Sashe 21
Zaytoonah Part 1 Complete Hausa Novel · about 8 min read
A wasu lokutan da Inna ta kawowa Iya ziyara ne ta zugata akan ta je ta zauna a gidan T J dan ta rinƙa kula da Hajjo idan ba haka ba kuwa Yadda Maryam ta shanye T J ba za ta bari ya haihu da kowa ba tunda gashi har sau biyu tana kashewa Hajjo 'ya'ya.
Iya ta san ba Maryam ce ke kashe 'ya'yan Hajjo ba amma kuma tsanar Maryam ya sa ta hau kan maganar.
Sati biyar da Hajjo ta yi a gida da za ta koma Zaria sai gashi Iya ta tattara kaya itama su ka yi tafiyar tare.
T J ya shiga ruÉ—u lokacin da Iya ta ce za ta zauna da su na wani lokaci. Ba yadda ya iya haka ya tattara kayan É—akin sa ya kai É—akin Maryam ya bar wa Iya É—akin sa.
Bayan kwana biyu da Iya ba ta ga Maryam a gidan ba ne ta tambayi Hajjo ina Maryam ta ke Hajjo ta ce ma ta wai karatu ta ke yi a Habuja.
T J na dawowa ta haushi da faÉ—a wai ya É—aurewa Maryam gindi ta tafi yawon karuwanci.
"Karatu ta tafi Iya kuma na shekara É—aya ne kawai"
"Karatun Uwar ka. Mata ta tafi karuwanci ka ce ta je karatu. Wani irin karatune daya ƙi ci ya ƙi cinyewa shekara da shekaru. Daɗin abin ma ba ta haihuwa balle aje a ɗauko ɗan shege a kawo maka gida. Allah dai ya shirya"
Ransa ya sosu da maganar Iya amma ba abinda zai ce haka yai shiru ya barta ta yi ta masifa har ta gaji ta yi shiru.
Zuwan su Iya ya sa ya rage kaiwa Maryam Ziyara. Maryam ba ta kawo komai ba dan ta É—auka yana ba ta space ne dan ta samu ta yi karatu sosai.
Bai gaya ma ta Iya ta dawo gidan sa da zama ba dan baya so hankalinta ya tashi , yana jiran perfect time ne da zai gaya ma ta wanda ba za ta É—aga hankalinta sosai ba.
Cikin 'yan kwanakin nan kuwa ba ta ma jin daɗi, duk safiya sai sanyi ya dameta kuma ba lokacin sanyi ake ba. Ga yawan kasala da ta ke ji, ita da ta ke da kazar-kazar ɗin aiki sai gashi sai ta wuni ba ta assasa komai a ɗakin ba harta wanka sai da ta fara ƙiwuyar sa idan ta yi da safe shikenan sai kuma washe gari. Ranan su na fitowa daga class sai hajijiya ya kamata da ƙyar ta dafa bango ta samu guri ta zauna. Yanayin jikin na ta da ta ke jin chanji ya sa ta je Asibiti dan ta tari ciwon tun kafin ya zo ya hanata karatu.
Tun daga amsoshin tambayoyin da ta bawa likita ya ce alkhairi ne amma za a ma ta test dan a tabbatar. Aikuwa gwajin farko result ya nuna ciki gareta.
Kuka sosai ta fara a office É—in Likita lokacin daya bayyana ma ta sakamakon gwajin.
"Doctor seven years, one month, nine days da aure na"
Likitan wanda Musulmine ya ce " ki godewa Allah. Shi ke bayar wa a lokacin da ya so a kuma wanda ya so. Wasu ma su kan samu shekaru fiye da naki kamin Allah ya karɓi addu'an su"
With full excitement ta je gida tana tunanin yadda za ta faÉ—awa T J and how he'll react.
Ta sa a ranta sai ya zo za ta faÉ—a ma sa amma kafin washegari ta chanja shawara. Har gida za ta je ta surprising É—in sa. Daren ranan ba ta iya barcin kirki ba, motsi kaÉ—an ta shafa cikinta zuwa maranta tana murmushi.
Ranan Alhamis tana dawowa daga Class ta wuce park sai Zaria. Da murna ta nufi gidan ta dan ta san war haka T J na gida.
Da sallama ta shiga falonsu fiskarta É—auke da murmushi amma ganin wanda ke falon ya sa murmushin ya kafe. Iya ce zaune a falon tana kallo tana cin tuwo sai suÉ—e hannu ta ke yi.
"An wuni lafiya" ta furta ranta a ɓace
Iya ta ce "An gaji da karuwancin ne aka dawo?"
