo kuwa ta wuce turakar miji saboda ita ke da girki.
"Ban gane ba"
"Ina son magana da Mary"
Abun ya bashi dariya amma ya dake ya ce "ga ta nan faÉ—i maganar ka"
"Hamma waje za ka bamu, maganar ta mu biyu ne"
T J ya ce " lallai kana da aiki"
Ya cigaba da koyawa Nkiru gaisuwar Fulatanci.
Ganin an maidashi wani shashasha ya sa shi barin ɗakin kamar zai fashe. T J bai kawo komai a ransa ba dan ya ɗauka irin shiriritan ƙanin na sa ne da ya saba. Sai kusan goma ya bar ɗakin...
Washe gari aka yiwa su T J rasuwa dan haka ranan kam gaba É—aya Nkiru ba ta gan shi ba. Duk da ba a na su sashen ba ne amma kusan kaf 'yan gidan sun fita gaisuwa aka bar Nkiru a gida. Ba abinda ke zuciyarta irin tunanin yadda za ta yi ta cigaba da zama a nan ko da dai ba wai kowa ke son ta ba amma T J yana son ta haka Goggo ma na son ta. Idan ta tafi Calabar ta kasa samun kakannin ta fa?. Ko kuma ta je sun mutu ya za ta yi kenan? Wannan tunanin shi ya É—auke ma ta hankali wunin ranan...
***
Jaka ce madaidaiciya ya kawo ma ta ya ce ta shirya kayanta ciki saboda tafiyar su ta jibi. "Ki tabbatar kin shirya komai saboda mantuwa"
"I'm not leaving" ta faÉ—a a hankali. Da sauri ya juyo saboda dama fita zai yi
"What?"
"I'm not leaving" ta sake maimaitawa wannan karan da ɗan ƙarfi. Dawowa yai gabanta ya tsugunna. Zaune ta ke a shimfiɗar ta da ta ke kwana.
Ta girgiza kai ta kasa magana.
"Na san kin fara sabawa da nan amma dole ne mu tafi, na yi alkawarin zan maida ke na kai ki har Calabar..."
"Idan ba mu same su ba fa? Ina zan je? Chief James Asibong ba shi É—aya ba ne a Calabar, tukunna which part of Calabar za mu fara zuwa?"
Tanada gaskiya amma kuma...
"Tunda mu ka haɗu ka ke mun ɗawainiya, kuma ko da mun koma ɗawainiya za ka yi ta yi da ni. Ba na son ka shiga ƙunci saboda ni, ka bari na zauna a nan na nemi aiki idan na tara kuɗi sai na tafi ka ga ko da ban same su ba zan fara sana'a ko kasuwanci da abin da na tara"
"Inkiru..."
"Shekara É—aya, biyu, uku, i dont care, indai za ka amince zan zauna a nan. Zan yi kowani irin aiki ne, kowani iri"
Shiru yai ya rasa mi zai ce.
Ta sa hannunta É—aya a kan hannun sa da ke kan cinyarsa ta ce "please Barkindo"
Ya kalleta cike da mamaki. Ta gyaÉ—a ma sa kai ta ce Pendo ce ta gaya ma ta Kakansa ne ya ke kiran sa da Barkindo shiyasa wani lokaci ta ke ji Goggo na kiran sa da sunan.
Shiru ne ya ratsa ɗakin, ba kuma dan ya rasa abin faɗa ba ne sai dan wani lissafi ya ke yi a ƙwaƙwalwarsa. Mi zai faru idan Nkiru ta cigaba da zama da su?
*ba a fara komai a chronicles of Zaytoonah ba*
*Don samun daman karanta cigaban labarin za a biya 300 ta account number kamar haka:*
3099546325
Firstbank
Azizat Hamza
*ko kuma katin MTN na 300 zuwa ga wannan numbar 08137311900*
Za'a tura Shaidar biya zuwa ga wannan numbar still 08137311900 ko kuma ma dai domin ƙarin bayani za a iya tuntuɓar numban, preferably chat ko text.
