← Book details Dama Ta Biyu Part 1 Complete Hausa Novel Local reading mode
READING PART 30 OF 268

Sashe 30

Dama Ta Biyu Part 1 Complete Hausa Novel · about 5 min read

Wanna novel din na kudine, some people call me mama Allah yaisa lol, yes mana, it's nothing for as long as on my right, don samun novel din Nan Zaki biya 500 ga account number 0024878383 stanbic zuwairat haladu nuhu, in kin biya ki turawa 08106102727 screenshot din biyanki ta WhatsApp. Did you know why buying my novel is beneficial?, We got to save each others contact. Dan Allah ban da Katin waya, wallahi Kati namin yawa har in rasa yanda zanyi dashi, waynada Basu da account zasu iya badawa a saka masu ta POS, na yafe maku KU biya 400 saboda suma Yan POS suna charging nasu, in kin biya zaa Baki takardan shedan kin biya sai ki daukeshi picture ki Turo min. Kar kuce yayi tsada pls. It's not easy and it's my longest novel ever. Insha Allah you won't regret buying. Masu son inyi saving numbers dinsu don ganin hajar da muke sayarwa wannan ce damanki. Nagode

Free page.
Read
Share
Thanks

Number na Fara ringing yayiwa Maryam alama da Ido ta tashi ta tafi, babu musu ta tashi ta bar dakin feeling to happy as she's so sure maganar auren ne zaiyi, she is thinking baba salisu zai Kira don suyi maganar, tana fita ta Fara cewa
"Dan iskan yaro ya Hana Yara katabus...ai Ana maka aure kou weekend bazaka zo gidan Nan ba Balle ka matsawa yaran Nan,...shashasha kawai..." Ta fada Tana fitowa, kallon wajen mototci tayi taga motar kanwar ta , murmushi ta saki she knows her sister hadiza have arrived, coming home every weekend is something they all look forward to.

Faiz da Ahmed Basu tsaya koina ba sai gidan su bintu, waje Suka tsaya faiz yace
"Let me call her ban iya shiga ciki in shiga harlar gaisuwa yanzun..." Bai karasa ba Ahmed ya fashe da Dariya Yana cewa
"`wallahi halinka sai Kai...Wai in ban da abunka har wani wahala ke da akwai cikin gaisuwa?..." Ya fada Yana kallon faiz dake dailing number bintu
"Chabdin...Ashe baka sani ba.... in gaida mum dinsu, in zo in gaida dad dinsu in Yana Nan...ina iya tarda mamanta da kawayenta...dole sai na gaidasu...har bakinka ya Fara ciwo.."ya fada Yana kafa wayar ga kunne, Ahmed Dariya ya dingayi Yana cewa
"Allah ya sauwake....halinka sai Kai..." Ya fada suna zaune cikin Mota yayinda shi Kuma faiz ya Dora wayar ga kunne Yana jiran bintu ta daga.
Bintu dake gjdansu Hindu ba kuka take ba sai dai kunyar yanda zaayi ta sake hada Ido da faiz saboda kalaman daya fada Mata dazun, she's so ashamed of herself as even Hindu ta fda Mata Bai kamata ta nuna mashi bajintar ta ba tunda it's their first time, she should have waited har Allah yasa sun saba da such har ka before ya nuna mashi she have learned how to kiss and all the types of kiss on goggle, babu irin sex position din da Bata sani ba because tana karanta article da dama, already she knows faiz isn't something she should quickly show she's smart to instead she should slow down don Kar yayi Mata wata fahimtar daban, tana ganin calls dinshi tayi Saurin cewa Hindu
"Gashi Yana kirana..." Ta fada jikinta na rawa,kallo daya zakayi Mata ka Gane Wanda ke kiranta is so dear to her don yanda ta rike wayar alone says it all,
"In daga?..." Ta Tambayi Hindu
"Aa..barshi...ya kamata ya San kina fushi dashi..."Hindu bata karasa ba Bintu tace
"Ai Kar yayi fushi Kuma... wallahi yaja iya fushi nu Kuma inzo ina kiranshi yaki dagawa...let me pick..." Da sauri Hindu ta kwace wayar dake hannunta tana cewa
"Wallahi in Kika cigaba a Haka wahall namiji Zaki Sha....yayi maki laifi Kuma Kira daya ki dauka babu class babu effizy...haba pls..." Ta fada Mata sounding serious, deep down she knows itace Mai haukan son faiz she Bai haukan sonta, tasan in yanzun sai samu wacce yake so sosai zai manta daita ne taje ta dinga wahalal ta,
"Ai ban son garin jan aji ya tsinke... we're no more Yara.... we're 24 and some of our mates sun Dade da yin aure...bani wayar Kar ta tsinke..."ta fada tana kokarin kwace wayar daga hannunta, ja baya Hindu tayi tana Cewa
"Wallahi ban badawa....at Least ki Bari ya Kira a na biyu sai ki dauka..."bintu data ji wayar ta daina ringing hannu ta buga a kafarta kaman zatayi kuka ta Fara cewa.
"Wallahi in har Bai kiraba zamu samu matsala dake...nasan ba lallai ya Kara Kira ba..." Ta fada tana kokarin fashewa da kuka sosai
"Then let it be...ke in kinyi mashi laifi kin dinga kiranshi kenan kina neman yafiya...in Bai dauka ba kije gidansu kou kije office dinshi...Amma shi he called you harlot indirectly and you want to pick his first call... wallahi babe I don't care what you think about what am doing amma ke kawatace...stop showing a man you're mad about him..." Da Sauri bintu ta Dora hannu Kan kunnenta tana cewa
"You're not in a relationship right now...Kuma you're not a relationship expert...so pls just stop...nasan you still want to repeat that annoying statement na cewa nice mai sonshi shi Bai Sona....well.ba komai tunda inasonshi let me be....bani wayata..."bintu ta fada sounding very Angry at her, a rayuwa nothing hurts her kaman a fada mata faiz Bai sonta kou Kuma a fada Mata the love she have for him is ten times the one he have for her,
"Kema ai kin San gaskiya..."Hindu tafara fada Mata
"Naji... just give me my phone...and wallahi in har Bai Kara kirana ba kikaja na kirashi it's the end of our relationship..."bintu ta fada sounding so real than ever,
"Subhanallah... yanzun har nayi laifi da nake son darajanki ya daga a idon masoyinki...in har Kina ganin nayi maki ba daidai ba am sorry..."Hindu ta fada cikin sanyimurya Tana maida Mata wayarta. Da sauri ta amsa Tana cewa
"Wallahi pray he calls back..." Ta fada tana kokarin fashewa da kuka again jikinta sai rawa kawai yake. Hindu shuru tayi Tana kallon kawarta,. Kou kadna she's not jealous that bintu is in a relationship and she isn't instead tana Bata tausayi ne kawai, deep down she prays Kar faiz ya samu wata ta rwbu daita don hakan na Iya kashe bintu har lahira.
Chapter 30 · 0% Book details