Ba ta tanka ma ta ba ta wuce É—akin ta. Ganin kayan T J a É—akin ya sa ta tabbatar Iya ta kwana biyu a gidan. Ta zauna bakin gado tana jin zuciyarta na ma ta zafi. Duk wani excitement da ta ke tattare da shi ya washe. Iya a gidan su kuma T J bai gaya ma ta ba.
Ganin zamanta na Iya kawo ɓacin rai ya sa kawai ta ɗau jakarta ta fita. Gara ta koma inda ta fito ko hankalinta zai kwanta dan idan ta ce za ta kwana a gidan baƙin ciki da takaici kawai za ta sha.
Ba ta samu motan Abuja ba ma sai kusan ƙarfe takwas na dare. Ita dai ko ƙarfe shabiyun dare ne ta sa a ranta za ta tafi.
T J kam tunda Iya ta fara zama a gidansa ya fara daɗewa a waje. Wani lokaci ƙarfe goma koma fiye ya ke dawowa, idan ya dawo da wuri to ƙarfe tara ne.
Bai san da zuwan Maryam ba sai washegari da Iya ke masifar wai wuyan Maryam yayi ƙauri ta zo ko zama ba ta yi ba ta kuma tafiya wani yawon.
Ya sha mamakin wai Maryam ta zo daga baya ya ce bari ya je kawai ya dubata ko lafiya ta zo gida...
As usual haƙurin nan dai da ya saba bayarwa shi ya ke ta ba ta akan rashin sanar da ita gameda zuwan Iya. Duk yadda ta ke son yi mishi Albishir haushin da ta ke ji ya sa ta ja bakinta ta yi shiru. Ƙarshe haka ya tafi ba tareda ta gaya ma sa ba. Bayan sati biyu da ya zo lokacin ta ɗan sakko shine ta nuna ma sa result ɗin test ɗin da aka ma ta.
"Dear shi ne ba ki da lafiya ba za ki gaya min ba"
Ya maida duban sa ga takardar yana karantawa.
Ya É—ago ido ya kalleta ya sake kallon takardar sai kuma ya challa ihu yana " Maryam da gaske?"
Ta gyaÉ—a ma sa kai.
"Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah. Muah muah muah" ya shiga kissing É—inta ta ko'ina.
*Don samun daman karanta cigaban labarin za a biya 300 ta account number kamar haka:*
3099546325
Firstbank
Azizat Hamza
*ko kuma katin MTN na 300 zuwa ga wannan numbar 08137311900*
Za'a tura Shaidar biya zuwa ga wannan numbar still 08137311900 ko kuma ma dai domin ƙarin bayani za a iya tuntuɓar numban, preferably chat ko text.
*Allah ya ba da ikon biya amin*
2/11/21, 10:04 PM - ****: *Chronicles of*
*...... ...... .......ZAYTOONAH*
https://m.facebook.com/Inside-Arewa-Writers-107691760958755/?ref
ð•€â„•ð•Šð•€ð”»ð”¼ ð”¸â„ð”¼ð•Žð”¸ ð•Žâ„ð•€ð•‹ð”¼â„ð•ŠÂ©
*(Ƙungiyar Nazarin Harshen Hausa)*
Rubutawa.....Azizat
Wattpad@Azi_zat
*Free page*
*8-patience*
Bismillahir Rahmanir Rahim
Wata huɗu aka saka auren Tijjani da Hajjo. Aure ne harga Allah babu yadda za ayi ya kauce ma sa tunda Iya ta ce idan bai auri Hajjo ba har abada ba zai taɓa ganin rahama a rayuwar sa ba. Wannan furuci ya birkitashi sosai.
Goggo ta bashi goyon bayan yayi auren wataƙila Allah zai sa Iya ta sausauta ƙin sa da ta ke yi. Bai taɓa ra'ayin mace fiye da ɗaya ba, tun ma kafin ya haɗu da Maryam Nkiru ba shi da ra'ayin auren mace sama da ɗaya. Balle kuma da ya samu macen da ya ke ganin har duniya ta naɗe ba zai taɓa iya son wata mace bayan ta ba, bai taɓa jin zai haɗa soyayyar Maryam da wata mace ba balle har ya ƙara aure.
Iya ta ci darajan haihuwa, indai yana so ya gama da duniya lafiya to dole ne yai wa Uwar da ta haifeshi biyayya.