*Allah ya ba da ikon biya amin*
2/11/21, 10:04 PM - ****: *Chronicles of*
*...... ...... .......ZAYTOONAH*
https://m.facebook.com/Inside-Arewa-Writers-107691760958755/?ref
ð•€â„•ð•Šð•€ð”»ð”¼ ð”¸â„ð”¼ð•Žð”¸ ð•Žâ„ð•€ð•‹ð”¼â„ð•ŠÂ©
*(Ƙungiyar Nazarin Harshen Hausa)*
Rubutawa.....Azizat
Wattpad@Azi_zat
*Free page*
*6-A love marriage*
Bismillahir Rahmanir Rahim
"Yanzu dan Allah Muntari daga ta musulunta yau sai a fara ma ta zancen aure?. Ni ban goyi bayan haka ba, sannan duk yadda ka ke son auren yarinyar nan ba fa auren dole za a ma ta ba. Idan ta amince za ta aureka fani'ima amma idan ta nuna ɗan uwanka ko wani daban ta ke so to ka ga dole ka haƙura"
Kaman an buga ma sa guduma a tsakiyar ka haka ya ji kalaman Baffah na ƙarshe a ƙwaƙwalwarsa.
"Baffa ban gane É—an uwana ba. Ba dai Hamma Tijjani ka ke nufi ba?"
Baffa yai shiru dan tambayar ta yi kama da renin hankali.
"Baffa idan za a min adalci, tun kan yarinyar nan ta musulunta na ce ina son aurenta ku ka hanani, yanzu da ta musulunta sai ku ce wai idan ta zaɓi Hamma Tijjani sai dai na yi haƙuri. Wannan son kai ne Baffah. Kuma ba zan taɓa yarda da ba. Ina son auren Maryam kuma Wallahi babu wanda ya isa ya hanani aurenta."
"Muntari ni ka ke faɗawa haka? Wannan yarinya tun kafin ta musulunta na ɗauketa amana a gareni, yanzu da ta shigo musulunci kuwa nauyi ya ƙara ƙaruwa mani, marainiya ce kuma na ɗauki amanar kula da ita kamar 'ya'yan da na haifa. Babu wanda zai ma ta auren dole. Tashi ka bani waje"
Gefen bakinta akwai sauran furan dan haka ya sa babbar yatsar sa ya share ma ta. Shi kan sa bai san ya aka yi ya yi hakan ba. Its like tunda ya haɗu da yarinyar nan akwai wasu notinan kansa da su ka kunce. Ranan da ya fara ganin ta tana rawa a daren ranan sai da yai mafarkin ta, abun ya bashi mamaki sosai. Tunda ya ke bai taɓa sa wata mace a rai har ya yi mafarkinta ba. Lokacin yana undergraduate akwai wata Helen 'yar Auchi, haka ta nace ma sa wai tana son shi, bai taɓa jin wani abu gameda ita makamancin wanda ya ke ji yanzu ba, ya zo ajin ƙarshe ma ya taimakawa wata yarinya Hamdiyya 'yar Bauchi itama ta zo ta fara liƙe ma sa wai su yi soyayya. Shi tun da ma da yanzu mata ba sa gaban sa amma Nkiru is different. Ya rasa ko tausayinta da ya ke ne ya jawo ya ke jin abinda ya ke ji gameda ita oho.
Itakam tunda ta ji yatsar sa a daidai bakinta ta sandare a wajen. Tunaninta kissing É—in ta zai yi, there's something in his eyes that's so inviting.
"Saura kwana goma na koma Obowo, fatan kin shirya" ya katse shirun na su
"Mmm" kawai ta ce
"Ko kin fasa tafiya ne? za ki koma wajen Okafor, probably ki raising family da shi?"
"No" ta faɗa da ƙarfi tana zaro ido
"Then why Inkiru? Miyasa ki ke zuwa gun sa kullum ki daÉ—e, kin san yadda na ke ji kuwa idan na zo na samu kin fita?"
Ta girgiza kai
"Ina tsoro kar wani abu ya sameki Inkiru, ba zan taɓa yafewa kai na ba. Ban ce kar ki je gidan su Okafor ba ko kar ki je wajen Pastor amma..." ganin hawaye a idonta ya sa shi kasa ƙarisa maganar.
Sai yanzu ta gane miyasa ya ke fushi da ita ashe saboda fitan da ta ke yi ne.
"I'm sorry" ta faÉ—a in between tears.
"Ba na son kuka kin ji" ta gyaÉ—a kai tana share hawayen...