Yafi sati abun na damunshi ya rasa yadda zai yi ya gayawa Maryam. He failed her, tun daren farkon su ya ma ta alƙawarin ita kaɗaice babu ƙari, ita ɗaya ce matarshi har idan yana numfashi a duniya, ita da kishiya sai dai a Aljannah da za ta zamo sarauniyar Hurul ayn. Amma yanzu ya karya alkawari.
Kusan sati uku abun na cinsa kafin ya summoning courage ya gaya ma ta abinda Iya ta sa shi. Ba ta ce komai ba har kusan minti biyu.
"My Dear please say something" ya faɗa yana kallonta yana ƙoƙarin karantar yanayin fuskar ta.
Ta yi murmushi mai ciwo ta ce " na san Iya ba ta so na and na san she'll always come between US sooner or later. The only thing da ya hanata rabamu tun da shine maganar Baffah"
Ta ja dogon numfashi sannan ta ce " This is just a step to break us, and ba za ta tsaya a nan ba she'll do more and more and more. Abu É—aya na ke tsoro Barkindo..."
T J ya kamo hannunta ya kai dai-dai ƙirjinsa ya ce " then, now and the future zuciyar Tijjani taki ce. Jikina zai raɓi wata mace amma zuciyata ta mace ɗaya ce. Zuciyata will always beat for you Maryam-Inkiru"
"Its Nkiru, N N N Nkiru" ta faÉ—a tana turo baki
"Afuwan Sarauniyata N N N Nkiru"
Yadda yai maganar ya sa ta fashe da dariya tana dariyan har da hawaye, ya rungumeta shima yana dariyan.
Bubbuga bayansa ta ke yi tanajin zuciyarta na zafi kamar zai fashe.
"I'm sorry my love, i'm very sorry" ya fara faɗi yana shafa bayanta lokacin daya ji sheshsheƙar kukan ta.
"I love you, I'll always love you, ki rinƙa tunawa da wannan"
Rarrrashin na ta daya ke yi ya sa ta ƙara sautin kukan ta. Hakan ya sa shima hawaye su ka fara zubo ma sa, ya sani its not easy for her, shima kuma daurewa kawai ya ke yi amma abin na ma sa zafi.
Sai da ya ga kukan ya ƙi tsayawa ne ya sa shi chanja salon rarrashin, duk yadda ta so ta kauce ma sa sai da salon na sa ya birkitata. Daga kuka ta koma amsa saƙon zazzafar soyayyar sa...
Daga wannan rana ta fara koyawa zuciyarta yadda za ta saba da sharing T J idan Amarya ta zo.
***
Iya ta san ba Maryam ce ke kashe 'ya'yan Hajjo ba amma kuma tsanar Maryam ya sa ta hau kan maganar.
Sati biyar da Hajjo ta yi a gida da za ta koma Zaria sai gashi Iya ta tattara kaya itama su ka yi tafiyar tare.
T J ya shiga ruÉ—u lokacin da Iya ta ce za ta zauna da su na wani lokaci. Ba yadda ya iya haka ya tattara kayan É—akin sa ya kai É—akin Maryam ya bar wa Iya É—akin sa.
Bayan kwana biyu da Iya ba ta ga Maryam a gidan ba ne ta tambayi Hajjo ina Maryam ta ke Hajjo ta ce ma ta wai karatu ta ke yi a Habuja.
T J na dawowa ta haushi da faÉ—a wai ya É—aurewa Maryam gindi ta tafi yawon karuwanci.
"Karatu ta tafi Iya kuma na shekara É—aya ne kawai"
"Karatun Uwar ka. Mata ta tafi karuwanci ka ce ta je karatu. Wani irin karatune daya ƙi ci ya ƙi cinyewa shekara da shekaru. Daɗin abin ma ba ta haihuwa balle aje a ɗauko ɗan shege a kawo maka gida. Allah dai ya shirya"
Ransa ya sosu da maganar Iya amma ba abinda zai ce haka yai shiru ya barta ta yi ta masifa har ta gaji ta yi shiru.
Zuwan su Iya ya sa ya rage kaiwa Maryam Ziyara. Maryam ba ta kawo komai ba dan ta É—auka yana ba ta space ne dan ta samu ta yi karatu sosai.
Bai gaya ma ta Iya ta dawo gidan sa da zama ba dan baya so hankalinta ya tashi , yana jiran perfect time ne da zai gaya ma ta wanda ba za ta É—aga hankalinta sosai ba.