Daga ranan su ka shirya kamar da, sai dai kuma daga ranan Nkiru ta shiga wani hali na fargaba. Ba komai ba ne face tafiyar su da ta ke matsowa kusa, daga ta tafi shikenan ba za ta sake ganin T J ba. Maimakon fitan da su ke da Okafor yanzu da shi su ke fita yai ta nuna ma ta wajaje musamman gonakin su. Har gidan gonan Alhaji Isa sai da ya kaita a nan ta ga yadda ake matsar madaran shanu itama ta gwada matsawa. Ranan sunday kuwa shi ya raka ta har bakin church bayan awa uku ya dawo daidai an fara fitowa kenan, suna fitowa kuwa ta hangoshi, ko sauraron Okafor ba ta yi ba ta je ta sameshi su ka wuce gida.
Da yamma sai ga Muntari ya dira a gidan abun mamaki ko É—akin Iya bai shiga ba ya wuce É—akin Goggo. Yana zuwa kuwa jiki har rawa ya ke sanda ya ke kunce jakar sa. Tsarabar Gurasa, kilishi da dabino yai wa Nkiru wacce tun randa ya bar garin ta ke ran sa.
Goggo ta ce "ikon Allah" ganin yadda Muntarin ke ta rawan jiki a gaban Nkiru.
Ba ta ida mamaki ba sai da ta ga ya yagi kilishi yana ƙoƙarin turawa Nkiru a baki yana cewa ta ci ita kuwa tana girgiza kai.
"Muntari ba na tunanin ka yi sallar la'asar, ka wuce masallaci ko raka'a É—aya ka samu"
Ya miƙe yana cewa "kar wanda ya taɓa kayan nan na Mary ne, ita kaɗai na yiwa tsaraba"
Goggo ta ce ta ji.
Bayan fitar sa Goggo ta sauke ajiyar zuciya tana fatan abinda ta ke tunani ba gaskiya ba ne...
Daga masallaci kuwa ya dawo zai shiga ɗakin Goggo, Iya ta ƙwala ma sa kira. Bai sake samun sarari ba sai chan dare. Yana shigowa ya ga T J a ɗakin, ya yi narai narai da fiska yana tambayar Nkiru ko ta ci abinda ya kawo ma ta ta ce ta ci. Ba ta ma ci ba sai da T J ya zo ta nuna ma sa ya ɗau kusan fiye da rabi ya ba wa Goggo ya ce a rabawa 'yan gida. Nkiru kam dabino kaɗai ta ci ba ta ci kilishi da gurasan ba. Shi kuwa T J haka ya haɗa gurasa da kilishi yai ta ci yana addu'ar Allah ya saka wa Muntari, wannan karan yayi abun kai.
"Hamma ina son magana da ita"
T J ya juya ya kalli kan gado Asma'u ta riga ta yi bacci Goggo kuwa ta wuce turakar miji saboda ita ke da girki.
"Ban gane ba"
"Ina son magana da Mary"
Abun ya bashi dariya amma ya dake ya ce "ga ta nan faÉ—i maganar ka"
"Hamma waje za ka bamu, maganar ta mu biyu ne"
T J ya ce " lallai kana da aiki"
Ya cigaba da koyawa Nkiru gaisuwar Fulatanci.
Ganin an maidashi wani shashasha ya sa shi barin ɗakin kamar zai fashe. T J bai kawo komai a ransa ba dan ya ɗauka irin shiriritan ƙanin na sa ne da ya saba. Sai kusan goma ya bar ɗakin...
Washe gari aka yiwa su T J rasuwa dan haka ranan kam gaba É—aya Nkiru ba ta gan shi ba. Duk da ba a na su sashen ba ne amma kusan kaf 'yan gidan sun fita gaisuwa aka bar Nkiru a gida. Ba abinda ke zuciyarta irin tunanin yadda za ta yi ta cigaba da zama a nan ko da dai ba wai kowa ke son ta ba amma T J yana son ta haka Goggo ma na son ta. Idan ta tafi Calabar ta kasa samun kakannin ta fa?. Ko kuma ta je sun mutu ya za ta yi kenan? Wannan tunanin shi ya É—auke ma ta hankali wunin ranan...
***
Jaka ce madaidaiciya ya kawo ma ta ya ce ta shirya kayanta ciki saboda tafiyar su ta jibi. "Ki tabbatar kin shirya komai saboda mantuwa"
"I'm not leaving" ta faÉ—a a hankali. Da sauri ya juyo saboda dama fita zai yi
"What?"
"I'm not leaving" ta sake maimaitawa wannan karan da ɗan ƙarfi. Dawowa yai gabanta ya tsugunna. Zaune ta ke a shimfiɗar ta da ta ke kwana.