Cikin 'yan kwanakin nan kuwa ba ta ma jin daɗi, duk safiya sai sanyi ya dameta kuma ba lokacin sanyi ake ba. Ga yawan kasala da ta ke ji, ita da ta ke da kazar-kazar ɗin aiki sai gashi sai ta wuni ba ta assasa komai a ɗakin ba harta wanka sai da ta fara ƙiwuyar sa idan ta yi da safe shikenan sai kuma washe gari. Ranan su na fitowa daga class sai hajijiya ya kamata da ƙyar ta dafa bango ta samu guri ta zauna. Yanayin jikin na ta da ta ke jin chanji ya sa ta je Asibiti dan ta tari ciwon tun kafin ya zo ya hanata karatu.
Tun daga amsoshin tambayoyin da ta bawa likita ya ce alkhairi ne amma za a ma ta test dan a tabbatar. Aikuwa gwajin farko result ya nuna ciki gareta.
Kuka sosai ta fara a office É—in Likita lokacin daya bayyana ma ta sakamakon gwajin.
"Doctor seven years, one month, nine days da aure na"
Likitan wanda Musulmine ya ce " ki godewa Allah. Shi ke bayar wa a lokacin da ya so a kuma wanda ya so. Wasu ma su kan samu shekaru fiye da naki kamin Allah ya karɓi addu'an su"
With full excitement ta je gida tana tunanin yadda za ta faÉ—awa T J and how he'll react.
Ta sa a ranta sai ya zo za ta faÉ—a ma sa amma kafin washegari ta chanja shawara. Har gida za ta je ta surprising É—in sa. Daren ranan ba ta iya barcin kirki ba, motsi kaÉ—an ta shafa cikinta zuwa maranta tana murmushi.
Ranan Alhamis tana dawowa daga Class ta wuce park sai Zaria. Da murna ta nufi gidan ta dan ta san war haka T J na gida.
Da sallama ta shiga falonsu fiskarta É—auke da murmushi amma ganin wanda ke falon ya sa murmushin ya kafe. Iya ce zaune a falon tana kallo tana cin tuwo sai suÉ—e hannu ta ke yi.
"An wuni lafiya" ta furta ranta a ɓace
Iya ta ce "An gaji da karuwancin ne aka dawo?"
Ba ta tanka ma ta ba ta wuce É—akin ta. Ganin kayan T J a É—akin ya sa ta tabbatar Iya ta kwana biyu a gidan. Ta zauna bakin gado tana jin zuciyarta na ma ta zafi. Duk wani excitement da ta ke tattare da shi ya washe. Iya a gidan su kuma T J bai gaya ma ta ba.
Ganin zamanta na Iya kawo ɓacin rai ya sa kawai ta ɗau jakarta ta fita. Gara ta koma inda ta fito ko hankalinta zai kwanta dan idan ta ce za ta kwana a gidan baƙin ciki da takaici kawai za ta sha.
Ba ta samu motan Abuja ba ma sai kusan ƙarfe takwas na dare. Ita dai ko ƙarfe shabiyun dare ne ta sa a ranta za ta tafi.
T J kam tunda Iya ta fara zama a gidansa ya fara daɗewa a waje. Wani lokaci ƙarfe goma koma fiye ya ke dawowa, idan ya dawo da wuri to ƙarfe tara ne.
Bai san da zuwan Maryam ba sai washegari da Iya ke masifar wai wuyan Maryam yayi ƙauri ta zo ko zama ba ta yi ba ta kuma tafiya wani yawon.
Ya sha mamakin wai Maryam ta zo daga baya ya ce bari ya je kawai ya dubata ko lafiya ta zo gida...
As usual haƙurin nan dai da ya saba bayarwa shi ya ke ta ba ta akan rashin sanar da ita gameda zuwan Iya. Duk yadda ta ke son yi mishi Albishir haushin da ta ke ji ya sa ta ja bakinta ta yi shiru. Ƙarshe haka ya tafi ba tareda ta gaya ma sa ba. Bayan sati biyu da ya zo lokacin ta ɗan sakko shine ta nuna ma sa result ɗin test ɗin da aka ma ta.
"Dear shi ne ba ki da lafiya ba za ki gaya min ba"
Ya maida duban sa ga takardar yana karantawa.
Ya É—ago ido ya kalleta ya sake kallon takardar sai kuma ya challa ihu yana " Maryam da gaske?"
Ta gyaÉ—a ma sa kai.
"Alhamdulillah Alhamdulillah Alhamdulillah. Muah muah muah" ya shiga kissing É—inta ta ko'ina.