Ta girgiza kai ta kasa magana.
"Na san kin fara sabawa da nan amma dole ne mu tafi, na yi alkawarin zan maida ke na kai ki har Calabar..."
"Idan ba mu same su ba fa? Ina zan je? Chief James Asibong ba shi É—aya ba ne a Calabar, tukunna which part of Calabar za mu fara zuwa?"
Tanada gaskiya amma kuma...
"Tunda mu ka haɗu ka ke mun ɗawainiya, kuma ko da mun koma ɗawainiya za ka yi ta yi da ni. Ba na son ka shiga ƙunci saboda ni, ka bari na zauna a nan na nemi aiki idan na tara kuɗi sai na tafi ka ga ko da ban same su ba zan fara sana'a ko kasuwanci da abin da na tara"
"Inkiru..."
"Shekara É—aya, biyu, uku, i dont care, indai za ka amince zan zauna a nan. Zan yi kowani irin aiki ne, kowani iri"
Shiru yai ya rasa mi zai ce.
Ta sa hannunta É—aya a kan hannun sa da ke kan cinyarsa ta ce "please Barkindo"
Ya kalleta cike da mamaki. Ta gyaÉ—a ma sa kai ta ce Pendo ce ta gaya ma ta Kakansa ne ya ke kiran sa da Barkindo shiyasa wani lokaci ta ke ji Goggo na kiran sa da sunan.
Shiru ne ya ratsa ɗakin, ba kuma dan ya rasa abin faɗa ba ne sai dan wani lissafi ya ke yi a ƙwaƙwalwarsa. Mi zai faru idan Nkiru ta cigaba da zama da su?
*ba a fara komai a chronicles of Zaytoonah ba*
*Don samun daman karanta cigaban labarin za a biya 300 ta account number kamar haka:*
3099546325
Firstbank
Azizat Hamza
*ko kuma katin MTN na 300 zuwa ga wannan numbar 08137311900*
Za'a tura Shaidar biya zuwa ga wannan numbar still 08137311900 ko kuma ma dai domin ƙarin bayani za a iya tuntuɓar numban, preferably chat ko text.
*Allah ya ba da ikon biya amin*
2/11/21, 10:04 PM - ****: *Chronicles of*
*...... ...... .......ZAYTOONAH*
https://m.facebook.com/Inside-Arewa-Writers-107691760958755/?ref
ð•€â„•ð•Šð•€ð”»ð”¼ ð”¸â„ð”¼ð•Žð”¸ ð•Žâ„ð•€ð•‹ð”¼â„ð•ŠÂ©
*(Ƙungiyar Nazarin Harshen Hausa)*
Rubutawa.....Azizat
Wattpad@Azi_zat
*Free page*
*6-A love marriage*
Bismillahir Rahmanir Rahim
"Yanzu dan Allah Muntari daga ta musulunta yau sai a fara ma ta zancen aure?. Ni ban goyi bayan haka ba, sannan duk yadda ka ke son auren yarinyar nan ba fa auren dole za a ma ta ba. Idan ta amince za ta aureka fani'ima amma idan ta nuna ɗan uwanka ko wani daban ta ke so to ka ga dole ka haƙura"
Kaman an buga ma sa guduma a tsakiyar ka haka ya ji kalaman Baffah na ƙarshe a ƙwaƙwalwarsa.
"Baffa ban gane É—an uwana ba. Ba dai Hamma Tijjani ka ke nufi ba?"
Baffa yai shiru dan tambayar ta yi kama da renin hankali.
"Baffa idan za a min adalci, tun kan yarinyar nan ta musulunta na ce ina son aurenta ku ka hanani, yanzu da ta musulunta sai ku ce wai idan ta zaɓi Hamma Tijjani sai dai na yi haƙuri. Wannan son kai ne Baffah. Kuma ba zan taɓa yarda da ba. Ina son auren Maryam kuma Wallahi babu wanda ya isa ya hanani aurenta."
"Muntari ni ka ke faɗawa haka? Wannan yarinya tun kafin ta musulunta na ɗauketa amana a gareni, yanzu da ta shigo musulunci kuwa nauyi ya ƙara ƙaruwa mani, marainiya ce kuma na ɗauki amanar kula da ita kamar 'ya'yan da na haifa. Babu wanda zai ma ta auren dole. Tashi ka bani waje"