*Don samun daman karanta cigaban labarin za a biya 300 ta account number kamar haka:*
3099546325
Firstbank
Azizat Hamza
*ko kuma katin MTN na 300 zuwa ga wannan numbar 08137311900*
Za'a tura Shaidar biya zuwa ga wannan numbar still 08137311900 ko kuma ma dai domin ƙarin bayani za a iya tuntuɓar numban, preferably chat ko text.
*Allah ya ba da ikon biya amin*
2/11/21, 10:04 PM - ****: *Chronicles of*
*...... ...... .......ZAYTOONAH*
https://m.facebook.com/Inside-Arewa-Writers-107691760958755/?ref
ð•€â„•ð•Šð•€ð”»ð”¼ ð”¸â„ð”¼ð•Žð”¸ ð•Žâ„ð•€ð•‹ð”¼â„ð•ŠÂ©
*(Ƙungiyar Nazarin Harshen Hausa)*
Rubutawa.....Azizat
Wattpad@Azi_zat
*Free page*
*8-patience*
Bismillahir Rahmanir Rahim
Wata huɗu aka saka auren Tijjani da Hajjo. Aure ne harga Allah babu yadda za ayi ya kauce ma sa tunda Iya ta ce idan bai auri Hajjo ba har abada ba zai taɓa ganin rahama a rayuwar sa ba. Wannan furuci ya birkitashi sosai.
Goggo ta bashi goyon bayan yayi auren wataƙila Allah zai sa Iya ta sausauta ƙin sa da ta ke yi. Bai taɓa ra'ayin mace fiye da ɗaya ba, tun ma kafin ya haɗu da Maryam Nkiru ba shi da ra'ayin auren mace sama da ɗaya. Balle kuma da ya samu macen da ya ke ganin har duniya ta naɗe ba zai taɓa iya son wata mace bayan ta ba, bai taɓa jin zai haɗa soyayyar Maryam da wata mace ba balle har ya ƙara aure.
Iya ta ci darajan haihuwa, indai yana so ya gama da duniya lafiya to dole ne yai wa Uwar da ta haifeshi biyayya.
Yafi sati abun na damunshi ya rasa yadda zai yi ya gayawa Maryam. He failed her, tun daren farkon su ya ma ta alƙawarin ita kaɗaice babu ƙari, ita ɗaya ce matarshi har idan yana numfashi a duniya, ita da kishiya sai dai a Aljannah da za ta zamo sarauniyar Hurul ayn. Amma yanzu ya karya alkawari.
Kusan sati uku abun na cinsa kafin ya summoning courage ya gaya ma ta abinda Iya ta sa shi. Ba ta ce komai ba har kusan minti biyu.
"My Dear please say something" ya faɗa yana kallonta yana ƙoƙarin karantar yanayin fuskar ta.
Ta yi murmushi mai ciwo ta ce " na san Iya ba ta so na and na san she'll always come between US sooner or later. The only thing da ya hanata rabamu tun da shine maganar Baffah"
Ta ja dogon numfashi sannan ta ce " This is just a step to break us, and ba za ta tsaya a nan ba she'll do more and more and more. Abu É—aya na ke tsoro Barkindo..."
T J ya kamo hannunta ya kai dai-dai ƙirjinsa ya ce " then, now and the future zuciyar Tijjani taki ce. Jikina zai raɓi wata mace amma zuciyata ta mace ɗaya ce. Zuciyata will always beat for you Maryam-Inkiru"
"Its Nkiru, N N N Nkiru" ta faÉ—a tana turo baki
"Afuwan Sarauniyata N N N Nkiru"
Yadda yai maganar ya sa ta fashe da dariya tana dariyan har da hawaye, ya rungumeta shima yana dariyan.
Bubbuga bayansa ta ke yi tanajin zuciyarta na zafi kamar zai fashe.
"I'm sorry my love, i'm very sorry" ya fara faɗi yana shafa bayanta lokacin daya ji sheshsheƙar kukan ta.
"I love you, I'll always love you, ki rinƙa tunawa da wannan"
Rarrrashin na ta daya ke yi ya sa ta ƙara sautin kukan ta. Hakan ya sa shima hawaye su ka fara zubo ma sa, ya sani its not easy for her, shima kuma daurewa kawai ya ke yi amma abin na ma sa zafi.
Sai da ya ga kukan ya ƙi tsayawa ne ya sa shi chanja salon rarrashin, duk yadda ta so ta kauce ma sa sai da salon na sa ya birkitata. Daga kuka ta koma amsa saƙon zazzafar soyayyar sa...
Daga wannan rana ta fara koyawa zuciyarta yadda za ta saba da sharing T J idan Amarya ta zo.
***